Chapter 106 Reading AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt Arewa Novels

AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt

Author :  Aisha Bagudu Category :  Old Hausa Novels

Chapter   106 / 123

315K to 318K   out of 366.6K words

ya'yanka.
" domin nasanka nasan halinka ba adalci zakayi atsakanin zeenat da nablah matukar ka rabasu musu muhali.
Dan hk indai zan fada maka kaji km zaka aiki da umarnina to ka hadasu guri daya shine kwanciyar hankalina takarasa fadar hk tana sauke ajiyar zuciya .......
ya tsurawa ummi rikitattun idanunshi yana kallonta har ta dasa aya cike da frigince mgnrta ya hadiye abinda yaji ya tokar makoshinsa .
sannan ya sake fuskartata da kyau OK first love shikennan duk abinda kikace hk za'a Yi Amman yanzu ki bare nablah ta soma tarewa kafin na gyara inda zasu zauna tare da zeenat tunda yanzu hk angama gyara inda ita nablahr zata zauna .
ummi ta tsura masa idanunta tana masa kallon rainin wayo .... wato dai ko yaya sai yabari nablah ta zauna cikin gidan Kennan .
a dan fusace tace bafa zai yiwu ba deeni .
yadda zeenat bazata zauna cikinsa ba wlh hakazalika itama bazata shiga cikinsa ba sai dai kasan yadda zakayi ko kasa gidan akasuwa katsiyar kabata kudin tunda rawar jikinka yasa ka kyautar mata da gidan ..
deeni yayi shr yana kallon ummi zuciyarsa cike da wata irin matsanancin fargaba in a slow voice yace please first love.
" wlh azim Kaji na rantse bazan taba yarda ba kuna tare da zeenat tsawon shekaru baka taba mata wani kyautar azo agani ba.
kawai kazo daga baya kace wai ga Zance ga mgn karasa gidan dazaka kyautar sai wanda kafi kashewa kudi akan sauran gidajenka to wlh indai ina raye a duniya hkn bazai yiwu ba.
ni bance dole sai kayiwa zeenat kyauta ba sbd nasan bata cancanci hk daga gareka ba Amman itama matar son naka bazata zauna cikinsa ba.
babu yadda deeni bai Yi ba ko a week ne tavasu suyi cikin gidan.
tace Sam bata yarda ba.
gabadaya ta tubure masa cikin hk zeenat ta shigo dakin daukar wasu kayan gyaran jiki dana wanda akazo dasu daga india.
ta samesu Cikin wannan yanayin.
ummi na mgn cikin fada fada deeni na kokarin Shawo kanta yana bata hakuri.
Zeenat tayi saurin takarasa shigowa dakin da sauri ta zauna kusa da ummi Tana kokarin riko hannuta tana tmbyrta a matukar firgice.

ummi lfy me ya faru km .
ya duk naga hankalinki a tashe hk ?

duk jikinta na matsanancin rawa take jerowa ummi tmbyr .
yayinda deeni ya tsurawa zeenat ido yana kare mata kallo tsab sbd wani irin maseefaffen kyawun daya ga ta karayi masa akwana uku da bai ganta ba.
kallonta yake tamkar ba ita bace yana sake mamaki duka duka kwana uku Kennan Rabon daya sanyata cikin kwayar idanunshi Amman yaga tayi masa wani kyau da fresh ta sauya kammani ta dawo asalin ba indiyarta km bafullata wato asalin iyayenta .
wani irin sheki farinta yakara fiyye da da .
sai daukar ido take dauuuuuu yake kallonta agabansa tmkr ta sauko daga sama... Yayinda ita
Ko kallonsa inda yake batayi ba.
gabadaya hanklinta nakan ummi tana tacigaba da tmbyrta.
da kyar tasamu ummi ta sanar mata abinda ke faru bata boye mata komai ba .
Naunauyen ajiyar zuciya zeenat ta sauke .


sannan tace yanzu ummi kan wannan dan karamin zance yasa kika tada hankalinki hk?

Dan Allah ummi ki Yi hkr ki daina saka damuwa aranki sbd ni.

Ki barsu suyi zamansu acikin sabon gidan tunda mallakinta ne wanda taci sbd darajar ya'yanta yayinda lokacin da zai bata gidan sai daya gaya min km na yarda na amince da hakan yanzu ma da zasu tare sai daya Sanar min ummi .
Wallahi har ga Allah ummi ni nayafe mata zamanta cikinsa domin ni nafi kaunar son zamana kusa dake.
km cikin dangina .
please ummi ki barsu suyi rayuwarsu ciki lfy .
Ummi ta fizge hannta cikin zeenat tace lallai sai yau na sake tabbatar da bakida cikakken hankali mamana.
kwata kwata baki san ciwon kanki da inda ke miki ciwo ba Shiyasa kike fadar haka.
yau tsawon shekara takwas kina tare da deeni ya gida wannan dankarerear gidan bai taba tunanin zamanki cikinsa ba.
ya dauka ya mallakawa wata Amman kice wai wai ummi tayi shr takasa karasa mgnr sbd takaicin zeenat .
zeenat tace uhm ummi Kiyi hkr duk da dai nasan sbd farincikina kikeyin komai .
Amman ummi ita nablar daya mallakawa gidan ba wata bace matarsa ce ta aure km uwar ya'yansa..

.wacce tabashi farincikin dana kasa bashi....takarasa mgn wasu hawaye ta biyowa kuncinta deeni yayi shr yana sairaronsa yana sake jin da ganin Kimar zeenat azuciyara hakika koda bata bashi farinciki ta fannin bashi ya'ya ba tana sadaukar da farincikinta gareshi.
awannan fanin baya hada matsayinta dana kowa ita take dashi shi yake daita ahankali wani sihirtaccen kaunarta ke sake ratsashi wanda yake jin ko duniya zata taru akanshi bazai iya rabuwa daita. Km yasan duk Duniya babu macen dake so da kaunarsa sama daita.
zeenat tasa byn hannuta ta goge hawayenta kana tacigaba ummi kin damu akanina kina son yaya yayi min adalci shin
ni me bashi arayuwa da zai Yi min irin wannan kyautar?

Dan hk na rokeki ummi dan girman Allah ta hade hannuwanta guri daya ki barsu ummi ki barsu wlh idan dan ni ne na yafe nida ba gidansa zan koma ba dan me zaki ce lallai bazasu zauna cikinsu ba ummi kika san ni irin mijin da zan samu gaba? Deeni yazabura ya mike yana huci yashiga nuna zeenat yana zaro ido muryarsa a kausashe yace wlh kika sake zance na sakeki kije ki aure wani na zan balballaki agidan inga abunda zaa Yi. Ummi ta katseshi ta hanyar cewa ya isa bana son wata hayaniya anan .


zeenat tacigaba da bawa ummi hkr ummi please ummi ki yarda ki amince banason nan gaba azo ana zaginki wlh zuciyata baxa taba jurar hkn ba tace ayi ta zagina idan ke kin zama shasha mara hankali da tunani ni ina dashi .
bakuma zan zauna ina kallo nabari hkn ta faru ba .
Sai dai idan tsallake umarni za'a Yi.
Haba abun ya isa hk ya isheni hk wlh ba kuma zan yarda ba ke kama gabanki wa ma yakiraki dakin nan har da kikazo kika tsoma mana baki ?
ummi ta fadi hk tana duban zeenat oya maza maza ki bace min anan ummi fadi hk tare da nuna mata hanyar fita da yatsan hannuta daya.
Zeenat ta narke fuska hawaye na zuba tace please now ummi .
bazaki fita ba sai gaggaura miki Mari yanzu shasha yarinya kawai .
shekararki ashirin da takwas Amman baki san ciwon kanki ba.
Simi simi jiki a sanyaye zeenat taja kafafunta da suka gama tsagewa ta fice daga dakin tana kuka cike da matsananciyar kunyar abinda ta aikata rayuwarta acan baya tattare da wani sabon nadama..

ita kam wani
irin so ummi ke mata hk?

Wacce irin mace ce ummi me tarin zumunci hk?

Hakika da za'a samu irin ummi aduniya da zumuncin shi kanshi bai Yi karanci ba a wannan zamanin da muke ciki .

Zuciyarta cike da kaunar ummi me tsanani takarasa dakinta tare da dan dosanawa abakin gadonta ta zauna wasu sabbin hawaye masu radadi da ciwo na sake tsiyayowa daga idanunta ahankali tasa tafin hannuta duka tashiga gogewa muryarta cike da kuka tare da daga hannuwanta duka zuwa sama .
ya Allah na tuba ka gafartamin tarin zunaibana ka duba maraicina ka tausayawa rayuwata ka jibbanci lamarina ka sake karkato min da hankalin mijina gareni .
kasanyawa bawanka deeni soyayyata me tsanami acikin zuciyarsa kmr yadda nike masa Allah nasan ni me tarin laifi ce gareka Allah na tuba ta sake fadar hk bazan sake aikata kuskuren danayi abaya ba.
Ta zame ta kwanta wasu tsiraren hawaye na biyo kuncinta.
jin motsin shigowar aunty yalwa me gara mata jiki wacce ta tare a gidan bisa ga umarnin ummi yasa zeenat yin Saurin goge idanunta ta mike tsam ta shige bathroom .
can tacigaba da Rera kukanta.

deeni ya matso sosai ya dafa gwiwowin ummi da hannushi duka muryarsa na rawa yace OK yanzu ya kike son ayi fisrt love kafin komai yayi ready?

Ummi ta sake muskutawa ta gyara zamanta sosai tace .
Ta zauna anan gidan yau zuwa gobe kai km kaje kasa a gyara gidanka na cikin estate din nan ta zauna cikinsa har sanda zeenat zata dawo kasan abinyi .
OK first love duk yadda kike so hk za'a Yi .
tun anan dakin ummi ya ciro waya yakira works masu sanitation din gida yace yana son aiki urgentilly.
Sannan ya sake meida hankalina sosai ga ummi yace dan Allah First love ki saki ranki wlh ina son zeenat itama irin sosai din nan Amman first love ke gani kike kmr banasonta .
Naji kana sonta Amman bazan yarda da wani raba gida ba ehe ....
ya Yi murmushi yace kai first love wlh ke kike kara shagwaba, zeenat wlh take yin abinda tagadama.
gashi first love har yanzu kina kallo kinki ki sa baki takoma dakinta sai ma daure mata gida dakikeyi .
anki asaka bakin ta koma din ,tun farko ban takura ta aureka ba ko saka baki lokacin dazata aureka ballantana yanzu datace batayi nace dole sai takoma.
Kai dai tashi kaje matarka na dakin kasa tana jira.
uhmmmmm first love wlh hukuma ce ke gabadaya kin frigitani kin rudani .
kai din ne sai da hk .
yayi mata sallama ya mike ya fita yana murmushi tare da girgiza kai.

dakin da zeenat take ya nufa ahankali ya murda handle din kofar yashigo ya isketa kwance tana lasar lemun tsaminta na gado.
aunty yalwa dake zaune tana jika turarukan da zata shafewa zeenat jiki dashi tana ganinsa yasa ta kankata kanta tana gaisheshi ya amsa aciki yana yabisu da wani irin kallo sannan yakarsa shiga bedroom din dakin zeenat wace take kwance ta mike da kyar ta nufi dakin still Tana lasar lemun tsaminta .


Atsaye ta sameshi yana Kai kawo hannuwansa duka rungume a fadadden kirjinsa tana shigowa ya tsareta da rikitattun idanunshi yana me hade rai sosai. sannan ya bude baki tmkr wanda bai son yin mgn yace wace waccen matar dagani....?

A Dan dake tace bakuwar ummi ce sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke tare da fixgota jikinsa ya rungumeta tsam yana shakar kamshin jikinta tare da karbe sauran lemun tsamin dayayi saura a hannuta .
bakinsa ya kai cikin kunneta ya busa masa iska me matukar kashe jiki .
Kana ya kwantar da muryarsa sosai yace ki daina shan abun nan kada yayi miki illa.
zeenat narasa Meyasa kike wasu abubuwa irin na masu shigar ciki.
Kibari km akai ki hospital kinki .
wlh idan kika bari wata cutar takamamin ke zaki hadu da mugu mugun bacin raina.
narke masa tayi ajiki har ya kusan yin kasa Kana tace to nifa babu abinda ke damuna kawai tsintar kaina nake da sha'awar shansu km sai akaini wani hospital salon daga nan su lakamin wata cutar.
Ya katseta ta hanyar cewa kinfa bata min rai dazu adakin first love Wanda kika kusan saka zuciyata bugawa.
na rokeki ki daina cewa zaki rabu dani ki aure wani na sbd bazan iya rabuwa dake ba yakarasa fadar hk yana shinshina wuyanta tare da goga mata gashin fuskarsa.
tayi lamo ajikinsa tana jin wata irin natsuwa me sanyayya Ruhin jiki da zuciya .
ya dago habarta da hannusa daya yana kallon fuskasta dake fitar da kyallin gyaran data soma samu ga km uwa Uba shigar cikin dake gareta wanda ita kanta bata san da zamansa ajikinta ba yace to
yanzu yaushe kika Yanke shawarar komawa gidana ?
tayi masa Shiru taki cewa kala.
ko har yanzu kina kan bakanki ta rashin son zama tare Dani ?

ta lumshe idonta kawai still taki cewa komai ya zauna tare daita aka kujerar dake dakin ya riko Hannunta cikin nashi yana murzawa tare da kaiwa kirjinta wani magadisun kiss....
wanda ya hautsina tunaninta yasa taji Wani irin shock ajikinta mara misaltuwa gabadaya tsigar jikinta suka mike tsaye yrrrrrr ya dade yana yamutsata tare da yamutsa tunaninta da gaya mata world masu sanyi da dani da nuna mata matsayinta da darajartA gareshi hade da mahimmancinta arayuarshi.
wanda hakan yayi mata dadi sosai har tasoma saka ayar tmbya akan kaunar nablah da take hangowa acikin rikitattun idanunshi .
wani lokacin idan yana mata wani abun gabadaya zuciyarta susucewa take ta dinga ganin tmkr yafi sonta.akan nablah
Ta dinga ganin tmkr Soyayyar nablah tasamo asali ne sbd darajar haihuwar datayi masa.
gabadaya yadda yake mata yasa ta mance da wani tarin fushinta gareshi ta shige masa jiki sosai tana yamutsa tunaninsa ya kwantar daita tare da zaro brast dinta duka bata hanashi ba sbd yanayin datake ciki na bukatuwa.
ahankali ya daura bakinsa kan brast dinta yana tsotsa yayinda Dayan hannu yana kan Dayan Brest dinta yana aikin murzawa sosai yake murza kirjinta yana lumshe ido itama hannuta ta cusa cikin chest dinta tana murza kan nipples dinta har sanda taga yanayinsa gabadaya yasoma sauyawa yana kokarin rabata da rigar jikinta cikin zafin nama ta Dakatar da abinda take masa tana me mikewa tsaye da sauri ya lumshe idonsa yana kokarin dawo daita gareshi Amman ta zame taki yarda.
da .kyar ya fizgo numfashi da mgn daga bakinsa please zeenat ki daina guduna har yanzu matsayin mata da miji muke... Muryata a mace tace uhm I know but kaje ga matar so tana kasa tana jiran zuwanka .
na Baku full time daga yanzu zuwa sanda naji ina iya dawowa Gareka ya Mike tsaye yana gyara zaman jijiyar dake cikin wandonsa wace ta mike sambal ta cika wandon Muryarsa a kasalance yace ni dai bansaki ba sannan bazan taba gajiya da rokon ki kan ki dawo ga deeni ba .
domin shi kai zai iya dake yakarasa fadar hk yana kokarin son barin dakin.


bayansa Tabi da wani irin kallo tana jin wani irin mugu mugun kaunar mijinta yana ratsata da Bin kowane part na jikinta.
ta dinga tmkr ta dawo dashi gareta ta hanashi zuwa koina su kasance tare har karshen rayuwarsu.
Amman ina hkn bai yiwu bane .
ina ma kaddarar data gifta atsakaninsu bata faru ba .
da yanzu ita kadai ke gareshi babu wata a tsakaninsu Amman yanzu sai hkr mijinta ya zama mijin Mace biyu ..

Daga dakin zeenat dakin nablah ya Nufa a parlour ya hadu dasu Haidar suna ganinsa suka taso da gudu suna murna tare da rige rige zuwa gareshi anan ta coge ta tsaya taki karasowa tare da fashewa da kuka ganin yan'uwanta Sun rigata .
byn ya daukesu haidar daya byn baya tare da dagasu sama yana kai musu sumba.
ya karaso da sauri inda take ya dauke ya cillata sama sorry my first love sun rigaki zuwa gurin abba ko Ya fadi hk yana sake cillata sama da kai mata sunba a goshinta ta dinga kyalkyale dariya tare da yaran Duka ya nufi dakin da nablah take.
zaune ya iskesu ita da baba Bilki suna hira hannuta rike da waya chatting take da nuratu jifa jifa tana bawa baba bilki amsa .
yayinda baba bilki ke bawa mu'alim abinci.
Mimi goye abayanta Baba bilki ta gaidashi ya amsa ta mike tsaye tana niyar fita yace tayi zamanta shima fita zaiyi yanzu. Amman still sai data fita.
Nablah taajiye wayar hannuta tana gaidashi tare da sunkuyar da kanta kasa sosai tana wasa da yatsun hannuta ya asma yana rungume da anan akafadarsa yana kare mata kallon tsab tare da hadiye yawu bakinsa ya lumshe ido aranshi yace kai ummi kin rusamin budget dina yau.
yanzu duk burin dana ci na dawowar nablah hk zan Hakura ?

ya tsura mata rikitattun idanunshi yana kallonta tare da tmbayarta ko akwai abinda take bukata?
ta tsuke Dan karamin tsukakken bakinta sannan ta dago shayayyun idanunta ta zuba cikin nashi tace babu .
Dan murmushi ya sakar mata tare kashe mata idonsa daya kana yace OK ni zan Dan fita Amman bazan jima ba .
tayi masa a dawo lfy.
tana sauke wata irin ajiyar zuciya .

Bashi ya dawo gidan ba sai gurin goma .
a parlour ya iske baba bilki da laraba suna kallo suka mishi sannu da zuwa.
Kai tsaye dakinsa ya nufa yayi wanka ya saka jallabiya marun colour yashiga yaga ummi tare dasu haidar .

ya leka dakin zeenat. sai daya bata lokaci sosai adakin zeenat uwar gida sarautar mata yana laguta da yamusata yayinda ita km ta dinga shashsharesa tana basar daahi.
sannan ya wuce dakin nablah .
zaune yaganta cikin wata hadaddiya rigar bacci wanda ya nuna masa alamun shirin bacci take. Ya rufe dakin
ya kwanta flat tare da mimmike mata akan gado yana kiran washiiiiiiii alamun yagaji sosai tana ganinsa take taji gabanta yayi mugun faduwa hankalinta yayi matukar tashi zuciyarta tashiga harbawa da sauri da sauri.takasa gaidashi sai idanun data zuba masa.
Cike da sanyi murya da sanyi jiki yace pure hrt zonan yana nuna mata saman jikinsa.
taki zuwa still tsura masa shanyayyun idanunta masu matukar ruda masa jiki .
bai san sanda fizgota jikinsa ta fado saman fadadden kirjinshi yasoma yawo da hannushi ajikinta yana shashshafata yana mammatsa Mata jiki .
Muryarsa a mace yace lfy Mrs deeni naganki hk duk wani a hargitse a frigice?
rasa yadda zatayi yasa muryata cike da rauni da shagwaba tace noting but am scared .
Akan me kike jin tsoro ya tmbyeta yana saka idonsa cikin nata.
tace abban anan kabar abinda kakeyi min please at any time baba bilki zata iya shigowa fa ko ummi please.. Karki damu tunda taga shigowata nasan bazata shigo ba AI baba ba yarinya bace tasan akwai sirri tsakanin mata da miji.
ummi km oready tayi shirin bacci dan hk ki Saki jikinki babu abinda faru sannan babu abinda zan miki dan hutawa kawai zanyi dake tare da Dan ragewa kaina zafi yakarasa fadar hk yana chakular gefe da gefen cikinta tayi wata irin tsalle ta manne masa ajiki Ni ..ni wlh ban yarda da way..... Ji tayi yayi

106 / 123