Author : Yar Jingau Category : Romantic Hausa Novels
nidin kowa cece, zabin mahaifiyarka ce ni,zabin ummace Katina wace ce umma agunka ,karka Kara laifi kan laifi kaguje ta nima zaka gujeni, ka tina da umma ka Tina da butulcinka gareta,Katina nidin zabinta ce,karka gujeni yarda kagujeta, Katina ,Katina ,karka bari har sai duniya tayima gwatson mage, kasan bazaka wanye lafiya ba.
Ta juya da gudu cikin daki, domin Bata bukatar Jin wadansu nonsense word daga bakinsa ko na sadiyar da takeji kamar ta makureta.
Shiko yayi tsaye kamar mutum mutumi ,kalmominne daya bayan daya suke dawo masa,
Butulci ,to wa yayiwa butulci, umma kuma ai yasan dama mahaifiyarsa ce to me nayi wa umman , nidai nasan banwa umma ta komai ba, ita ce ma dai take bani tsoro shiyasa ma nadena shiga gaisheta, kuma kullum sai sadiya taje gaisheta ,yo karewa ma naga har kudi sadiya take karba inzata shopping ta hado da umman ,kawai dai nasan tin bayan haihuwar Khalil rabon da naje gunta ,kuma ni tsoro take bani shiyasa.
Ita ko sadiya kallon yanayinsa takeyi taga zancan yashigeshi ko kuwa,domin teacher dinta yaja mata kunne kan yawan Kiran sunan mahaifiyarsa a gabansa, shiyasa ma Bata yarda da Kiran sunanba,kome suna umma bata Kira inyana gun.
Nutsuwa tasamawa kanta ,tashiga magana cikin kirsa tare da barin zancan sakin ,haka taringa yau dararsa har sai da tajanyeshi zuwa other room,shikuma soko da asiri ke yawo ajikinsa ya biye mata zancan ameera ko da yafara tasiri akansa ,tini ma ya mantashi.
Bayan shekara takwas abubuwa sun faru acikin gidan marasa Dadi ,damasu dadi ,ciki ko harda haife haifen dasukayi ameera dai a haka cikin satar hanyar da ake tasani yara har uku ,mata biyu namiji daya,sadiya ko garken gida Yan biyunta sau biyu tanayinsu, kuma duk Maza, a yanzu haka yayanta shida ,Dan yanzu ma goyo take yi kuma shidinma namijine.
A wannan rayuwar da ake ciki har yau baibi bayan mahaifiyarsa ba kuma Bai taba sanin bata gidanba ,Dan ko zancanta ma bayayi, ameera ce take Kai Mata ziyara ,tare da kwantar Mata da hankali, ita kuma tana Kara Bata hakuri domin duk Wanda yaga ameera yasan tana cikin yanayi tare da neman taimako,wani lokacin in ta kaiwa mardiyya ziyara sukan shirya abubuwa domin samun mafita amma daga ta tafi shikenan domin an rabu kenan , mardiyya Bata da damar zuwa gun Dan uwanta bare har ta shiga gidan balle asami damar daukar matakin.
Ta bangaren yara kuwa, Kai ko ba,a fada maka ba ban bancin a bayyane yake,domin shi yaro tin Yana karami ayyukansa nagirma suke Fara bayyana,kiri kiri zasu Sami abunsu tana kallo su cinye baza su nemetaba sabanin wani lokacin sukan rage suce wannan abbanmu zamu ragewa, ko kuma suce anti ameera zamu bawa, inta ce zo Inga abin hannunka ,ai kamar zata kwace musu sukeji,ko kudi abokanan babansu suka basu tanaso ta karba ,amma sai Suki bata, sai dai suce ni anti ameera zanbawa,ko ma su boye musamman ma Khalil din tinda yafisu wayo ,shiyake koya musu,
Akwai wata rana da ameera ta tatarar dasu suna Wasa a harabar gidan, da kudi a hannunsu ,suna tsaye shida Yan uwansa, wasa sukeyi amma acikin wasan sai Khalil yake cewa da Hassan ,nifa wallahi bazan bawa umma kudina ba wayo take mana, kaima ka boye naka intagani kwacewa zatayi, kuma ita Bata bawa kowa abunta,sai husaini yace nima ai bazan Bata ba tinda take zagin nanny dina ,kuma bata Yi Mana wanka shiyasa ni nanny zanbawa abina ita nanny abaki take bani abinci nima kaga in daddy ya dawo yabani sweet nanny zanbawa da anti ameera'.
Kai ba umma ta ce mudena cewa anti ba ni ameera zance na dena cewa anti,inji Hassan kenan.
Tab wallahi Niko anti zance ko itama umman indena ce Mata umma, ai nasan sunanta nagaskiya.
Laaaa haba gayamin sai muringa gaya Mata sunan gaskiyarta ,dama nanny nama umma ce tace nanny zan dinga ce mata ba umma ta ba.
Kus kus suka hau magana, sai kuma suka Kama tsalle gaba daya,yeeeeeh wallahi nasan sunanta ,kuma nima sadiya zan dinga ce mata.
Ameera ce ta katsesu, wadda tinda suka Fara hirar tana jinsu,ta ce yaku Yan albarka, da gudunsu suka matso kusa da ita,shiko Khalil kudin hannunsa ya Mika Mata Yana cewa ta ajiye Masa.
Fada ta hau yi musu cikin lallashi ,tare da nuna musu muhimmancin da umman tasu take dashi agurinsu ,to dake dai lamarin na yaro sai shi ,suna ta gyada Kai kamar sun gane me take nufi.
Bayan ta koma dakine ta hau share hawaye ,domin hakurinta yakai karshe, Dan umma tana Kara kwantar da itane amma da tini tasan bata gidan , tana bukatar dauki ba kuma na kowa ba sai na me gidan ,yana kwana yanzu a dakinta ammafa bawai kwanan dadiba, ita tasan abinda take kunsa akwanan nasa ,domin ta auna ta gani sau tari inya kusanceta ,takan share sati biyu ko uku tana zubar da jini.
Yau ma da tinanin zuwa gurin umma ta wayi gari,domin tana bukatar a kuma kwantar Mata da hankali.
*INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU*
π€ *DAGA ALKALAMIN* *YAR MUTANAN JINGAU* π
[21/01 Γ 12:09] +234 703 197 3585: π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββ
π³π³π³π³π³π³
π *ABINDA KE FARUWA* π
*_PART 2_*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
π€ *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* π.
*π
Ώ47(U FOR* *UMBRELLA)*
π *KAINUWA WRITERSβπΎ ASSOCIATION* π€
na gane, kuma zanyi kokarin kwatanta zaman lafiya da ita, nasan tana bukatar taimako amma fa gaskiya bazan iya yadda kikayi ba ,zan dai kwatanta yadda za ta Sami mafita a matsayinta na diya mace dake da tarin matsaloli.
Hakan ma yayi, tana godiya,zamu iya bata damar shigowa cikinmu kenan;kodan samun cigaban Al,amuran da muke kokarin sawa agaba.
Dan Jim tayi sannan ta ce ,in dai kina ganin bazan cutuba hakan bakomi bane.
Insha Allah kiyi hakan da zuciya daya , Allah sai yashige Miki gaba.
Tashi tayi ta leka tsakar gidanta ,hangota tayi a cikin kitchen tana gyarawa ,gashi dai ba girkin ta bane amma akoda yaushe kokarinta tayi abinda zaisa su zauna lafiya tare da aminci , amma hakan yaki samuwa kuma tasan ita ce keda matsalar tin farko,domin tashigo ne da karfinta da zummar ta futar da ita, domin damar da me gidan yabata tin farkon haduwarsu, amma Kuma bayan tashigo, tayi zaman Yan shekaru dashi sai ta Fara fuskantar halayyar da batayi zatoba ,ta kuma tabbatar da babu inda hakan zai kaita sai tashar nadama da danasani, musamman da yakan nuna Mata aljihunsa yafita muhimmanci,tanaji tana kallo sai abin naira biyar ya gagareta ,da taso tayi rigima Amma da yayi Masa kalar tijararsa ,tare da gargadin cewa matsalar dama ka auri mezaman banza kenan komanka akan idonta,inda ramla ke burgeni kenan bazaka taba Jin ta tambayeni kudin wani abu na Al,amuranta ba, sai ke ,to kin Fara isata, inzaki nemi kudi yarinya ki nema kodan matsalarki ,in kuma kinki ke ce a wahale.
Tofa irin wadannan abubuwan ne ,suka sa ta fara hankalta ballan tana tana ji wani lokacin zai fuce Bai basu komai ba,kuma hakan baya damun ramlar Dan ci take ta koshi gida ya bade da kamshi kamar me gida ya wada tata ,itako sai dai tashige daki ga yunwa ga bacin rai ga kuma rashin mafita.
Tasa Baki ta kirata , amma dake batayi tinanin hakanba ,sai Bata amsaba sai da takuma kiranta sannan ta amsata.
Ke Amina ko bakya jina ne, dagowa tayi tare da karkade hannunta ta ce ,banjiba anti ganinan.
Shigewa ciki tayi ,ita Kuma ta biyo bayanta har falon, sannan taci burki,anti gani naji kina kirana .
Haka ne amma ga masu nemanki nan ,ta nuna su karimatu.
Hakane mune muke nemanki ,domin karuwa dake ,kema Kuma ki karu damu, wato mudinnan da kike gani ,ki daukemu amatsayin Yan uwa, wadanda zamu gudu tare mutsira tare, ko ba mu fada mikiba ,kin sani kowa ma yasani ,ta nuna khadija, kema ki saurara domin karatun nakune domin mu mundade dasanin haka ,zaman nan nakune ,mu har kullum inmuka ga mace cikin matsala ,a matsayin muna wadanda suka gogu aciki mukanyi iya kokarinmu muga ansami mafuta domin har ga Allah mukan ji cewar mune acikin matsalar ,bawai dole munaso afuta daga ciki gaba daya ba ,a,a amatsayin da muke ciki yakin yafi karfinmu ,domin lamari a hannunsu yake (maza)sai dai kuma dake sukuma a hannunmu suke Muna juya sitiyarinsu wani lokacin cikin kudirar Allah.
Ta kalli malama rahma dake kusa da ita ta ce zanso mufara dake dominjin *ABINDA KE* *FARUWA* gareki saboda su saki jiki su gaya Mana tasu matsalar dan mu hadu mu magance ta ,nasan in akace su gaya Mana tasu matsalar Kai tsaye, bazasu saki jiki su gaya Mana yadda yakamata ba, musamman ma ke ,ta nuna amina kishiyar ramla,sannan kuma kigaya Mana yadda kika Sami mafita ,in da lokaci nima zan fadi yadda maslaha tazomin amma kiyi atakai ce saboda lokaci.
Uhm haka ne kowa yasaurara yaji nakuma San duk Wanda ya kalleni ashekarun baya zuwa yanzu bawanda zai kiramin matsala da mijna domin jikina Bai nunaba muhallina Bai nuna ba, sannan kuma sai ka lura zaka kula cewa walwalata ce kurin acikin wani hali.
Dukkanin abun more rayuwa na mallakeshi, kudi ko akwaisu ,domin megidana bayayimin kauron komi abinci ko a gidana sai ka ture Kuma ko Wana iri kikeso akwaishi indai Zaki ci, mota me sunan mota uku ya mallakamin ,acikin shekara hudu da auranmu,kefa ni banida matsalar komi na sabgar rayuwa,yo abinda ma nake rasa yadda zanyi da wani abun,kudi kuwa dama gasunan wadanda yake bani wasu kan wasu to ba abinda zanyi dasu komai da akwai ,amfaninsu a gurina in nashiga unguwarmu nidin Yar gidan gargajiya ce domin gidanmu a lungu yake ,tofa Inna shiga unguwar mu haka zakuga manya da yara na gaisheni ,to nikuma haka zan ringa binsu da Yan dubu dubu duk Wanda muka gaisa nakan zari dubu guda na bashi tofa ni shine amfaninsu ko inzo in zazzagewa babata abinda ke cikin jakar.
Wannan shine yasa ake ganina munyi hannun riga da matsala, Nan ko ninasan *ABINDA KE* *FARUWA*
Dan kasuwa ne mun hadu dashi a social media Yana da mata da Yaya bata damu Dani ba nima haka ,sai dai fa ran girkina nake gane komi ,dana gaji nayi Masa magana ,cewa yayi na dinga hakuri shifa baya auren bane saboda kullum ayi ta Abu guda ,Bai huta ba acan nanma ace bazai huta ba, yadda na fuskanta shidin ba jarumi bane , sannan kuma yaje ya kara aure,ya kuma San bazai iya rike Mata biyu ba.
Wata Rana misalin karfe takwas na dare naje shiga dakinsa naji suna musu da uwar gidansa,
Na ce kiringa sau rara min ko ke kadai ce Mata ta ne d kullum sai dai nayi sex a dakinki, amma can Inna je sai dai inta bacci ,haka ake rayuwa ko bakya tinanin inke ake yiwa hakan.
Hannu ta tafa sannan tayi dariya ta ce ,ashe kasan hakan ,ai nadauka baka ganeba,sanda zakayi auren ya mukayi dakai,cewa kayi aure zaka Kara ,me nace cewa nayi in ka aurota me zaka bata, nidin Isa ta kayi kome, kodan Ina hakuri da kai ,dan Allah yace kuyi aure ai ba ana nufin ka aure mu ka zube a gida ba kodan ka bamu abinci , abincin da yake Kara Mana Sha,awa ,kadubi gidannan ka gani kome mutum zaici abinda zai tsokano Masa shawa,ane ,domin Babu abincin banza,kuringa auro mu daga gidan iya yanmu Kuna jibge mu gu daya Dan zalunci,to nidai bani daga kafa duk ran girkina ,ita Kuma taga zata iya Zama dakai a haka ni ko bazan iya ba.
Yanzu ninake Miki zalunci ,ke Baki duba zaluncin da kike yiwa Yar mutane ba ,kinsan iya abin da zan iya amma ki ringa sawa Ina kare karfina akanki, amma ni bance kina zalunci ba sai ke.
Au ninake sawa kana karar da karfin naka, me kake min ,nace Dan Allah in ka kusan cenin me kakeyimin ,jajjagen Dan ni da Wannan gara Babu kawai Ina hakuri ne,Dan ba yadda zanyi,in haka ne ita kaje kariga Yi Mata ko jajjagenne kaga In zata jure ,kaga tafiyata.
Dariya ta so ta bashi ,sai kuma ya maze , ya kamo hannunta ya rike,ya ce yanzu duk kokarin danake danna gamsar dake bayyiba, har nakan dau hakkin wata in hada miki amma kike Kira abinda nakeyi da jajjage wato bana gamsar dake kenan;
Ta ce yo dafa ai kasani Dan haka kaje ku sasanta da matar ka nidai ba daga kafa.
Da baya da baya na koma ,zuciya ta na suya,wato har talla yake Dani gurin matarsa,to mugunta take min komene ,to nama rasa mezance ,na daga kaina na karewa ko Ina da Ina kallo ,Babu abin bacin rai a cikin dakin kome a wadace sai dai ma yasa ka nishadi domin kome mekyaune , amma matar ciki Bata gamsu da kome nacikin gidanba domin akwai abinda Bai wada ce taba.
Haka nadinga juyi akan gado ,domin jinake kamar antsokano min wani abu bukatar mijina nake gashi ba adakina yake ba ,Kuma ko anan yake, karshenta ba wani abin da zan samu inma na matsa masa lallai yakanyi kome ba asan ransa ba, inma yayin sai dai yayimin jajjagen kamar yadda matar sa ta fada,
Yo ni ba gara jajjagenba zaka da de kanayi har sai yayi laushi ,shikuwa fa inya Kai yakawo cikin minti daya, ya gama ,yayi gefe daya Yana nishin gajiya inya yimin irin wannan nakan ji kamar na makureshi ,innakai zuciyata nesa nema nakan rokeshi yayi fingering dina kozan Kara samun nutsuwa,uhm abin haushi sai ya ce shifa nayi hakuri ya gaji bazai iya ba.
Tofa haka muke rayuwa dashi ,ga sabgar kasuwancinsa in ya shuda ya tafi wata kasar sai ya shafe wata uku Bai dawoba, inya dawo Kuma ,a haka muke kullum,har sai daga baya na gaji na ce ya sake ni bazan iya ba domin ni dai ana shiga hakkina.
Daga Baya sai na fara bin social media domin neman dauke kadaici, nakan shafe sama da a wanni Ina zagaye a social media, wata Rana Muna tsaka da hira a wani group sai aka turo wani link Wai shi sex only,zuciya ta ce taringa angiza ni cewar nashiga Naga *ABINDA KE* *FARUWAa* ciki abin akwai mamaki yadda ake turo hotunan yadda akeyi sex kala kala tare da video ,tin Ina dari dari a ciki har sai da nima nabi sahu , namiji ne admin din ammafa yakan ce Babu maza a ciki shi kadaine,mukan nemi ya turo Mana hotuna ace war mu Dan daukar style, ammafa ni a gurina hakan Yana debe min kewa ne,in Babu hotunan da zai turo mana yakan dauko hoton gabansa zanda rere ya turomana ,anan zakuji anfara cewa ,kai Kai amma kayi wallahi inama mijna nane kai ,inama ta ogana ce kowa dai akwai abinda zaice .
To anan sai yakan bi wadanda suka fi yabonsa ta private su kulla abota,Dan nima anan yasamu wata rana ya biyo ni, naso na datse Kiran dayake min amma wannan rashin kulawar da nake samu gurin me gidan shi yaja hankalina har na biye masa.
*INA BUKATAR COMMENT DINKU INHAR KUNA SO INCI GABA NA ROKEKU*
π€ *DAGA* *ALKALAMIN YAR MUTANAN JINGAUπ*
[21/01 Γ 12:09] +234 703 197 3585: π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββπ€¦ββ
π€¦ββ
π³π³π³π³π³π³
π *ABINDA KE FARUWA* π
*_PART 2_*
*LABARI DA RUBUTAWA*
*BY*
π€ *FAUZIYYA AUWALU ALIN BABA JINGAU* π.
π
Ώ *46(T FOR* *TODAY)*
π *KAINUWA WRITERSβπΎ ASSOCIATION* π€
Cikin furgice ta dawo jikinta sai rawa yake, hannunta dauke da leda baka me Zane zane ,tab da Kaya a ciki ,da sauri na kalleta nace an da ce kuwa,gyada min Kai tayi sai haki ta ke nace ko ankama kine,gir gizamin Kai tayi ganin yara na kallonmu sai nace Kai min kitchen ki a jiye.
Bayan tabar gurinne na maida hankalina gunsu , nace to kuje kuyi ball amma Kuna Jin Kiran sallah ku taho kowa yayi alwala ,Kuna jina, da murna suka tafi ,ni kuma na mike domin in bita Inga me akwai .
Kai duniya Ina Zaki damu,masu karatu zanso kuga tarkacen da ,aka dakko acikin ledar nan ,domin kanin baba iya ne yace da su umma, Koda za,ayi wani taimako akan "alhaji sabo" tofa akwai abubuwan da sai an warwaresu ,Dan bakaramin cutarwa tayi Masa ba ,ya ce dayawan abincinsa takan hada Masa da Yan tsubbace tsubbacenta, ya ce hatta gurin da ya ke kwana da za,a samu a duba Masa akan sihirinta ya ke kwanciya, akwai kuma bunna bunnan da tayi acikin gidan, ya ce inhar akasamu aka warware wadannan tofa komai za,a yishi cikin sauki.
Tofa shine da sun rasa yadda abin zai kasance, amma zuwa na da nanny sai komai yazo cikin sauki ,na kalleta na ce to ya naganki duk a tsorace;
Wallahi anti na tsorata ne, kawai Ina gudun karta shigo ta same ni dan ko gama debowa banba,kuma na taba cikin matashin dayake kan gadon naji abubuwa a ciki sosai, ba zayyiwu na debo ba Dan zata gane dama da kinsan kin bani wani sai inyi musanye bazata ganeba ko ta gane ai dai an dakko.
Bakinta kawai nake kallo, na ce yanzu kin tabbata wannan tarkacen akwai wasu?
E wallahi sosaima Dan ledar ma bazata lebe suba.
Uhmm ,zazzagesu nayi akasa ,nasa Abu Ina tonawa , nidai abun yadauremin Kai ,tsaya kuji abinda na gani Kar ayi baku.
Kan kare ne cikin kokuwar kuwa layu ne turmus aciki,sai kuma itace an kome bakinsa yayi bakikkirin sannan aka bishi da daurin layu ba adadi ,Dan bazasu kir guba ,sai wata gundume miyar kwalba bakinta Dan kankani ,danni ban taba cin Karo ma da irintaba ,daga cikinta kuma layune daure jikin wani mutum mutumi ,nama rasa ta yadda aka zubasu a ciki, wannan sai dai aikin jinnu , Dan inhar mutum ne zaisaka bazai taba shiga ba, Ina kuma tonawa