Chapter 8 Reading MIJIN ALJANAH 1 to end Complete Hausa Novels by King Boy.txt Arewa Novels

MIJIN ALJANAH 1 to end Complete Hausa Novels by King Boy.txt

Author :  King Boy Isa Category :  My Hausa Novels

Chapter   8 / 26

21K to 24K   out of 76.7K words

yanzu kam bana jin komai. Dan bansa ba. Kafin sati yazanto cewa idan tana yin maganganu na batsa bana jin komai kuma na daina damuwa abu daya ne bana yarda idan tayi kokarin taba jikina to nan fa sai anji mu da ita.








Sadiya ce da naja a dakin bayan sun gama iskancin su. Sadiya ta kalli naja tace wai ni kam wannan kawar taki wace kalar yar naci ce wai. Har yanzu wai taki yarda ta shigo harkar nan bata ganin irin alherin da kike samu ne. Naja Ta kalli sadiya tace kedai bari ai kinsan ustaziya ce shi yasa tayi wuyar kamuwa amma ina tabbatar miki da cewa nan bada dade wa ba zata bi domin gabaki daya na fahimta da muguwar sha'awa ce da ita zurfin ciki ne kawai amma ki barni da ita.




πŸ˜ƒ sadiya tayi dariya tace shegiya tawar shiyasa nake ji dake kinsan fa yarinyar nan yanda take da kyau hk data samu kudi idan ya shigo ke bama itaba mu kammu zamu muru da abun.




Naja tace ki kwantar da hankalin ki ki bani yan kwanaki kawai akwai plant din danake hada mata ta daga mata gira πŸ˜‰ sukayi dariya gaba daya.........................



πŸ‘‘ KING BOY πŸ‘‘



Shiga nan kiyi like kai tsaye a page mu
https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarks











πŸ™ŽπŸΏβ˜  MIJIN ALJANAH β˜ πŸ™ŽπŸΏ


page 49 - 50


|
|
na king boy isahπŸ‘‘
|
|
__________________________
🌟5STAR MAR 2017 🌟
|_________________________|




***** 5 star *****
🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 Β©5SWA
***** 5 star *****












Zaune nake ina karatu domin jarabawar da mukeyi da gudu naja ta shigo dakin ta wani fado min a kai ta rungume ni. hararen ta nayi nace naja miye haka bansan iskanci fa. ya zaki zo ki wani fado min a jiki kamar karamar yarinya.





ayya srry dear ina cikin farin ciki ne. kingani. yan dubu dubu ne tili guda ahannunta na tambaye ta naja a ina kika samo wannan. kudin kuma da yawa haka. Murmushi tayi tace ai in gaya miki wannan harkar ashe arxiki ke a cikinta ni ban sani ba nake ta gujewq kinga wannan yanxu wata hajiya ta bani su kyauta domin tana sona.




subhanallah naja wai baxaki bar wannan abun ba ke wqi kinfi so ko yaushe ki kasan ce cikin tsinuwar allah da mala'ikunsa ko. yamutse fuska tayi ta ce basmah na gaya miki zan daina ko. nace to in da gaske ne ki tuba ki daina mn a ynx.




naja tace basmah ki gane mana abun nan fa bawai wani matsala gare shi ba kuma ba ciki zaki dauka ba to miye a ciki. kinga naja bana san wannan magnar tashi ki ban waje.ido naga ta tsure ni da shi idanunta sun wani kada sunyi ja kamar wace tasha kuka ta gaji sanda na lura na gane abunda take kallo a jikina.





hakan yasa na gyara riga ta nace naja nace ki tashi ki tafi abunki ko. ban ankara ba sai ji nayi naja ta sa iya karfinta ta tura ni na fadi kwance kan gado. ji nayi biyo ne ta taushe ta fara taba min Breast dina nan fa muka hau mirgine- mirgine allah yq bani sa'a na turo ta baya. na kuma wanke ta da mari.




ta dafe fuska ni kika mara ko ni kika mara basmah bata jira nayi magana ba ta juya ta fice. nan ta barni ina sauke nun fashi a zuciyata nace wannan bala'in har ina kamar wani namiji. nan fa na yanke shawarar bani ba naja. na yanke duk wata alaka dake tsakanin mu.






naja gidan malama ta nufa ranta a bace fuskanta ba walwala kallo daya xaka yi mata ka gane tana cikin fushi ko sallama batayi ba ta shiga cikin parllon zazaune ta iske su. sadiya da sauran Seniors din sai malama sai kuma wata hajiya dake zaune a kusa da malama. daga ka kalli matar kasan yar hutu ce duk da cewar ba wata fara bace.




naja ta zauna a wata kujera dake gefe ta wani bata rai. sadiya tace ke miye ne ya faru ina basmah din. naja tace wllh malama ba yanda banyi ba da yarinyar nan amma sam taki amincewa ni dai gaskiya na hakura bazan iya shigo da ita cikin mu ba.





malama ta kalli naja tace kuma kin nuna mata kudin hannunki. eh malam na nunq mata kuma na fada mata ta nan hanyar na same su amma sai kushe abun tayi. malama ta dan gyada kai alamun mamaki tace kuma kinyi yin kurin tayar mata da sha'awa ko yaya.?





kwarai malama nayi hakan amma in gaya miki daga karshe har marina ma tayi. malama tace mari ah lalai abun babba ne hada mari.






sadiya ta kalli malama tace aunty ki bamu izini mana mu hudun nan muje mu cicibota mu kawo ta da karfin tsiya. sai a lokacin hajiya tasa baki tace malama kawo kunnanki. wani abu ta rada mata a kunne. can sai sukayi dariya suka tafa da hannun.






malama ta kalli naja tace me naja tafi so a rayuwa tana. basmah ta dan daga kai sama ta dora yatsa a habarta alamun tunani tace. malama a halin ynx dai basmah tafi san taci jarabawa a kan komai domin tasha gaya min hkn kuma a yanzu haka ma karatu na iske ta tana yi .






malama tacee dax gud maza jeki ki karawo min ita. ba gardama naja ta tashi ta fita domin kirawo ta. a daki ta iske ni ina ganin ta na wani murtuke fuska. kaina tazo tayi tsaye. ke malama na kiranki. tsorone ya bayyana a fuskana domin a tunanina zuwa tayi ta hadani da malama kuma gashi malama yar kungiyarsu ce nacr in kuwa haka ne yau xan daku ashe.





na dake nace jeki kice gani nan zuwa. bata dade da fitaba na a baya ban yarda mun jera ba domin ynz tsoranta ma nake yi.




a parllo na iske su xaxaune ban karashe tsorata ba saida naga su sadiya na hararena. malama ta ce zo nan basma ta nuna min waje a kasa kan carpet tace in zauna ba gardama kuwa na zauna. tashi tayi ta shiga daki dan jimawa kadan ta fito hannunta da kofi class cike da lemo mai sanyi. tana zuwa ta mika min.






nace aa na gode wllh na koshi. Murmushi tayi tace hb basmah kina tunanin zamu cutar dake ne kema fa kamar yata kike amsa kisha. ina so zamuyi wata mgn ne. fur na kafe naki karfa na lura ran malama ya baci sosai hakan yasa na karfa rabi nasha na mika mata sauran. tace shanye duka ai dan ke na kawo. aa na koshi.





daga gefe naji an daka min tsawwa. wai baxaki shanye ba ana magana kina magana. inji sadiya. ban so ba amma dan dole na shanye sauran ganin an tasar min da masifa sai daga karshe na dinga jin wani daci daci dana rasa abunda ya kawo shi cikin coca cola . malama tayi murmushi tace to allhamdulilah






ta kalle ni tace nasan dai kina san cin jarabawa bakya san faduwa ko.kai na daga nace eh malama. a zuciyata nace yaufa na shiga uku domin wani abu da na dinga ji wani irin yanayi..........................................




muje zuwa

king boy ne










πŸ™ŽπŸΏβ˜  MIJIN ALJANAH β˜ πŸ™ŽπŸΏ


page 51 - 52


|
|
na king boy isahπŸ‘‘
|
|
__________________________
🌟5STAR APR 2017 🌟
|_________________________|




***** 5 star *****
🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 Β©5SWA
***** 5 star *****












wani irin yanayi na tsinci kaina na sha'awa wanda ban taba tsintar kaina a ciki ba. nan na tabbatar da cewa su malama tabbs sun saka min wani abu a cikin lemon.




malama tace nasan bazaki so ace kin fadi ba a jarabawar da kike rubutawa dakisu ace kin cinye duk to yanzu kina da damar cinye duka jarabawar bama ta ynx ba ko wacce indai a nan makarantar ne.




na kalle ta cikin rashin fahimta nace malama kamarya kenan. malama tayi dan Murmushi tukun ta nuna min hajiya tace kinga wannan to itace nake so ki biyawa bukata shikenan kawai abunda zakiyi mn ni kuma nayi alkawarin cika miki burinki ke bama jarabawa kadai ba zan baki makudan kudi wanda baki taba rikewa ba.




shiru nayi bance komai ba domin duk jikina jinsa nake kmr an mamake ni duk kasala. ga kuma wata sha'awa da ta dabaibaye ni domin idanuna tuni sun canza kala. malama da ta lura da haka tace to hajiya kamata ku shiga daki mana me kike jira.




matar ta taso tana Murmushi tun a parllon ta fara min kiss bansan lokacin dana fara mayar mata da martani ba.





nanfa muka shiga daki muka fara aikata masha'a ( subhannalah allah ya kare mu masuyi kuma allah ka shirye su kasa su gane irin hadarin dake cikin abun.)





marsiyya da take bawa kursiyya labari taci gaba da cewa to tun daga wannan lokacin da suke aikata wannan abun fa na sama cikakar damar shiga jikinta....



bayan sun fito ne malama ta dauki dubu ashirin ta bani tana Murmushi ni kuma na wuce na taho daga gidan. hajiya taja Manama gefe tace malama kin tabbata dai yarinyar nan bata taba aikata abun nan ba sai a kaina dai ko. domin kinsan fa boka ya tabbatar min da cewa lalai lalai sai wacce bata taba yi ba tukun.




malama tayi wata irin dariya tace haba hajiya kamar dai baki sanni ba wannan yarinyar wllh sabuwa ce ko ni nan da kike gani ban danata ba kuma kindai gani a gabanki ta fara amincewa.
.



hajiya tacw ah too domin naga yarinyar ne kamar kwarara daman. Malama tace kinsan karfin maganin ne ai yanzu maganin nan ya dinga azalzalarta kenan bazata iya yin 3days ba ba tare da tayi ba.




hajiya tayi dariya tace shekiya malama kinsan komai wato amma fa ina so kar wanda yayi da ita har sai na dawo domin boka ya tabbatar min da cewa sau uku ake so inyi fatan dai ba matsala.



Malama ta danyi shiru tukun tace aa ba wani matsala zan kula da wannan amma ni in tambaye ki mana.?




hajiya tace ina jinki. malama tace shin wai ni wannan wane irin sirri ne a kan miye kuma za'ayi shi.




hajiya ta juya ta waiwaiga tukun ta juyo magana kasa kasa tace " kinsan fa cewa mu uku ne a cikin gidan miji na muna zaune lafiya kuma yana bani kudi daidai gwargwado amma ni bukatata itace in dinga juya shi yanda nake so kuma insa shi ya kori duk sauran mata. shi yasa naje wajen kawata ta bani shawara shine naje gun boka ya zayano min wadannan dokokin amma yace fa idan aka sama kuskure daya to ba karamin mtsala ba za'a samu shi yasa nake so malama dan allah a kula.






malama tayi Murmushi tace hajiya manya baki da matsala in dan wannan ne. kudi da yawa hajiya ta kawo ta damkawa malama tana godiya sukayi salama. sannan malama soke kudin a cikin dan kwali ta fiddo dubu 6 a ciki tukun ta dawo parllo.





dawowa tayi tana masifa amma wllh matar nan tsinana ce yanzu ace wai 6k kawai zata bamu. su sadiya suka,zaro ido hade da kallan juna. malama 6k fa kika ce. eh wllh ai nima ta bani mamaki.






sadiya gunguni ta hauyi malama ta fahince ta ta tashi zo ki charje ni kinzo kinawa mutane gunguni to zan cuce ku to wai ke aikin uban me ma kikayi wa mutane? . sadiya tace nifa ba wani abu ba nace malama.




dubu daya daya ta basu a cikin dubu shidan ma ta ciri dubu biyu😨


basmah ce kwana ita kadai a daki sai juye juye take ta rasa me keyi mata dadin wata irin sha'awar take ji. marsiyya dake gefan ta tace ai kuwa yau sai naji abunda yan adam din nan keji a tsakanin su wato jinsi da jinsi. batt ta bace kofan dakin naga ta bullo sak naja ba mara ba har kayan na naja ne a jikinta. ta shiga dakin.




zuwa tayi kan gadan da basmah take ta tsaya tana kallanta. basmah na ganinta ta wani cakumo ta kan dan gadan nata ta fara shafa ko'ina na jikinta kamar ma haukaciya. marsiyya da taga dai abun na basmah ya koma kamar hauka tana neman cire mata riga tace kinga basmah mutane fa dasu gano mu kinga bamu kadai bane tashi mushiga bathroom..............................



na kalli nasmat na kyalkyale da dariya nace sister akwai chakwakiya fa a gurin nan ita wato marsiyya tanan ta fara. cewa tayi hmm ni ka katse ni muje zuwa mn nace to......





πŸ‘‘ KING BOY πŸ‘‘



Shiga nan ka/ki yi like kai tsaye a page mu domin samun farkon lbrn
https://m.facebook.com/bigboyisahfans/?ref=bookmarksbookmarks













πŸ™ŽπŸΏβ˜  MIJIN ALJANAH β˜ πŸ™ŽπŸΏ


page 53 - 54


|
|
na king boy isahπŸ‘‘
|
|
__________________________
🌟5STAR APR 2017 🌟
|_________________________|




***** 5 star *****
🌟5⃣STAR ONLINE WRITER'S ASSOCIATION 🌟 Β©5SWA
***** 5 star *****




🌼🌼Assalamu'alaikum barkan ku da warhaka my friends kuyi hakuri kun ganni sai ynz wllh yau ina busy ban sama damar hawa on ba🌼🌼






bathroom din muka shiga mun dade muna tsotse-tsotsen juna da shafe shafe tukun na ji na fara dawowa nml sha'awar ta fara lafawa ita kuwa naja kamar yanzu muka fara ma. domin saida nagaji har nay mata mgn tukun ta bari muka yi wanka tare muka fito. marsiyya dake cikin sufar naja tana fita daga dakin ta bace tukun ta dawo siffarta ta asali ta aljannu wata muguwar dariya tayi hahahahaha tukun kuma ta murtuke fuska.




tace ashe haka kuke jin dadi to ai shikenan daga yau basmah kin zama tawa ba wanda ya isa ya kusance ki mace ko namiji. domin na aure ki basmah kin dandana min zakin zuma hahahahaha ta sake yin dariya tukun ta bace bat.




(na kalli nasmat nace to wai ya batun hajiya. ta kalle ni tace ni ina na sani ka cika gagawa ka tsaya mu gani mn)


washe gari da sasafe malama ta kirani a can na iske su naja. nan fa malama take cemin a duk cikinsu kar wacce na yarda mukayi les da ita domin hjy tace yin hkn babban kuskure ne. ni kuwa da naji hk sai na kalli naja na daga mata giraπŸ˜‰ a tunani na ai jiya da ita muka sha dadi abun mu.







nacewa malama to zan kiyaye. tace yauwa koke fa. sadiya na kalla naga tana min Murmushi abunda tunda nazo makarantar bata taba yi ma ko wani a gabana ba balle ma ni. nima Murmushin nayi mata. gabaki daya wai murna suke yi na shiga kungiyarsu ni kuwa abu biyu ne suka sani daga mgnin da nasha sai kuma maganar jarabawa ta da malama keyi min barazana a kai.





zaune nake a cikin class ina shan ice cream sai ga naja ta shigo. tana zuwa ta wani rungume ni. tayi mamaki da bataji nace mata komai ba ni sai ma faman kara rukun kumarta nake. da taga haka sai ta janye jikinta. tace kawata to ya kika ce. game da harkar nan?





Murmushi nayi nace akwai dadin kam abun amma gaskiya ban yarda ba akwai abunda malama tasaka min a lemon nan domin ni tun lokacin bana iya daidaita kaina na kasa gane me yasa? Naja tace ba wani malama kedai kawai an dandana miki zuma ne kin lasa kinji da dadi. Basmah tace to anji din ynz dai pls sis i need now domin a matse nake. Naja tace possible wllh domin kinsan halin malama.





Gabaki daya na kasa ganewa naja domin taki bani hadin kai fur taki daga na fara taba ta ko nayi niyar kiss nata sai ta janye jikinta. Daga karshe dai nima hade fuska nayi na juya mata baya. Kallo na tayi tace hmm malama basmah kenan. Bance mata komai ba ta juya ta fice a dakin.





Marsiyya na ganin hk sai farin ciki ya rufe ta hkn yasa naja na bacewa ita kuma ta juye kamaninta ta dawo naja sak har kayan jikinta. Nan tazo ta sameni duk na hade rai. Harshe tasa min a kunne ta fara tsotsa bansan sanda fishin ya tafi ba na juyo muka ci gaba. Wa'iyazubbillah



Gabadaya basmah ya canza yanzu ta bar karatun Qur'an haka sallarma sai taga dama addu'a ma ynz bayi take yi ba kawai ta koma yar air. Shi yasa kwana biyun nan


a kowane lokaci basmah suna tare da fake naja. Wato marsiyya. Ko gun barci kuma abunda suke aikatawa kenan a boye idan sunga za'a gano su kuma sai su nufi ban daki. Fake naja wato marsiyya tuni tabi sahu domin abun na burge ta. Hakan yasa ta daurawa kanta da basmah aure kuma tace duk wanda yayi yunkurin rabasu to fa sai taga bayansa.








Hajiya kam da ta koma gidan abun yayi mata dadi domin yanzu ta fara jiya alhj yanda take so domin daga cikin matan ma taja anyi wa daya daga ciki saki 1 abun ba karamin dadi ya mata ba. Shi yasa ya zamana jira take kawai kwana uku ta cika ta karasa cika aikin wato les da basmah wace in dai aka sama matsala to boka yace komai ya lalace.






Yau aka cika kwana uku yau ne boka yace da hajiya ta koma wanka tayi taci ado ta feshe jikinta da turare kala-kala. Idan ta zo kusa da kai sai kace anyi barin turare a jikinta. A parllo ta iske shi yana dadana wayarsa yana ganinta ya wani ajiye wayan da sauri yace ah uwar gida an fito kenan yana maganar kamar wani mai jin tsoranta. .



Ko kallansa batayi ba tace eh na fito. Ina zuwa ne kuma uwar gida ynz da tsakar ranar nan. A masifance tace mai anguwa zani ko kanada matsala da hakan ne. Da sauri yace aa allah ya tsare hanya. Tace ameen ta juya ta fice. Sai da ta fita tukun ta kyalkyale da dariya tace allah sarki alhj kallah ka zama mijin hajiya tun kafin aikin ya cika.





(Na kalli nasmat nace ai kinji matsalan ku matan wannan xamanin sai ku asurce mutun kuya ta cutarsa. tayi Murmushi tace allah ya kiyaye inyi wa miji asiri duk ga abubuwa nan na mallake miji ai kyautatawa miji da kula dashi da kuma girmama shi ko su kadai in kinsan yanda zakiyi amfani da su sun ishe ki mijinki ya sakar miki da komai

8 / 26