Author : Aisha Bagudu Category : Old Hausa Novels
amma cak maganar ta tsaya masa a mak'ogwaro, rigar dake jikin Nablah babu abinda ta boye gashi ko bra babu a jikinta koya ta motsa sai jikinta ya motsa, ai bai san sanda ya jawo ta ta fado jikinsa ba take km jijiyarsa ta mike sambal sbd ganin abincinta azahirance.
Baki ta bud'e zatayi masa magana, aiko caraf taji ya had'e bakin su guri daya kwata kwata , bai bari tayi maganar ba, sosai Deeni yake tsotsar bakinta yayinda hannunsa yake wasa da nononta, Nablah ko da yau ne rana ta farko data tab'a jin haka a zahirance tuni ta rude ta firgice ta fara k'ok'arin kwatar kanta, amma ina wane ita, sosai hankalin Deeni ya tashi mak'ura dan dama a buk'aci yake tunda abun nan ya faru baiyi sex ba shiyasa yake . rigar baccin jikinta ya zame ya jefar a gefe ya cire tashi rigar, dama daga ita sai rigar babu ko pant, bakinsa ya kafa akan nononta ya fara tsotsar su, ita Nablah wani yarrrr take ji a jikinta, gaba d'aya ya gama fita a hankalinsa ya manta a ina yake burinsa kawai aji shi a samanta, k'ok'arin kai hannunsa k'asanta ya farayi, hannunsa ta rik'e ta saka masa kuka tace" please a gida fa muke wani yana iya shigowa ya ganmu a haka please ka daga ni, amma baima san tana yi ba, hannunsa ta rik'e gam taki saki dakyar ya kwace hannunsa ya danna a k'asanta numfashinta ne ya kusan d'aukewa saboda abinda taji, shiko k'ara ficewa yayi daga hankalinsa ya ji gabanta a jike sharkaf da ruwan ni'ima.
Deeni ya fara k'ok'arin ciro sandar girma daga cikin wandonsa duk ta rude ta frigice tasoma kuka sosai tana bashi hkr dan karkamin komai wlh tsoro take bani bazan iya ba.
karasa fito da jijiyar, yayi da niyyar shigarta da sauri Nablah tasa hannu ta rik'e shi sosai tana rokonsa " dan girman Allah kar kayi man haka, ka rufa man asiri nan fa gidan mu a d'akin mahaifiya ta, haba Deeni wannan wane irin abin kunya ne kake k'ok'arin ja mana sosai take kuka tana maganar.
Ajiyar zuciya Deeni yayi, a hankali ya daga ta ya mayar da kayansa itama ya mayar mata da nata ya koma gefe ya jingina da bangon dakin yana mayar da numfashi sama-sama, a hankali yakamota ya rungumeta a jikinsa yana shafa bayanta yana mayar da nufashi, lamo tayi a jikinsa itama, a hankali ya kai hannushi zuwa kanta yana shafa sumar kanta yace beelah I love you more than anything in this world " please ki bini muje gidana ko zafi ne na raga dake ba sai nayi sex ba, please ki taimaka min .
feelings na damuna, dago da kanta tayi atsorace tana kallonsa tare da sauke naunaiyen ajiyar zuciya sannan tace" ni wannan abin kunyar badani ba,wlh agaban Mama da Baba ka d'aukeni zuwa wani guri haba aida kunya, shiru yayi baice mata komai ba,sai ma ya kara matseta a jikinsa tsam yana sauke ajiyar zuciya sai da sukayi 30mts a haka sannan ya sausauta rungumar da yayi mata ya kai bakinsa cikin kunneta ya xira harshensa ciki yana mata wani irin sotsa wanda yasa taji gabadaya tsigar jikinta Sun mike tsaye wani shaukin dadi na dibarta muryasa a raunane yace ki Bari muje gidana please please wallahi amatse nike beelah yanzu zamu dawo sosai taji yabata mugun tausayi Amman wlh bazata iya biye masa tabishi wani guri ba ita bama hk ba tsoron wannan abun dake cikin wondansa take .
Ya tsura mata rikitattun idanunshi dasuka gama canza kala tsabar jarabar dake cin ranshi yasa hannuShi yasa ya janyo nata hannu ya daura saman jijiyarsa ta zaro ido afrigice please beelah kishafa min zan dan ji dama dama.
jikinta na wani irin kirma tace uhmmmmm wlh bazan iya ba to kana da mata ba kaje wajen matarka Man ka dai zamo me kwatata adalci atsakaninmu yanzu fa lokacinta ne banawa ba.wani irin sanyin dadi yaji yana ratsashi da ratsa every part of him .. jin abinda ta fada yasa ya sake susuce mata yana sake yawo da hannuta akan jijiyarsa yana lumshe mata ido tare da zaro nononta daya yana shafawa ahankali da murza kan nipple dinta yana sake matse hannuta da jijiyarsa sosai yana fidda wani irin numfashi yayinda gabadaya ta sake tsurewa da ganin yanayinsa Dan tunda take arayuwarta bata taba ganin jijiyar babbar mutun ba sai yau.
yau din km taci sa'ar ganinta katuwa ga girma ga tsawo da kauri tmkr robar faro .
sai gurin sha daya ya bar gidan byn daya dan ragewa kanshi zafi daita sannan jiki a sanyaye ya mike yana kakkabe jikinsa da gyara zaman rigar jikinsa yayi mata sallama ya tafi .
Kai tsaye gidan ummi ya nufa kmr jiya kowa yayi bacci daga zeenat har yaran sai ummi kadai yasamu zaune tana kallon tasharta ta gado yayi mata sannu da gida hade da hayewa sama yashige dakinsa yayi wanka yayi shrin bacci sannan ya dawo parlour'n ya zauna yana kiran wa..shiiiiii Allah ummi ta juyo tana dubansa tare da Yi masa sannu tace ga abinci can fa .
ya girgiza mata kanshi first love bar abincin nan kawai da dai zan samu coffee dana sha bana jin cin komai yanzu .
Ummi ta mike taje ta hado masa coffee takawo masa har da flaks din gabadaya takara gaba .
tabarshi nan zaune yana kora coffee Yana kallo yana jin yanayinsa na sake canzawa wani irin azabbaben fillings ya ke jin yana taso masa from no where yashiga mammatse kafafunsa yana cicciza lip's dinsa the more yadda yake kora coffee din the more yadda yake sake jin feelings na sake taso masa .
karfe daya daidai ya mike da kyar ya kashe komai na parlour 'n ya hau sama da niyyar shiga dakinsa har ya daura hannushi kan handle din kofar dakinsa .
km ya fasa ya juya kawai ya nufi zuwa dakin zeenat yana murda kofar yajita a bude ajiyar zuciya ya sauke ya tura kofar yashiga dakin ahankali yashiga laluban inda makunni fitilar dakin yake.
cikin saa ya gano ya kunna take haske ya gauraye dakin kwance yaganta kan bed Anan rungume daita suna baccinsu hankali kwance idanunshi ya tsura mata sanye take da right pupul din rigar bacci ahankali jikinsa amace yasoma takowa cikin sanyi jiki yakaraso inda suke yasa hannushi ahankali ya zare Anan ajikinta yaje ya shimfida mata blanket me kaure ya shimfedata tare da lullubeta.
ya dawo ya mayye gurbin Anan tare da hade bakinsu guri daya yashiga tsotsar bakinta yana yawo da duka hannuwanshi a sansar jikinta kayan dake jikinta ya cire sannan shima yasoma kokarin cire nashi still bakinsu na hade.
nonuwanta yake murzawa son ranshi cike da wani irin salo ME cike da shauki tare da zafafan kissing ta koina na jikinta ita kuwa sai mika take tana gantsaro masa kirjinta alamun sakonninsa na shigarta aiko nan da nan deeni sake gigicewa yacigaba da sarrafa albarkatun kirjinta.
yana murza jajayen kan nipples dinta yayinda kafin kace me tuni wasa yasoma canza salo cikin bacci zeenat taji yanayinta na sauyawa ta dinga mika tana gantsarowa tana sake turawa deeni breast dinta shi km sai sake susucewa yake yana manneta da jikinsa frigigib ta farka daga bacci tasoma kokarin bude idanunta har ta ware su fess akan fuskar deeni suna hada ido ya kashe mata idonsa daya yana cigaba da tsotsar kan nipples dinta yana lumlumshe mata ido afrigice tayi kokarin mikewa zauNe yasa iyakancin karfinsa ya danneta hade da hayewa bisa ruwan cikinta yana aika mata da salonsa masu saurin kashe mata jiki.
tafara kici kicin kwatar kanta Amman ina sosai deeni ya sauke mata karfinshi gabadaya bisa kirjinta yacigaba da sarrafata kafin daga karshe ya dauke hanyarsa daya kwana biyu bai shiga ba.
yasoma aiki sex daita yana gurnani nan ita km tafara yi masa shagwaba har da kuka .
bai saurareta ba sosai yake biyawa kanshi bukata itama tun tana nokewa da kuka har ta hakura sakar masa jiki babu yadda ta iya dan yadda yake zira mata jijjiya babu sauki bazata iya hakura dashi ba har ta bijirewa bukatarsa .
ihu yake sosai akanta har dasu I miss you.....
I love you so much bby ya kamkameta ajikinsa yana mata wani irin mugu ci. atare sukayi release ita dashi bai dagata ba yacigaba da aiki akanta yana zuba mata surutai kala abinda zeenat bata saba ji ba Kennan daga gareshi Dan hk batasan sanda ta kamkameshi ajikinta tana sake bashi hadin kai ba .
deeni bai barta ba sai dayayi mata ci hudu masu rai da lfy shima ya barta ne kawai sbd yasan yanayinta ba me juriya bace agurin sex yanzu ma sai Data bashi mamaki dauriyarta batare da nuna masa gajiyarta ba domin yasan dai bata iyawa dashi iyakacinta dashi two round ne tace masa ita tagaji .
yana mikewa daga kanta ta juya masa baya tana kumbure kumbure da wani ciccin magani ita ala dole matsa mata yayi.
ya kalleta yana tabe baki tare da juyowa part din data juyar da fuskarta yana duvanta muryasa a sarke yace meyye abin juyar da kai byn kingama kwasar dadi na .
ta yamutsa fuska tace ni babu wani dadi dana ji byn takurani kayi meyasa bakazo min idona biyu sai daka bari nayi bacci ka wani sato hanya.
babu wani dai yarinyar kisha dadin kawai borin kunya kike ni nasan ni kadai zan iya dake sannan ni kadai zan jiyar dake dadin wannan abar ya nuna mata jijiyarsa dake rike a hannushi yana shafawa alamun yana bukatar Kari dan a mike take still ...Kai dai kawai ka yarda kayi satar hanya.
uhmmmmm nayi na isa ne that's why.
Ko kina da abincewa yanzu wlh kiga wani satar hanyar..ni sani duk duniya babu wanda ya isa ya gamsar dake bayana kwadayina na hango cikin kwayar idanunki shiyasa kawai naga yakamata aka she bosss ko ba hk yakarasa fadar yana dage mata girarsa daya hade da cewa ni
tashi muje muyi wanka tana jinshi tayi masa banza ba taki tashi tsaya .
ya sake maimaita mgnrsa kawai taji yana kokarin cicibarta zuwa bayi tayi saurin mikewa tsaye zumbur tayi hanyar bathroom.
tare suka Yi Wanka dashi yana manne daita ajikinsa yana wasa da nipples dinta da wasu part din jikinta yayinda ita km sai faman buge masa hannu take.
Allah yaya kabarni hk nayi wankana wlh bacci nake ji ya hade rai sosai tare da kamkameta ajikinsa wlh idan baki daina ce min yaya din nan ba wlh zan shuka miki rashi mutunci better ma ki cigaba da kirana da zuciyarki zai fi miki sauki wlh yama fi dadi abakinki yakarasa fadar hk yana hade e bakinsu waje daya ..
Washegari koda zeenat ta tashi agajiye ta tashi taji mararta tayi mata wani irin nauyi da kullewa da kyar taiya Mikewa tsaye taje tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta sake Bin lfyr gado yana shigowa dakin yaganta kwance tana sheka bacci yayi murmushi yace lallai ma wannan yarinyar tagama rainani dayawa.
wato har yanzu bata sauko ba ballannata tabi ta kaina.
ya girgiza kanshi kawai ya hawo gadon cikin bacci taji ana murzata da murza breast dinta da sauri ta tashi afrigice shima tashi yayi ya rungumeta tare da bata kiss takoina mgn tafara masa dan Allah ya...ai kafin takarasa taji lip's dinsa ya sauka akan nata ya cafka lips dinta da karfi tsiya yana masu tsotsan mugunta .
tana kallonsa kmr zatayi kuka sai daya gama ladabtar da bakin sannan ya zare bakinsa ya riko duka tafin hannunta cikin nasa yana murzawa ahankali yana kallon cikin kwayar idanunta muryarsa a sanyaye yakira sunanta zeenat...... Ki tattara inaki inaki ki koma gidanki wlh wlh ina insonki idan bana sonki da tuni na sakeki kmr yadda kika bukata sannam Idan bana sonki da tun farko ban shiga damuwa ba sanda umminki tace bazata bani aurenki ba sbd cutarki zanyi .
kece Mace ta farko da zuciyata takasa Hakura Daita yayin gwagwarmar neman aurenta.
nasan kinsa da hk kawai dai kishinane ya rufe miki ido har yasa kika ganewa kike ganin kmr bana sonki nablah nike so.
nablah kaddarata ce babu yadda zanyi na gogewa kaina kaddata please zeenat kiyi hkr ki koma gidana karki barni gidana bai Zai yi hasken danake so ba idan babu ke acikinsa.
ta zame hannuta duka daga cikin nasa tana bata ranta tare da cewa bafa zan koma gidanka ba ka kyaleni kawai yadda nike rayuwata din nan yafi min dadi.
karya kike zeenat ya tari numfashinta rayuwa tare dani shine koman ki km shine kwanciyar hankalinki da farincikinki wlh idan babu ni acikin duniyarki bazaki taba iya rayuwa me inganci ba.
ranta a matukar bace tace shiyasa ai nace kabarni nacigaba da rayuwata hk babu kai acikin duniyata, kagani ko wani abu zai sameni inda babu kai acikin duniyata .
muryasa a hassale yace OK har yanzu baki hakura ba Kennan gaki ga gidan nan nabarki... ki cigaba da zama acikinsa .
sakin aure ne dai bazan taba yin sa ba.... Yakarasa fadar hk yana me daga mata kafadar sannan abinda baki nasani ba ni kadai zan iya dake da jiyar dake dadin duniya ya juya har zai bude kofar dakin ya km tsaya tare da juyowa yana mata wani duban mgn yake son Yi mata.
ko me ya tuna ya km fasa ya juya ya fice.
tun daga wanna ranar zeenat ta sake nisanta kanta da deeeni duk abinda zai hadata dashi guje masa take yayinda abun ke bakanta ranshi cikin wannan lokaci zeenat tasoma zazzbin dare da amai Amman babu wanda yasani tunda abatajin komai da rana sai idan dare yayi kwana zaune take har sai goshin asuba tayi take samun daman runtsawa tayi fari sosai ta rame ta daina cin abinci sosai idan kaga tana cin Abu to Abu ne me tsami kmr lemun tsami .
Kwanci tashi ba wuya a wajen Allah, gashi har cikin Nablah ya isa haihuwa, kullaum Deeni sai ya zo gidan sau biyu, sosai suka shirya da Nablah komai ya wuce a zuciyarta suke shan soyayyar su, haka dai lokaci yayi ta tafiya, da safe Deeni zashi office ya biyo ganin Nablah.
Mama da kanta ta shiga tayi magana, dakyar ta iya bud'e baki tace " Mama yashigo nan, saboda tun dare Nablah ke yin mak'uda, Deeni ya shigo da sallama amma Nablah bata iya amsa sallamar sa, a gefen gadon ya zauna yana fuskantarta, aiko ciwo kamar jira yake, nakuda taho gadan-gadan, ai tuni Nablah ta firgice ta fita daga hankalinta, ta fara salati, hankalinsa a tashe ya sungume ta ya fito waje da ita, da sauri Mama ta mike tana salati, tace" haihuwa ce ko Deeni amsa yake bata yana tafiya " eh Mama, kasancewar Mama macece mai kara da kunya ce shiyasa ta kasa binsu, tayi musu addu'a dai, Deeni nayin parking ya fito da sauri ya d'auke ta yayi cikin hospital da ita, da sauri nurses suka karb'e suka shiga labour room da ita.
Wannan Haihuwar kamar waccen , dan Nablah bakaramin wuya ta sha ba .
iya wuya tasha sosai bashiri deeni yasa akazo da mahaifiyarta wasa wasa sai da nablah tayi kusan kwana uku tana labour gabadaya hankalin yan'uwanta yayi mugun tashi nuratu anty salma kuka hatta mama kasa dauriya tayi yayinda nablah ta dinga barin wasiha iri iri deeni ya rude ya fita hankalinsa shi kansa sai daya zubda mata hawayen tausaynta har an Yanke shawarar Yi mata aiki ,kmr wannce Karon Allah ya taimaka ta sumb'ilo yaranta 'yan biyu mace da namiji kyawawan gaske farare tas masu kama da Deeni suma sak, Nurse ta fito d'auke da yaran dukkan su biyun ta mik'awa Deeni dake ta faman safa da marwa a k'ofar lobour room din, tace " congratulations sir, ta fada tana mik'a masa yaran, ajiyar zuciya Deeni ya sauke ya k'arb'i yaran ya zuba musu take yaji kwalla na zubo masa, Doctor ya dafa shi ya nuna masa d'akin da aka kwantar da Nablah yace " ta haihu lafiya nan da 2hrs idan ta huta zamu sallame ku, da sauri ya nufi d'akin.
Yana shiga tana bud'e idonta a kusa da ita ya zauna ya dora mata namijin akan ta, yace " kin ga kyauta da Allah yayi mana ko? kinga iko da kudurar ubangiji ko, wannan kadai ya ishe mutum tsoran Allah, a bamu kai 2yrs da aure ba Allah ya bamu kyautar yara biyar, murmushi Nablah kawai tayi, waya d'auko ya kira Ummi ya shaida mata Nablah ta haihuwa an samu 'yan biyu, cikin farin ciki Ummi tace " kuna ina yanzu, " muna abitin Family, ok gamu nan zuwa, Zeenat dake zaune ta shaidawa Nablah ta kara haihuwar 'yan biyu, jikinta yayi mugun yin sanyi, idon Ummi ta fakaita ta goge hawayen daya zubo mata, " Deeni kuwa gidan su Nablah ya kira ya shaida musu ta sauka, nan Deeni ya rink'a kiran waya yana tura text yana shaida musu, cike da farin ciki.
MMN SUDAIS CE
πππππ
AUREN SIRRI
πππ
πππππ
AYSHA A BAGUDO
πkainuwa writers association
(united we stand and succed our ambition is to entertain &motivate the mind of readers )
Dedicated to
hauwa A usman
jiddarh
Page 109
Cikin kankanin lokaci ummi ta dinga bugawa dagin na nesa dana kusa wayar akan zance haihuwar.
da sanar musu cewar me jegon tana family hospital dinsu.
Kafin kace ME tuni labarin haihuwar nablah ya karade koina a estate din.
Gabadaya koina ya dauka da zance haihuwar har su maryam da shema da sauran su lubnah sun kira zeenat suka mata barka ta amsa musu fine tmkr babu wani abinda ya faru atsakaninta da nablah. dan har ce musu tayi su sanar da jama'arta da zance haihuwar.
wanda hkn yayi maseefar basu mamaki .
aransu sukace anya kuwa wannan zeenat din da suka sani ce kowatace daban.
domin idan kuwa ita ce Lallai zeenat tayi mugu