Author : Safiyya Abdullahi Huguma Category : New Hausa Novels 2026
ya daga idonsa a hankali ya sauke kan escalator din. Murmushi ya sakarwa haisam din yana maida wayarsa a aljihu,ya kuma matso a nutse bakin escalator din yana jiran qarasowarsa.
"Saurin na meye abdii?" Haisam din ya furta a nutse yana dauke idanunsa daga kan wata mace dake shigowa gurin wadda kafatanin hankalinta da idonta yake kansa.
Sumarshi ya shafa a hankali yana miqa hannu zai karba jakar wajen haisam din,wanda aiki ne na hadimansa da guards dinsa,wanda baisan me yasa wannan karon yake nesanta kanshi dasu ba.
"Uzurine daga makaranta obbo" Ya fada yana shafa qeyarsa. Dole a wannan karon wannan murmushin dake da gurin ajiya na musamman ya subucewa fuskar haisam,yadan lumshe kyawawan idanunsa yana kuma budesu duka akan abdii.
"Abdii......qaryafa tana cikin manyan zunubbai".
"Obbo mana......ba qarya nayi ba.......uzuri daga makaranta,kai din makaranta ne obbo.....akwai uzurin da yafi wani ya kasance dakai?.....hankalin mooti yaqi kwanciya kaman yadda nawa ya kasa kwanciya......shine kawai mukayi shawara dashi na biyoka......daga nan har AGADEZ " Idanunsa masu nauyin nan ya zubawa abdii,har sai da abdii din ya gaza jure kallon nasa,yaja baya kadan yana cewa
"Obbo.......your eyes obbo" Yadda yayi maganar da gaske kallon ya masa nauyi,sai haisam din ya janye idanun nasa ya soma takawa zuwa qofar da zata fiddashi daga gurin ba tare da yace da abdii komai ba. Qasan ransa yana juya yadda tafiya da abdii zata iya yiwuwa da kuma rashin yuwuwarta......duk da qiris ya rage abdii ya zama wani bangare na national intelligence agency a department dinsu.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 28
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
Driver dinsa da baisan sanda ya biyoshi ba shi ya bude masa qofar motar,ya shiga a nutse ya zauna yana sauke numfashi. Batun tafiyar da dukka maganganunsu shida muhammad dawud ke masa yawo,indai har zai gayawa mootii komai game da tafiyar......to bai kamata yabar nanay cikin duhu ba,yana jin ya kamata ko yaya ya haska mata,ya kuma buqaci addu'arta.
Abdii keta masa hira yana saurarensa kawai. Bai gaza ba don yafi kowa karantar yanayin haisam din a mabanbantan lokuta. Ya sake kallon agogonsa,yana jin omari yaja lokaci da yawa bai fito ba,mutum ne shi bai baza uzuri sosai......bayason kiran omarin,bai sani ba ko suna magana me muhimmanci da muhammad dawud ba......amma ya gaji,gida yakeso ya qarasa ya samu ya bawa kwanyarsa hutu.
Ya daga ido da zummar yin magana ya hango omari din,sai kawai ya gyara zamansa yana jiran isowarsa.
Ko cikin mota shuru ya zabi yayi,don yayi doguwar maganar da shuru yafi buqata din a yanzu. Yawan magana ko doguwar magana wani abune da suke sanyawa yanzu yanzu qirjinsa ya fara zafi,ballantana kuma akai ga hayaniya,sam basa shirginsa.
Sau tari idan suka hadu dukka dasu taarik,hira da rudu irin na abokai shikam nashi baya nisa. Ba yanzu ba,tun a makaranta sanda suke tsakanin shekaru goma sha biyar zuwa sama. Littafi kawai zai dauka yayi maka wannan dogon zango,ya jima yana karantashi ba tare daya gaji ba......hakanan qur'ani da zai jima zaune shi kadai a kebantaccen guri yana tilawa abinsa.
Susan ya yanayi da dabi'arsa take,wannan ya sanya sau tari idan sukaga yayi shuru irin haka ko ya kebe kansa basu fiya damunsa ba.
Ba jimawa suka isa kazanchis layout,unguwar dake cike da wata irin nutsuwa da kullum take qarawa haisam son zama a cikinta.
"Mu sauka muyi sallah kafin mu.....shi ya qarasa gida da motar" Haisam ya furta. Dukkansu sun aminta da hakan,don ba wanda ba'a gajiye yake a cikinsu ba.
A babban masallacin unguwar suka qarasa ciki bayan sunyi alwala,tuni har an daidaita sahu,saidai shigowarsa ya sanya limamin neman ja da baya don bawa haisam daman jan sallar. Hannu ya daga masa yana girgiza kai,don ba kasafai ya fiya son haka ba. Yanajin kamar an aza masa nauyi ne an kuma banbamtashi da sauran mutane.
Basu jima ba suka baro masallacin. Tare suke takowa su ukun,duk da abdii ya danyi gaba dasu dasu kadan bai jera kafada dasu ba.
"Haisam" Omari ya kirashi a hankali.
"Na'am" Ya amsa masa,don dama tun dazun ya fahimci akwai maganar dake bakin omari din,yanayinsa daya gani na rashin son hayaniya ya hanashi cewa dashi komai.
"Baka hango kowanne illa da hadarukan dake cikin aikinnan?......me zai hana ka haqura a aika wani?" Omari ya fadi da sigar dake nuna daga zuciyarsa maganar ta fito. Bai zabi ya amsawa omari da wuri ba,har sai bayan shudewar wasu sakanni.
Tsaiwar da dakatawar da haisam yayi da tafiya shi ya sanya omari shima tsaiwa. Manyan zagayayyun idanunsa ya zube akan fuskar omari.......muryarsa d alamun gajiya sosai,gajiyar da bata hana jarumtarsa bayyana cikin muryar tasa ba yace.
"Bana tunanin akwai wanda ya fini cancantar aikin nan........abu daya ka sani......ajani amintaccen mooti ne.......amma kasan cewa mooti ABUN FARAUTA NE?!" Da wani bahaguwar ma'ana maganar ta saukarwa omari a sanda baiyi zaton jinta ba,wannan ya sanyashi bude idanunsa sosai saman fuskar haisam yana kallonshi.
Koda omari baice bai gane ba......koda omari baice qarin bayani yake nema ba.....amma iya kallonsa kadai da yakeyi ya fahimtar dashi hakan.
"Eh.....ina nufin abinda na fada omari.....mooti abun farautarsu ne da suka gaza cimmasa........suna raye kosu waye suka aikata wannan aikin......jikina yana bani ba mission na mutum daya bane......ba kuma sashe daya bane yake farautar MOOTI.....kasan sau nawa a cikin shekaru goman nan na tare yunqurin kaiwa mooti hari ba tare dashi kansa ya sani ba?". Sake dukan omari maganar tayi......ta dakeshi da wani irin yanayi da har sai daya kamo hannun haisam.
"Mooti kuma......meye hadin mooti da wannan case din har na tsahon shekaru goma?"
"Abota da dangantakarsa da ajani" Haisam ya furta wani abu yana motsawa qasan zuciyarsa.......wani abun daya motsa bacin ran dake qasan ransa ya kuma tuna masa da yadda yayita daqile yunqurin isa ga mooti din ba tare da ya bari ya sani ba,don samar masa da cikakkiyar nutsuwa da kwanciyar hankalin da zaiyi sarautarsa ya sauke haqqi da nauyin al'ummarsa.
"Mooti shine abun harinsu.......a shekaru gomar nan ba wani abu daya sauya........ta yaya zanyi bacci yadda nakeso?.....ta yaya zanyi rayuwa yadda nakeso bayan ni daya nasan da wannan yunqurin?......ka taba tunanin me yasa nake rasa sukuni duk qarshen sati idan banzo jimma ba?" Ya qarasa maganar yana zube idanunsa masu nauyi akan omari. A hankali omari ya girgiza kansa mamaki yana sake narkar dashi,da gaske kenan hasashen da yasha yi gaskiya ne.......har yanzu bai gama sanin haisam ba da gasken haka take.
"Har abada......baka taba bawa maqiyi dama koda ta takin qafa guda daya tak ne!......wannan matsoracin macijin dake fakewa daga raminsa ya sadado yayi muku b'arna ya koma.......ko ya sadado da zummar cutarwa........ba murna zakuyi saboda hargaginku yana sanyashi razana ya koma ba......a'ah.....tunkararsa zakuyi......ku bishi ku zaquloshi kuma kuma illata qarfinsa......ku maida jarumtarsa zuwa tsoro da kuma rauni". Ya qarasa maganar yana jin yaqininsa da qarfin gwiwarsa akan tafiyar tana ninkuwa.
A hankali omari ya dora hannunsa saman bayan hannun haisam,muryarsa a tsinke kuma can qasa yace.
"Na fahimta......na fahimceka haisam......wannan aikin bana qasar Ethiopia kawai bane.....aikin yiwa kaine.....aikin bawa mooti daya zama uba a garemu gaba dayanmu kariya.......na fahimta". Musayar kallo suka yiwa juna shida omari na wasu sakanni,kafin haisam din ya saki qaramin murmushi yana gyada kai,sannan ya juya yana ci gaba da tafiya.
"Sassauqar hanyar shiga kawai ta rage mana mu nema"
"Zamu samu!" Omari ya fada da qarfin gwiwa hadi da saki murmushi ya biyo bayan haisam din.
★Su biyu ne rak zaune cikin farfajiyar da aka qawata da nau'in shuke shuke dake sake bawa gurin wata nutsuwa da kuma wani yanayi na musamman. Tsaf gurin yake da wata irin tsafta da ba abinda ya cakuda da shukokin gurin balle ya jirkita nau'insu kyansu da kuma tsarin su.
Daga gurin daya zamana na musamman saboda xamanta kuwa.......shimfidu ne na alfarma na wasu lausasan carpet,bayan wasu manya da madaidaitan fililluka da aka yiwa ado da gashin dawisu,aka kuma rubucesu da sunan masarautar AGADEZ din.
(08187255862 lu'u lu'u novel)
Qaramin sharhin littafin iziyya ne a hannunta da take duba sharhin cikin wasu fasalai........ A zahiri karatun takeyi sosai,saidai kuma a bad'ini hankulanta ya kasu gurare da yawa.
Hankalinta na farko yana kan yaran dake sabgarsu daga gefanta. Tun sanda suka iso momma safiyya ta fahimci sakewa da walwala sosai daga yaran. Bata samu haihuwa me yawa ba.....kaman yadda sultane bai dasu da yawa.......amma Allah ya mallaka mata jikokin da suka share mata hawayen samun yara,ba ita kadai bama......harda sultane din.....duk kuwa da cewa dukkaninsu ba wanda ya haura shekara goma sha biyu.
Abu na biyu kuma hankalinta da tunaninta yana kan maganar da sukayi jiya da dare ita da falaak.
"Kin kira yayarki kuwa?" A nutse falaak din ta gyada kai
"Na kirata momma.......har sau biyu,amma bata daga ba bata kuma kirani ba" . Shuru momma tayi tana qoqarin boye bacin ranta. So take ta hadiye emotion dinta,don babu buqatar falaak ta fahimci komai,batason qara ciwo akan ciwo Tsakaninsu. Zuwa yanzun batasan falaak din ta sameta ko bata sameta ba?.
Daidai sanda take rufe littafin gami da fidda ajiyar zuciya falaak din ke takowa gurin. Doguwar matashiya wadda duka shekarunta ba zasu haura goma sha biyar ba. Sanye take da baqar yalwatacciyar abaya data lullube ilahirin jikinta gaba daya,banda saman qafafunta da hannayenta ba abinda kake iya gani. Wasu irin kamanni ne suke bayyana kansu......wasu irin kamanni dake nuna tsakanin qarfin jini nasaba da dangantaka tsakaninta da AKHNAN. Ba kamanni na fuska ba......kamannin da bahaushe yake cewa KAMANNIN JINI,wanda girman dangantaka da nasabar jini ke nuna kanta. Kamar jini ce kawai,amma kamanni na halitta tako ina sunsha bambam,kamar yadda suka yiwa juna nisa ta fannin halaye da kuma dabi'u.
Launin fatar falaak wankan tarwada ce.....amma irin me hasken nan da kadan ya rage a sanyata cikin sahun fararen mata. Tana da tsahon data dara akhnan,don idan ka kalli falaak zaka iya zaton ta haura shekarunta. Tana da sauqin kai,tana kuma da sauqin mu'amala......dukkan halaye da dabi'unta sun hau da mizanin da momma taso akhnan ce saman wannan dabi'un.
Gurare kadan kadan sukayi tarayya a halayensu. Falaak nada yawan shuru shuru kaman yadda akhnan miskilanci ya zame mata cikin jini da zuciyarta. Saidai falaak nada sakewa da mutum idan ta aminta dashi ko kuma ta saba dashi har kuyi hira. Falaak nada kyauta.....girmamawa da mutunta dan adam......yayin da ba lallai ka fahimci wadannan daga gurin akhnan nan ba......don bata jibanci kowa ba......batayi mu'amala da kowa ba ballantana ka fahimci inda tasa gaba. Komai na AKHNAN din ta tsarawa kanta iya ita daya,sai wanda taso sai wanda ta gayyato sai kuma wanda ta yiwa ALFARMAR YAYI TARAYYA DA ITA.
Aeeda ce ta watsar da kayan wasan hannunta,ta rugo da gudu tana nufar falaak din. Tsoro yadan shigi falaak ganin gudun da Aeeda takeyi,ta tabbatar kuma daneta zatayi idan tazo,batajin kuma tana da sauran qarfin da zata riqesu ba tare da sun fadi ba,don haka kafin Aeeda ta qaraso falaak ta durqushe a wajen tana cusa kanta tsakanin qafafunta.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 29
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
Cikin dariya Armelle da qarasowarta gurin kenan ta daga Aeeda cak tana dariyar da momma dake zaune daga nesa tana kallonsu itama ita takeyi. Aeeda qarfi falaak tsoro,cikin sati guda kacal da zuwan yaran sun bata wani farinciki......sun bata wani nishadi da nutsuwa,taji a jikinta tamkar tana hadewa da kammale ahalinta guri guda da wani irin kyakkyawan fata da kuma saka ran su zama wasu ababen alfaharin qasar niger da masarautar agadez din gaba daya.
Falaak dake durqushe batasan me ya hana Aeeda qarasowa ba,tadaiji muryar armelle tana cewa.
"Matsoraciyar uwa......ki miqe hakanan,aeeda ta barki da tsoronki". Kanta ta daga idanunta suka sauka kan armelle dake dauke da aeeda,saita saki wani gauron numfashi ta miqe tana gyara yafen mayafin abayarta da sulbin gashinta ya sakashi sulalewa ya fadi.
"Kwanan nan zan fara raba hanya dake aeeda.....ke bakisan kalar qarfin da kike dashi bane?". Sosai aeeda ta riqe wuyan armelle tana dariya abinta. A shekarunta guda hudu rak da take dasu,itakam ba komai bane ma take fahimta ba,ko yanzun ma hargagin falaak dariya ya bata,ta riqe armelle da kyau wadda take nufar momma don isar mata da saqon da take dauke dashi.
"Sauketa armelle......wannan inajin anya ba noma zamu koya mata ba?" Momma ta fada muryarta a washe. Dariya armelle ta saki,ta tsugunna tana sauke aeeda,wadda kaman jira takeyi ta fella ta koma wasanta abinta.
Gefen momma falaak ta zauna tana mitar qarfin aeeda,momma ta kalleta kadan
"Kin sake kiran yayarki?" Dakatawa da maganar falaak tayi sannan ta girgiza kanta a nutse.
"Na manta momma ban sake kira ba". Dauke dubanta tayi ta mayar kan armelle.
"Dauko wayata ki kiramin biftu"
"In sha Allah" Armelle ta fada tana matsawa daga gefe kadan ta dawo da wayar.
Shuru ne ya ratsa wajen sanda wayar ke bugawa tana ringing tare da tafiya kai tsaye zuwa wayar wanda aka kira din.
*AKHNAN*
Duk da cewa ranar tana cikin ranakun fitarta aiki.......amma saita soke fitarta aiki a ranar. Ta tabbatar