Chapter 29 Reading AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt Arewa Novels

AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt

Author :  Aisha Bagudu Category :  Old Hausa Novels

Chapter   29 / 123

84K to 87K   out of 366.6K words

. Gadangadan Rotimi yakaraso kusa daita Yace ba mukawoki nan Dan kibamu hakuri ba dauuuu taji Shima ya dauketa da wani mari ba tayi aune ba kawai taji yasoma daureta da igiya duk yunkurin datayi gurin ganin ta kwace kanta amman takasa sai daya Suka daureta tamau.
" sannan tasoma jin saukar belt takoina ajikita gashi tana daure bbu halin ta juya ko ta matsa jikinta km duk ihun da take bbu may jinta tsabar girman gidan ballanantana azo akawo mata dauki.

sai da Suka mata dukan kawo wuka sannan Suka barta nan batare da sun kwanceta ba .

Daman soja da mugunta ballanantana oga da kansa yace ayi .


Daga office deeni gida ya wuce diret yana shigo cikin parlour ya hangi Zeenat na shirya deaning kallo daya yayi mata ya ja tsaki tare da dauke idanunshi daga gareta ya hayewarsa step .

Ita km tun shigowarsa gabanta ke faduwa jikinta ke rawa tasamu guri ta rakube tana jiran taji yau km wacce irin kalar azabar deeni zai mata .


Wanka yashiga shap shap ya fito.
deeni dake tsaye gaban dress mirrow byn yagama goge jikinsa yana gyara sumar kansa 'ahankali yaji an bude kofar dakinsa ..

Ya juya cikin zafin rai tunaninsa ko Zeenat ce tazo masa da wani sabon salo ,amman sai idanunshi sukaci karo da fk ....

Bata fuska yayi tare da juyawa fk baya.
Dan tun kusan kwana uku kennan fk ke binshi yana bashi hakuri akan abinda Zeenat tayi masa.
,shiyasa yau ma kwata kwata Bai dauki kiran da fk din yayi ta masa ba .

Murmushi faruk yayi tare da karasowa inda yake tsaye Wit full confidence .
Ya dafa kadar deeni major fushi kake dani shiyasa duk yau kaki daukar wata ko .

Kau da kai deeni yayi batare da Yace masa komai ba.
yayi wajen wordrob din kayansa fk ya sake yin smile tare da zama kan Yar karamar stood din dake dakin .


Deeni yagama shirinsa tsab fuskasa a daure tamau tamkar Bai taba yin wani abu wai murmushi a iya tsawon rayuwarsa ba.

ya dauki wayoyinsa da suke zube akan bedside .

zai fita fk ya riko mishi hannu haba deeni kasan gurinka nazo km shine kake kokarin barina zaune.
" juyuwa deeni yayi ya watsawa masa harara please live me alone tare fixge hannushi zai murda handle din kofa kennan.

fk Yace haba deeni meyasa kake daukar zafi akan komai 'na baka hakuri akan abinda Zeenat tayi maka .

,yakamata ace zuwa yanzu ka hakura haka duk wani hukunci daya kamata kayiwa Zeenat oready kayi .
indai ba kasheta kake son yi ba.
' ,harara ya sake zabga masa ,a zafafe Yace sakar min hannu cikin sanyi jiki fk ya sakar masa hannun kmr yadda Yace sannan deeni ya juyo yana kallonsa ,kasan Allah bangama cin ubanta ba ita da duk wanda keda hannu acikin tsiyayar min da wahalata a rariya .

Dan haka as for now zaka iya rike hakuri ka Dan bai da wani amfani a gurina .

Deeni ya juya ya km daura hannushi kan handle din kofar ya bude yasoma tafiya fk nabinshi a baya yana sake bashi hakuri.

amman ko juyowa baiyi ba yacigaba da tafiyarsa yana jan tsarki har ya sauko downstairs yaja ya tsaya yana kallon tsaitin da Zeenat ke rakube tunanin abinda yakamata yayiwa Zeenat din kawai yake kafin yafita.

ganin haka yasa fk yashiga tsakaninsu yana cigaba da bashi hakuri .
Ya juya kawai ba Dan ya hakura ba sai Dan Bai son yawan damuwa .

Deeni Yace wa fk zaka iya fitowa yanzu Dan kulle gidana zanyi?
" fk yacika da mamakin zuciya irin ta deeni baya jin rarrashi kwata kwata ballanantana hakuri har sai lokacin dayagamar saukowa da kanshi" korata kake a gidanka km yau inji cewar fk.

deeni ya girgiza masa kai "ko daya kai dai muje na saukeka kawai .

haka fk yashiga motar deeni badan yaso ba ,sai Dan Bai zo datasa motar ba .

Shima deeni ya zagaya ya shiga yayiwa mata key ya bar gidan daidai kofar gidan fk deeni yaja Dan tsaya fk ya fita.
Sannan shi km yaja motarsa yayi gaba .
fk ya dade tsaye a gurin yana kallon deeni da mamakinsa har ya bar hangosa sannan tashiga gida .



Kai tsaye omale new side deeni yayi ,da sauri aka mai gadi ya bude masa get ya shigo ya samu guri a parking lot ya parka motarsa.
tun Bai fito ba wayan nan sojojin Suka zagaye motar shi tare da kamewa guri daya suna jiran fitowarsa.

Cikin isa da kasaita ya fito daga cikin motar.
take Suka shiga Sara masa suna masa sannu da zuwa .' ya daga musu hannu kawai batare da ya amsa ba .sannan yayi gaba suka bishi abaya yana tmbyrsu suna bashi amsa cike da respect har Suka shigo dakin da sumy ke zaune a daure guri guda .
duk jikinta kwance da shashin belt dinsu .


, gabanta yayi mugun faduwa taji zuciyarta na neman tarwatsewa sakamakon ganin mutumin dayasa yasa aka kamota.

take hantar cikinta yashiga kadawa hawaye Suka shiga sintiri a kuncinta suna zuba .

Da sauri ade ya janyowa major kujera zama tare da cewa sir have a sit .

Deeni ya zauna tare da daura kafarsa daya kan daya yana jijigawa 'ahankali 'ahankali ,yayinda idanunshi ke kan sumy yana mata kallon kaskanci da wulakanci .

Sai daya dauki lokaci may tsawo sannan yayi bude bakinsa Yace kinsa abinda yasa aka kawo ki nan?

ta girgiza masa kanta sannan tace no sir .

ok baki ma san abinda yasa aka kawoki nan ba?
ta sake cewa eh .

,Yace ok tope u guys continue beating her ol till she explained wot she did by her self.

aiko tamkar jira su tope suke Suka .
shiga jibgarta takoina suna karawa basu ji basu Gani .

wayyo kubarni haka I will.... I will explain please don't kill me .

"sannan deeni ya dakatar dasu ta hanyar daga musu yatsunsa.
,Suka tsaya suna huci .

Bakaramin azaba zaki karawa kanki ba' a gurin yiwa maaikaci kamar ni karya ba "Dan haka Ina sauraraki inji cewar deeni .

Cike da kukan wahala tasoma masa bayani komai data sani daki daki tun daga kan farko samun cikin Zeenat da yadda har tazo garesu neman solution ,da irin shawarar data bata .

Yace very gud , wai ke Yar iska ko?
..keda ko aure baki dashi tukun amman kinsa hanyar yadda ake yin abortion.

har kika bada shawarar zubar min da cikina tace Dan girma Allah kayi hakuri wlh nasan nayi kuskure.

,bakiyi kuskure ba tukun sai kinga yadda zan mai dake ,ke kanki sai kiyi heating din kanki .

Cikin sanyi jiki ya mike tsaye Bai tsaya wata wata ba yasa kafarsa daya ya buga kanta da bango ta fasa wata razananniyar kara sannan ta fashe da kuka .,

A zafafe Yakira sunan ade..

Ade ya kame tsaye sosai tare da Sara masa. kwanceta ka dumin ita is she a Virgin.

Yana gama fadar haka ya juya musu baya yana maida hawayen takaicin abinda suka masa .


Tope da rotimi suka soma kwanceta tare da kwantar daita flat kasa kowannesu yasa kafa ya take mata hannu tana ihu tana komai ade ya kamo kafafunta zare pant din dake jikinta sannan ya ware kafafuwanta sosai ya zira fingers dinsa guda biyu acikin kasanta yaji sun shige ya sake motsa fingers dinsa ciki sosai ,yaji yadda suke yawo agabanta .
ya tabbatar da ba virgin bace sannan ya mike cikin hanzari yayi inda deeni ke tsaye sarkafe da hannuwanshi duka abaya.
,Yace she is nut a virgin sir .

'Ahankali deeni ya juyo yana watsa mata wani irin mugun kallo may hade tabe baki' sannan Yace oready kingama useless din kanki, to being a prostitu.
, kinsa kan yadda ake abortion shiyasa kika bada gudumuwa gurin zubar min da cikina ko tace Dan girma Allah kayi hakuri wlh bazan km ba .


'Ahankali ya,juya yana facing din kofar fita yayi taku daya zuwa biyu sannan ya ja ya tsaya batare da juyo ba you guys should rep her for me for gud two days and return her banka " sannan ya juya yabar dakin tare da barin gidan ma gabadaya .

A zubare sumy ta mike tsaye tana kuka tana basu hakuri amman Ina ko takanta basu bi bi ba .

,ade ne yasoma afka mata ,rotimi da tope suka ririketa yayinda hannuwasu nakan nonuwanta suna matsawa da iya karfinsu . sai ihu take tana turje turje da neman dauki amman Ina bbu mai taimakonta Dan bama gidan ba .
unguwar ma silent area ce .

Har zuwa washegari basu barta ba sai harkata suke kmr sun same abinci sai da Suka mata dalla dalla tukun dan kansu suka barta tare da sanya mata kayan jikinta suka maidaita har unguwar sukayi wurgi daita ta suka kama gabansu .



MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗




AYSHA A BAGUDO



Page 52




Yau kusan kwana biyu Keenan rabonta da sanya deeni acikin idanunta wanda hakan bakaramin barazana bane Ga rayuwata " rashni ganinsa yasa duk taji bbu dadi tana son taganshi tasan halin da yake ciki koda zai nakada mata dukan tsiya ne .

Dan haka ta kudurtawa ranta yau ko ta wani hali sai ta ganshi kafin kwanta .

Ta mike tsaye jikinta a sanyaye tashige bathroom tayo wanka ta fito tare da goge jikinta batayi wani make up ba dan ko mai bata shafawa jikinta na.

Wordrob dinta ta bude ta dauki doguwar rigar ta zirawa jikinta .
taje gaban mirrow ta tsaya tana duban yadda Deeni yamaidata wasu hawaye masu dumi suka zubo mata .



Yana shigowa gidan dakin Zeenat ya nufa dan daman yau ce ranar dayayiwa kansa alkawarin barinta gidanshi.

yako isketa gaban mirrow tana zubda hawayen tausayin kanta . Tana ganinsa taja baya da sauri tare zaro idanu waje gabanta yashiga dokawa da sauri. Ya zuba mata rikitattun idanushin masu mugun tsorata yanzu .

, Ganin tsaye gaban mirrow da yanayinta ya tabbatar masa wanka tayi Tana shirinyin make up ne.
" take haushin da takaicinta suka sake samun muhali a zuciyarsa" dan haka Bai tsaya wata wata ba ya soma dukan ta koina ,

Yana fadin munafuka yau din nan zaki barmin gida byn na sake cin ubanki .

wayyo Dan Allah yaya kayi hakuri yasa hannu ya naushi bakinta ,sai Ga jini na sake jin kin km kiramin hakuri nan sai kasheki muguwa ya dinga dukanta yana karawa sai daya sake mata jina jina sannan ya rubuta mata sakinta daya ya damka mata a hannuta tare da dmko wuyanta ya wurgata cikin mota.

sai gidan Ummi a mota ma, barin makauniya ya dinga mata da zaran ya juyo gareta ahaka har suka kawo kofar gidan Ummi .

Yana gama parka motarsa ya sake damka wuyanta sai cikin parlour Ummi yayi wurgi daita .

Ummi dake zaune tana kallon zee word taga deeni yashigo daga sama yana huci tamkar an jiho shi yayi wurgi da wani abu .
Wanda takasa tantance komeye Sai daga baya .

Da sauri Ummi ta mike tsaye tana zare idanu waje tare fasa ihu meye haka zan Gani yau ni fadeela Meka mata deeni ?

Gabadaya jikin Ummi ya dauki rawa da sauri takarasa kusa da Zeenat dake kokarin mikewa tsaye ta fashe da kuka tare rungumota jikinta .

Tana kallon deeni da idanunta cike da hawaye. yanzu sakayar dazaka min kennan deeni .
kashe min ita zakayi "wai ma meta maka da kamata irin wannan duka mutuwa" wanda ko dabbar gidanka banyi tunanin zaka iya dukanta irin haka ba ballanantana matarka .

Deeni dake zaune sai huci yake yana fidda numfashi yakasa cewa umminsa komai .
"Ummi Ta saki Zeenat ta iso gabansa ta daukeshi da mari bazaka fada min abinda ta maka kama wannan dukan ba.


,zuciya nacinsa dan haka yakiyin magana hakan yasa Ummi taji haushi ta sake kara masa wani marin tana shirin kara masa na uku ne Zeenat takaraso da kyar ta rike hannun Ummi
tana kuka.

dan Allah Ummi kibarshi haka kibar marinsa wlh bashi da laifi ko daya akan dukan daya min laifi namishi ,shi km ya yanke min hukunci daidai da abinda na masa.

,Ummi Ta sake fashewa da wani sabon kuka yanzu dan kin masa laifi Zeenat shine zai nemi ya kasheki .

A zafafe deeni Ya mike tsaye yana huci ya dubi inda Zeenat din ke tsaye Sai mazurai take" a zuciye Yace ki fada mata abinda kika min.
bawai laifi kawai kika min yasa na hunkuntaki haka ba ' yana shirin damkar makoshinta Ummi tashiga tsakiyar su .

deeni agabana zaka km dukan min yarinya wlh kafita idona dukiyar wannan dukan daka mata Bai ishetaka ba Sai kazo gabana kakara mata . Yace wlh idan bata fidi abinda tayi da bakinta ba Sai na tabbatar dana karyata kafin nabar gidan nan . , atsorace zeenat tasoma yiwa ummi bayanin abinda tayi da bakinta .

Kukan Ummi ya tsaya cak tayi sororo tana duban Zeenat jin abinda take fada tamkar a mafarki ba gaske ba .can km Ummi ta sake rufe deeni da wani sabon fada dan ta zubar da ciki zaka kashe min ita , haka Allah ya rubuto cikin ba masu rayuwa bane a doron kasa dan haka hakuri kawai zakayi da yadda Allah ya kaddaro. Allah zai sake baku wasu .

deeni da ranshi yaga dagulewa ya baci da kalaman mahaifiyarsa. wacce yake ganin duk duniya bashi da tamkarta ,shi yake daita ita take dashi km yasan duk son datake wa Zeenat din bayansa yake yasan ta dai fadi haka ne kawai badan ranta yaso ba.
A sanyaye Yace yanzu first lov wannan kaddarace ko son zuciya?
ta biyewa ra'ayinta tayi abinda ranta ke so shine zakice "haka Allah ya kaddaro' Ummi tashiga girgiza masa kai .
Kadai kayi hakuri nace bana son tashin tashina abar zance kawai .

Yace bbu wani zance da za'a dan Ga sakamakon abinda ta aikata min nan a hannuta na bata ,sai km tabi wani jirgin ba bana deeni ba .
,ya juya fuuuuuu cikin tsammanin bacin rai ya bude kofar ya fita tare bugo kofar da karfi .

Ummi ta juyo 'ahankali tana kallon yadda diyarta ta dawo wata halita daban.
,tace yanzu Zeenat wani laifi na aikata miki da na cancanci kiyi min irin wannan sakayar .
Yanzu kin kyauta abinda kike yi , gabadaya tsoro ya sake cika zuciyar Zeenat Tunaninta ko dukanta Ummi zatayi dan haka tasoma ja da baya . Ummi tace Ina zaki Zeenat ni bbu abinda zan miki , Zeenat ta durkushe gaban Ummi tare da kamo kafafunta ta rike gam Tana kuka" Dan girman Allah Ummi kiyi hakuri wlh sharrin sheidan ne Ummi kiyafe min wlh bazan sake kibawa yaya hakuri shima ya yafe min Dan takaicin Ummi rasa me zata km cewa Zeenat tayi dan haka ta rungumeta ajikinta suna kukansu tare .


Kafin kace me labari ya bazu acikin estate Zeenat ta zubar da ciki .



Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun me naje ji kuke cewa wai Zeenat ta zubar ciki sau ba adadi ?

inji inna kakar Zeenat .
Data shigo parlour habibu danta dukkansu sukayi tsit shi da matansa da yayan Zeenat din da suke uba guda "suna kallonta wai ba magana nake daku ba ,kum mayar dani tamkar wata yar isaka kuna kallona.
"mahaifin Zeenat ne ya yi karfin halin sauke ajiyar zuciya Yace nima yanzu yasir yake gaya min .

inna ta fashe da wani irin matsanancin kuka tare da daura hannu bisa kanta tace wayyo Allah nashiga uku ni patsima amman anyi gatalalliyar muguwar yarinya dan ubanta dan nawa ta zubar tasan burin da naci akan cikin nan ,shegiya yarinyar ni da nake son naga nafi kowa zuri'ar maza da mata acikin dagin nan shine dayake Yar iska ce ta zubar ciki.
Kai yasir maza muje ka saukeni a gidan inci uwarta har da kakarta ba indiya .
yasir ya girgiza kawai dan gabadaya maganarta dariya ta bashi gashi bbu damar yin dariya dan ya hadiye dan yasan halin maseefarta Yace Ai Zeenat din ma tana gida tun jiya .

Tace shine dan an raina mu shiyasa ita uwar rikon nata baza tazo tagamana "amman bbu laifi ta kada kai tana kokarin barin dakin tace naje dakaina can naci mutuncin jairar yarinya .



Dadaren deeni ya tafi gurin big Dady sakamakon turowa da yayi yazo yana son ganinsa .

Zaune yake agabansa shida fk da yayansa mahamud Sai wasu daga cikin family deeni yasawa big dady kukan abinda Zeenat tayi masa kasa yarda big Dady yayi duk da yaji dama . sai da faruk dake zaune a parlour,n ya sake tabbatar musu da haka ne jikinsu yayi tsanyi big Dady Yace yanzu ita Zeenat din ce taiya aikata haka .


Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun from no there suka ji suka ji muryar inna tana salati tashigo parlour ,n big Dady da gudu kmr an karota a rude tace kai zubairu kai zubairu kaga irin dukan da wannan mugun yaron yayiwa jikata tamkar Bai san ciwonta ba .

big Dady dake alajabi abinda akace Zeenat tayi ya dago da fuskarsa yana duban inna tare da

29 / 123