Author : Aisha Bagudu Category : Old Hausa Novels
farincikinta , kan tafi ne akan abinda ya shafi lamarin umminta da ya'yanta dana ya'yan abokiyar zamanta da yan'uwnta.
supermarket dinta da gidan gonar da mahaifinta ya bude mata hidimominta kwalliyarta karatunta har yanzu bata daina ba da wasu abubuwa da suka dagancin gidan aurenta .
Yayinda kwata kwata deeni baya kaunar yaganta cikin damuwa Dan ko tagumi deeni yaga zeenat tayi cikin halin tunani yanxu ne hankalinsa zai tashi ya dinga llaminta Kennan da kalaimai masu dadi .
kaji yana cewa na faje wajen ummi tace tana gaishki .
ko yace yaje gurin amna domin gsky yana mugu Mugun son amna ,Allah ya jaraeshi da son yarinyar... Yace tace tana gaisheki, Dan dai kawai ya Nemo dalilin da hira zai Yi nisa tsakaninsu, sannan a hk sai taji itama amaryar gidan da suke zaune lfy km mutane suke ganin kmr me gidan yafi sonta akan uwar gidan tana korafi AI bashi da wani lokacin kowa da zance kowa sai na zeenat..
in ma labari ya zauna zai baka to baki sanin yadda ake sai kaji labarin yakoma Nata a hk dai zeenat ta takara fahimtar cewar shi dai namiji Mai mata biyu ko uku atsakani yake bai cika samun gwaninta mai dorewa a wurin daya ba. in dai akan adalci ne ya Tsaya ba karkata yayi ba.
Dan hk yana da kyau wata tafi wata hakuri da juriya km da Dan saurarawa miji .
Dan a samu saukin al'amura .
kan hk yasa zeenat take sake yankewa kanta hukunci kara hakuri da mijinta da abokiyar zamanta a kowani lokaci a km kowani hali .
Cikin wannan lokacin da abubuwa yayi musu dadi suka ziyarci kasar American kaiwa haidar da junior xiyara amakaranta.
km suma yaran suka biyosu masaukinsu Don Yi musu hira.
hira sosai sukayi da mahaifinsu .
tattaunawa sukayi akan karatunsu..
daga nan malesiya suka nufa gurinsu Mu'alim da abulkhari da abulbauti sannan suka dawo gida cike da tsantsar murna.
Nablah na tsaye tare da ya'yanta aswad da ummu salma tana tunani deeni ,aurenta dashi da gwagwarmayar data fuskanta matsaloli tun daga mahaifiyarsa har zuwa danginsa kafin daga baya komai yazama tahiri .
duk wayan nan matsalolin duka basa saka idanunta rufewa ta mance alkharin mijinta da abokiyar arxiki da Allah ya hadusu zama tare .
tsayuwar mijin nata akanta kwata kwata baya cikin mazajen da akecewa ba "yan "goyo bane.
Uhmmmmm tayi murnushi me kawarta da fuskasta tana tafiya zuwa part din tana zance zuci ita kam nata mijin na goyo ne bata GA komai ba sai alkharinsa har take ganin kmr dai ace shi din shi kadai halinsa ya fita daban acikin sauran maza sannan yana yin abunda yake wanke sauran laifuffukan yan'uwansa maza agurin mata.
to sai dai tace WA yan'uwanta mata cewar ai babu wani goyo ME dadi irin goyon mijinta domin kuwa shi nmj bakowa Bane face wani cikakken mutun kamilalle jarumi mai fuskantar kowane irin al'mari da karfin zuciya mai iya juyawa daga wani mataki ya koma wani batare waiwaye ba me tarar irin jarumartarsa Don zamo kariya ga nakasa dashi sanin yakamatashin shi ke sake tafiya da zuciyarta sannan yasan yadda ake saka alkhari da alkhari ita kam gani take mijinta yayi WA sauran maza zarra ta koina.
km godewa Allah abisa mallaka mata kamilanllen miji irinsa tmkr da dubu tana cikin wannan tunani taji an rungumeta ta baya ta juyo a tsanake tana me shigewa jikinsa sbd tasan sanyin idaniyanta .
*Alhamdullahi*
*Sai mun sake haduwa daku acikin sabon novel dina me suna sai ka aureni dole.... Idan Allahu ya nufa.*
*allahumma lah sahala illa maja'altahu sahala WA'anta taj'alul hazana izah shi'ita sahala*
*na gode taku har kullum yar mutun bagudo* ππΌππΌ