Chapter 78 Reading AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt Arewa Novels

AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt

Author :  Aisha Bagudu Category :  Old Hausa Novels

Chapter   78 / 123

231K to 234K   out of 366.6K words

zeenat for what I don dan Allah kiyi hakuri ki yafe min abinda nayi miki ba nufina Na kuntata miki daga dawowarki ba.
ni kaina bansa meyyesa Na aikata abinda nayi ba .
Banma San sanda Na aikata hkn ba ..
muryarta cike da kuka tace baka San sanda ka mareni akan yarinyar nan ba kennan sbd kana sonta ?
ahankali Ya sausauta rungumar da Yayi mata tare da tsura mata rikitattun idanunshi yana kallon 'cikin idanunta muryarsa a dake yace Allah Ya kiyaye zeenat Na so wata ya mace byn ke a duniya.
idan ma soyayya zanyi sai narasa inda zan ajiye soyayata sai a gurin wannan yarinyar.
karki manta kece mace ta farko da zuciyar deeni tasoma shan wahala akai kafin umminta ta amince tabani aurenta ,
dan hk ki kwantar da hankalinki bbu komai a tsakanina da wannan yarinyar abinda kika Ga nayi ni kaina bansa Na aikata ba amma am sorry ya sake rungumeta tsam ajikinshi.
'Cikin muryar kuka tace my hrt zuciyata na matsanancin sonka ,ni wace irin mace nakasance atare dakai takarasa mgnr tana kuka ?
Kin kasance tamkar duniyatace , ke din daban kike a gurina .
, zeenat ko bbu aure atsakaninmu mu din ruhi daya ne mafi kusancin makusanta .to meyyasa Kai baka sona kmr yadda nake maka ?
Shiiiiii ya daura bakinsa akan lips dinta yana tsotsa , ahankali ya dinga kwantar mata da hankali yana ruda mata jiki da salonsa yana gaya mata word masu dadi da kalamai masu kashe zuciya .Ya nufi toilet daita da kanshi ya sake yi mata wanka yana sake rarrashita da kwantar mata da hankali har taji zuciyarta tayi fess ta huce akanshi ta daina jin zafinsa da zafin abinda Yayi mata .

byn Yayi mata wanka ya rungumeta agefen jikinsa suka fito tare ya goge mata jiki Ya taje gashinta kanta hade da maida mata rebon din kanta yaje ya hado mata coffee da tuwo yakawo mata har dakinta ya zauna yana bata abaki yana tausaya mata byn taci ya bata maganin zazzabi sbd jin yanayin yadda jikinta ya dauki zafi .
sannan kafeta da rikitattun idanunshi yana kashe mata jiki dasu .
Ta dan yi murmushi dan son kwantar masa da hankali .
ya koma tafin hannunta duka 'cikin nashi yana murzawa ahankali zuciyarsa Na masa sanyi akanta shima murmushi Yayi yana kashe mata idonsa daya sannan ya bude bakinsa da kyar well dazu kince nayi sex dake to yanzu I have a right to do it?
tayi murmushi tana matse hannunshi dake 'cikin nata.
ya lumshe rikitattun idanunshi ya sake budesu akan fuskarta sbd yasan oready ta rigada ta huce dashi kasancewarta mara riko km bata iya dagon fushi akanshi 'cikin sanyi rai da natsuwa deeni ya zarce da romancing din zeenat itama tana maida mishi martani tun sanda ya kwantar daita a saman gadonta ya soma jefa mata kalamansa zafafa masu kashe mata duk wani gaba dake jikinta. zeenat ta dinga jin salonsa suna sauka 'cikin kunneta da ruhinta wani yanayi ne take jin yana bin duk wani lugu da sako na jikinta yasoma murza brest dinta yana shafasu 'cikin irin salonsa wanda yake rikita zeenat ya km zautar daita hankalinsa yasoma gushewa yayinda sha,awarta kawai ke cin ransa da wani irin tsananin tausayinta dayake jin yana ratsa masa gabobin jikinshi ahankali yake binta 'cikin natsuwa tare da samun hadin kanta bukatarsa ta biya har suka fada cikin duniyar ma'aurata..sosai suka gamsar da junansu da zuciyoyinsu da muradinsu wanda suka jima suna kewar juna byn dan wani lokaci komai ya lafa atsakaninsu .
ya dauketa sukayi bathroom dinta daita wanka sukayi atare zeenat najin wani irin matsanancin son mijinta sosai tare suka fito suna manne da juna ta sauya wasu kayan shima ya tsaya shirya kanshi Amman da kyar ya kyaleta domin manne yake daita ajikinshi dan Sam yakasa barin tayi koda kwakwaran motsi ne ...


Washegari da sassafe ya tashi ya bar dakin zeenat ya nufi dakin nablah ya budeta.
ya shiga ya dubata bacci take sosai ya ya yaye bargon daya lulluba mata, tare dage rigar jikinta ya daura kunnenshi saman 'cikin yana jin motsin cikinta. lumshe rikitattun idanunshi Yayi yana jin sanyi har 'cikin zuciyarsa ' kiss Yayi cikinta da lip's dinta sannan yabar dakin zuwa masjid .

'Cikin kwanaki nan ko office deeni yaje Allah Allah yake ya dawo gida gurin zeenat wata irin kulawa ta musamman yashiga bawa zeenat din tare da yi mata hidama sosai da fada mata kalamai masu sanyaya rai da kashe zuciyar data dade 'cikin shaukin so. duk da nata ran zafi yake mata har lokacin inda yagaya mata ta daina damuwa akan nablah shi bakomai bace agurinsa facce me aiki .. sannan yace tayi hakuri kan duk abinda Yayi mata yanzu yana son kwanciyar hankalinta da ganin farincikinta.
wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki mara misaltuwa gabadaya ya kashe mata ilahirin jikinta da zantuttukansa masu birkita mata lissafi bbu abinda tafi so da kauna sama da farincikin mijinta dan hk ta sake rungumar mijinta da hannu biyu biyu tana zuba masa shagwaba iri iri ...

'Cikin wannan lokacin nablah taga abin mamaki me tsoratar da zuciya.. domin tun dawowar matarsa taga deeni ya rage shishige mata kmr lokacin da basu nan .
hkn Yasa zuciyarta ta dinga kitsimata abubuwa dayawa akanshi har ta yarda lallai namiji munafiki ne km bashida alkibla .
,kwata kwata ya daina zuwa Inda take indai matarsa Na gida sai dare zai zo mata yaga lfyr jikinta ya dan mammatsata da romancing dinta .
"sannan duk byn kwana biyu zai zo dakinta nan zai kwana har sai asuban faru tukun zai koma dakinsa ta kula kmr ya raba musu kwana Keenan atsakananinta da matarsa.
duk randa yake dakinta kuwa bata iya bacci kirki takure jikinta take karshen gado Yayi Yayi ta saki jikinta dashi bbu abinda zai faru km bbu abinda zai mata amman taki yarda dashi .
dan ita gabadaya atsorace take da almarin. kada matarsa tasan halin da mijinta yake ciki akanta da km 'cikin jikinta ..



Tsaye take abakin wani dan karamin lugu tana wage wage tare da neman yaron dazata aika 'cikin gidan Nasu.
can Allah Ya taimaketa ta hango tahowar wani karamin kaninsu wanda shine auta acikin gidan.. muryarta amatukar sanyaye tace abba ...

abba wanda ya kusan giftata ya dawo ahankali inda take tsaye yana karemata kallo tsab da son gano ko wacece ita sakamakon nikaf din dake manne da fuska.. can km Yayi murmushi yace kai aunty Sal.....shiiiiii ta daura dan yatsanta a saman bakinsa tun Bai karasa ba .
"Baba Na 'cikin gida ne ?
Abba ya girgiza mata Kai baya gida yana gurin dauda me kanti gurinsa ma zani yanzu .
yauwa bari nashiga Amman kada kafada masa naxo fa .. yace to aunty ta ciro naira hamsin acikin jakarta ta mikasa tayi gaba abinta ...

Da sallama bisa harshenta tashiga gidan Nasu da yanzu yasamu sauyin yanayi rayuwa .ba kmr da ba ..shr taji koina bbu motsin kowa .
Muryarta a dan tsorace tace wai Ina mutane gidan nan suke ne ?

Atare mama da nuratu wacce nablah ke bi suka fito tsakar gidan suna gamu kabo kabo mama tace tana murmushi, har yanzu Salma bazaki rabaki kanki da sanya wannan abu ba a fuskarki ba ?
Uhmmmm mama Ina zan iya da fadar baba tunda yace kada Na sake zuwan masa gida muddin ban dawo masa da nablah ba .
kinga kuwa dole na kasance hk matukar Ina son zuwa ganinku inji cewar Salma dake kokarin zama kan cement dake malale atsakar gidan Daga mama har nuratu dariya suke mata sannan sukace sannu da hanya ta amsa tana gyara zaman nikaf din fuskarta da kyau ..Ni Banga amfani wannan fadan Na baba wlh , yarinya Na can tana achieve din rayuwarta zai damu kanshi da mutane kmr an tsiyar daita.
uhmmmm nuratu bana son jin wannan mgnr Daga bakinki bashi kadai ba koni kaina yanzu Ina bukatar ganin yarinyata . wata takwas kennan fa rabon damu sanyata 'cikin idanunmu ko Yar kaza kabayar dole kadu ballanantana mutun sukutun . ban da ma Muna yin waya da hjyar ba , da tuni nasa Salma gaba na dauko yarinta ..suka kwashe da wata irin dariya gabadayansu.
kai jama'a tsakanin mama da baba narasan wanda yafi wani nacin nablah ba nuratu ta karasa fadar hkn tana tabe baki ..Ai duk son ya'ya dasu Daga baban har mama
Ina Muhammad da Kamal ne bangansu ba niji aunty Salma?

Muhammad an sakashi koyon aiki kaniknci Kamal km ya tafi gurin aikinsa Ok Allah Ya taimaka .
nuratu taje ta kawowa aunty Salma ruwa me tsanyi da sauran abincin dayayi saura sannan suka shiga hirar duniya awa daya tayi a zaune kafin daga baya suka shige kuryar dakin mahaifiyarsu suna cigaba da zantawa duk akan dawowar nablah gida da zarar ummi ta dawo ,wanda alokaci basu da masaniyar dawowar ummi din tunda bata Kira aunty Salma ta sanar mata ba ..'.

cikin hk suka jiyo muryar mlm salisu yana doka sallama yana kiran sunan nuratu ...nuratu gaban aunty Salma ya fadi wayyo Allah mama nashiga ukuna Ga baba nan ..
wai nuratu kina Ina ne hk nake ta faman kiranki ?
Nuratu ta fito da gudu ta tsaya a 'bakin kofa Gani baba Na kokarin shigawa ciki , Ina singilotocin danace ki wanke min?

shagwabe fuska tayi sannan tace shi nake son wankewa yanzu maza ki kokarta ki wanke min banida Na saka km zuwa anjima Ina son shiga 'cikin apapa .

to aima baka bani kudin sabulo ba yasaka hannushi 'cikin aljihun gaban rigarsa ya ciro dari biyu ya Mika mata yana kokari sanya kanshi 'cikin dagon parlour gida yana kiran sunan mama itama ta fito 'cikin sanyi jiki ta tsaya abakin dokin kofa dan kada yasamu damar shiga dakinta ungo wannan kisamu abinda kika dafamana daddare ya mikamata odindin dubu daya sannan yakarasa dakinsa . wanda xuwa lokacin Salma dake daskare 'cikin dakin mama kadan ya rage zuciyarta bata buga ba tsabar frigice. tana jin ya shiga dakinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana goge gumin dake tsaftsafo mata .
mama ta zuba mata idanunta kema Salma ke maida hankali gurin dawowar yarinya nan .
nan kusa kindai San halin mahaifinku sarai bakara min aikinsa bane yabiki har gidanki ya tara miki jama'a.
nima wlh abinda nake fargaba kennan mama shiyasa kullun nake addu'a .

Saratu mlm salisu ya kwallawa mama Kira ta sake fitowa suka cikaro dashi zai shigo dakin ya'akayi ne baban Salma ?
Sai naji wata murya tamkar ta Salma a gidan nan ..?
Salma km a gidan nan ? yaushe rabon Salma da zuwa gidan tun zuwanta Na karshe dakayi mata korar kare ai bata sake zuwa ba .
bakuwa mukayi kawar nuratu ce tazo mlm salisu yayi Jim yana tunani da bin dakin da kallo shifa yasan muryar Salma fiyarsa ya jiyo sama sama koda yashigo gidan ma yaji ,yace shikennan tare da juyawa jikinsa sanye Yayi tsakar gida da babbar Riga ajikinsa da alamun wanka zai shiga ya tsaya yana gyara sajen fuskarsa .

Ki hanzarta barin gidan Salma kafin ya fito Daga wanka ya tara miki mutane to mama Salma ta Mike tsaye da hanzarta tana gyara zanin jikinta itama nuratu ta Mike tsaye tare da fitowa tana Yan dube dubenta taga abinda baban Nasu yake .

yauwa nuratu miko min singlet guda biyu Na wanke yanzu kya wanke min sauran Daga baya ,gaban nuratu ya fadi rassss dan tasan halin wanki babansu dadewa yake Bai gama ba.
ta juya da sauri jikinta Na rawa mama aunty Salma kinji wai wanki baba zai yi km yanzu ta fadi hk fuskarta tattare da damuwa gaban Salma yashiga dukan uku uku ta dafe kirjinta dan girma Allah ?
Wlh hk yace kinga shiryawarki kawai kiyi tafiyarki ba lallai bane ya Ganeki ,ince har safa kika saka inji cewar mama ? Salma ta gyada mata kanta batare datace komai ba oya maza ki wuce abinki Kin dai San halin wankisa bakarewa yake ba idan ma yaga dama zai iya cewa zai wankensu duka yanzu ...

Sautin muryarsa suka ji Wanda ya sake hautsina zuciyar aunty Salma wai Me kike yi ne har yanzu nuratu ?
Gani nan zuwa baba su nake son daukowa ta dauka da sauri ta bar dakin jikinta Na nuna alamun rashin gsky koda ta Mika masa kayan ma ta juya bynta yabi da kallo sannan ya girgiza Kai ya jika singlet din 'cikin ruwa, Yacigaba da abinda yake ..

Aunty Salmah tayi kmr zata fito ta sake komawa cikin dakin da sauri ganin inda mahaifinta ke facing. Wayyohhhyyy mama wlh tsoro nake ji bazan iya fita ba.
..Kai Kai Salma wlh kincika abin haushi sai kin bari babanku yagane halin da ake ciki wlh nima ki jawo min a tsamamin tsaraba daman kullun sai ya zageni cewar da hadin bakina akaje tsiyar masa da 'ya' idan baki bar rawar jikin nan ba fa zai iya ganewa wlh da kyar aunty Salma tayi karfin halin sake fitowa gabanta Na faduwa nuratu Na gabanta tana dan janta da hira tamkar wata kawata da gaske kirki damu zanzo miki dashi duk sanda zanzo gidanku, yayinda km mama ke bayanta tana ce mata to maimuna angode kigaida gida muryar aunty Salma har rawa take gurin amsawa .
ta gefta mahaifinta kadan taji Yayi gyaran murya ta tsaya cak jikinta Na wani irin kirrrrrrma nuratu ki siyo min hypo da kudin hannuki to baba inji nuratu wani irin ajiyar zuciya aunty Salma ta sauke jin abinda yace suka karasa ficewa Daga tsakar gida gabadaya har 'bakin kofar dagon zauren gidan mama takaita sannan ta juyo 'cikin gidan tana dauke plate din abincin da Aunty Salmah taci ..

Mlm salisu yaja numfashinsa yana duban mama wlh saratu yarinya nan data fita yanzu sak Salmata, gsky yanayinsu yaxo daya sosai .
Mama tace uhmmmm ,kawai dai dan kasata a ranka ne shiyasa har kaga hk shr kawai Yayi batare da ya sake cewa komai ba ita km ta dauki buta tashige bandaki tana jin jina hali irin Na mijinta..

Har 'bakin jection din gatankowa nuratu ta Kai aunty Salma suna hirar babansu suna dry har sai dataga aunty Salma tashiga motar ishodi sannan ta kama hanyar komawa gida ...


Rigingine nablah ke zaune a dakinta hannuta a saman fuskarta tana tunani duniya yayinda jikinta ke sanye da riga da zani Na atamfa English me ABC . Sosai tayi zurfi har batasan sanda bacci yayi nasarar dauketa ba . Zeenat dake zaune Kusa da ummi suna hira da kallo ta Kai idanunta kan agogon dake manne da jikin bangon parlour karfe biyar ta wuce.
bataga alamun saukowar nablah daura musu abincin dare ba.
ta Mike tsaye ahankali tana yatsina fuska ummi ta dubenta tana ya dai mamana ?
Murmushi ta sakarwa ummi bbu komai ummina zanje nakira yarinya nan ne tazo ta daura mana girkin dare naga alamun bata niyar saukowa .
ummi tayi shr can km ta nunfasha kana tace kibari laraba tazo takirata man , bari kawai naje ummi.. akwai abinda zan dauko a dakina Na sama takarasa fadar hkn tana juyawa ahankali tasoma tafiya tana girgiza jiki tana juyawa ummi tashiga addu'a acikin zuciyata Allah Yasa idanuta suGane mata abinda dade take son kasancewarsa.

Kai tsaye dakin nablah zeenat ta nufa tare da bude dakin 'cikin isa da takama ido hudu tayi da abin mamaki da ban tsoro dan karamin 'cikin jikin nablah dayayi mata dan kurcici dashi taci karo dashi .
dasssssssss gaban ya yanke yashiga faduwa har yana duka uku uku .
da hanzarinta takarasa shigowa dakin sosai tana sake bin 'cikin da wani irin kallo .
ciki take ganin a jikin yarinya nan ko me ?
Tasa hannuta ta murza idanunta ta sake budesu fesss still the same thing take Gani ..

ta kwallara wata irin gigitacciyar kara wanda ya farkar da nablah daga naunauyen baccin dayayi nasarar dauketa tayi wall da shanyayyun idanunta ta budesu tana kallon zeenat tsaye a gabanta tana zaro idanu.
da sauri tasoma kokarin Mikewa tsaye tana janyo hijab dinta domin suturta jikinta .
da hannu zeenat ta dakatar daita alamun kada ta saka ..mamaki zeenat tashiga yi da alajabi ta rike bakinta takasa cewa komai da kyar ta iya bude bakinta gurin furta kalmar ..

Nashiga uku ni muzeenat .. mezangani hk ?

inna lillahi wa inna ilaihi rajiun 'cikin tashin hankali tashiga Kiran sunan ummi da karfi .ummi ta zabura ta Mike zaninta a hannu tayo habyar step da sauri .

a frigice zeenat tace wayyyyyoo nashiga uku dama nasan za'a Rina muryata cike da in ...inna..tace nab..lah.. 'cikin shige zaki haifar min acikin gida.
lallai kuwa zan miki dukan mutuwa tare da antayaki waje.
kije can gurin wanda Yayi miki ciki.
tayi kukan kura zata damkota wuyan nablah...




MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗



AYSHA A BAGUDO



Wowwwww fans kuna Ina Ku garzayo Ga wani mashahurin kayataccen labari me dauke da darasi iri iri da abubuwa ban mamaki wanda ya tattara kan al'amuran rayuwar duniya . bakinciki farinciki kuncin rayuwa soyayya tausayi sadaukarwa ...ba kowane novel bane face GADAR ZARE ....



~NA~
*HAUWA A USMAN*
_JIDDARH_


Kadan Daga 'cikin novel me taken suna GADAR ZARE



A firgice ya mik'e daga inda yake zaune, yana kallon sauran abokanan

78 / 123