Chapter 120 Reading AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt Arewa Novels

AUREN SIRRI Book 2 Complete by Aisha Bagudu.txt

Author :  Aisha Bagudu Category :  Old Hausa Novels

Chapter   120 / 123

357K to 360K   out of 366.6K words

kike ne hK? Indai akai nane ki Bari tunda yanzuma kingama mallakata yakarasa fada hk yana dry tun yana zaune har ya kishingida.
yace kifi naganinki me jar koma Dan zuwa yanzu yasoma fahimtar nufinta jin abinda yace yasa nablah taji wata irin faduwar gaba gabanta yashiga bada faduwa rasss rass zuciysrta tayi mugun tsinkewa tana harbawa da sauri itafa tasoma gajiya da jarabar deeni ko byn rasuwar amna sai datayi wani barin cikin sam deeni baida sausauci baya gajiya shiyasa lokacin da'ake jimamin mutuwa ta Dan samu Hutu sosai Dan kwata kwata bukatuwarsa tsayawa tayi cak .
gsky deeni baya sausauta mata sai kace wani inji ran deeni yasoma baci Dan yaga nablah tana neman raina masa wayo tashi yayi ita kuwa nablah ganin ya tashi sai ta fara murna azatotanta fita zaiyi kawai sai taga yayo kanta hade da daukarta kmr wata jaririya ya direta akan bed hade da Zare mata hijab dake sanye jikinta batare da yace mata komai ba .
hkn yasa nablah Fara hawaye cak yatsaya yana dubanta yana maida numfashi da kyar ya iya hadeye miyo ya bude bakinsa yace menene na kuka km kmr kin hadu da wani dodo ?

aranta tace ai kama fi dodo hatsari wlh .
Amman azahirance cewa tayi Dan Allah kayi hkr wallahi nagaji duk jikina ciwo yake ga tarin bacci da nike ji ni wallahi bazan iya ba kai baka gajiya da Abu daya shekaran jiya kwana mukayi muna Abu daya batare da muyi bacci ba gsky ina ganin za'a canza duty kwana Day Day din nan.
dan wallahi babu wani Hutu Cikinsa takasara mgnr tana kara fashewa da wani kuka deeni ya tsaya kawai yana kallonta kawai cike da takaici shi bai ga abin kuka ba ..
daurewa yayi yace yanzu ya kike son nayi da bukatata?

Dan "Dan" wannan abun zaki zauna kina kuka nablah tace dole nayi kuka inda ma akwai kukan jini zanyi wlh.
tayi shr yace shikenn Kibani izini na koma dakin zeenat nasan ita bazata gajiya Dani da jarabata ba km tana iya daukar larurata sbd tafiki bukatar ganin farincikina..
wani abu taji ya caki zuciyarta kishi ya turnuketa shi kuwa ya fadi hkn ne Dan taji haushi wani kuka nablah ta sake fashewa dashi deeni ya runguneta yana lallashinta da hk har yasamu ya biya bukatarsa daita duk da yayi mugun gajiyar daita Amman hk ta daure Dan kar yace zeenat tafita da hk deeni ya samun kanta sosai yayita morarta sukayita shekar ayarsu ..har da mugunta ya dinga mata yace yaci ace kin fi hk azahirance haushin cewa dayayi zeenat tafita son farincikinsa akanta dayace mata ya tsaya mata araI km taji haushi .

Washegari da asuba yana dawowa daga masallaci sai daya shiga dakin zeenat yaganta tukun ya dawo parlour kasa ya bude system dinsa yana duba sakonin mutane daga kitchen nablah ta fito ta gaidashi yana cigaba da tura sakonini batare daya dago ba yace morning pure hrt har kin tashi tabe baki tayi takoma kitchen sai alokacin yadago kanshi byn kmr minti biyar ta sake fitowa da flack da cup takaraso gabansa ta durkusa ta ajiye yace what's that? Ko kallonsa batayi ba .
ta koma kitchen ta dauko plet ME dauke da arish da soyayar planten da kwai sai silaz bread ta ajiye gabansa ta dauki cup ta fara hada masa shayi yace alright but just coffee I need mikewa tayi taje ta hada masa takawo masa inda yake aikin sannan tashirya dining ta koma dakinta.

Koda ya sake dawowa dakin zeenat bakara min gata yasamu ba.
har yake jin da yadda take bi dashi Kennan tun farkon rayuwarsu batasamu tankarda ba .

shekararsu mimi daya da wata uku nablah ta gane tana da shigar ciki har na tsawon wata uku wanda shine ciki na uku Datasamu byn haihuwarsu .
gane hkn datayi ne yasa ta gaugauta daina basu nono Amman suka ki yaye .
dan da rana bata basu nono km lfy suke yini Amman da zarar dare yayi dole tabasu sbd kuka ga rikicin yaran gata ubansu .
cikin hk wata ranar jumma'a da nuratu yayarta tazo kawo mata xiyara da, zata wuce nablah takira deeni tace tana son nuratu ta wuce dasu Mimi gurin mama ya nuna mata alamun bai so Amman jin yadda tayi masa kmr bata ji dadi ba yasa yace shikennan a tafi dasu Amman da zarar sunyi 2weeks adawo masa da yaransa..

Kwana uku da tafiyarsu Mimi ummi takawo musu ziyarar dare.
taga kowa bata gansu ba da fari ta dauka sunyi bacci ne Amman tana tmbyrsu nablah takasa mgn sai deeni ne ya iya gaya mata suna gidansu nablah .
ummi tayi masa wani irin duba tace what kana numfasa tace kan wani dalili ?
yayesu akayi yacewa ummi atakaice.
take tagani wani cikin gareta tace ina Raye ban mutu ba deeni za'a kai min jikoki yaye wata uwar unguwa ni meyye amfani to ?

Jikin deeni yasoma rawa yace First love kiyi hkr sati 2 ne kawai zasuyi, a fusace tace ban yarda ba kO kwana daya zasuyi km wlh gobe gobe nan adawo min dasu a km kawo min su gidana.
ta inada take shiga bata nan take fita ba da kyar deeni yasamu ya shawo kanta shi da xeenat.

ita dai nablah tana zaune tana jinsu km bata saka musu baki ba sai dai aranta ta anyana cewar baxasu dawo ba har sai sati biyu nan Sun cika sbd itama iyayenta suna da iko akan yaranta.
Byn ummi ta wuce deeni yacewa nablah tayi kokari tace adawo dasu sbd ummi ..

ta mishi wani irin duba kana tace to ME kake son nacewa mama?

Kice mata inji ummi a adawo dasu nasan mama na da fahimta bazataji babu dadi ba.

Kwana daya shr ba'a dawo dasu Mimi ba biyu shr dan kwata kwata nablah sharewa tayi da wata ummi tacigaba da shaanin gabanta.

ummi taji shr dan hk ta kira sa taji ko an dawo dasu sunan gidan ne yace mata a'a tayi mugun arxuka ta lailayo wata uwar ashar ta maka masa .
tashiga surfa masa maseefa da india da hausa OK kabiyewa son ran matarka ba .
zancena yazama banza agurinku to wlh sai dai Kazaba daya ko ni ita. shasha kawai yana kiran first love.. Fisrt love yaji shr alamun ta katse wayarta .
aiko yana dawowa daga office gidan ummi ya nufa ya dinga bata hkr da tabbatar mata gobe agidanta zasu kwana sannan ya nufi gida.

karfe tara suna tare da nablah kasancewar kwanan ne yace pure hrt ME ummi tace miki last week akan tafiyar da yaran nan?

Take ta hade rai taki cewa komai ya matso sosai gareta yace dake fa nike mgn kina jina tana bude baki sai cewa tayi wai Meyasa ita ummi take hk ne ?
yaran fa suna da yancin zuwa gidanmu na Lura ko zuwa gida nayi dasu bata so,, sai tai ta nuna fushinta akan hk which is bazai yiwu ace bazasu gurin iyayena ba.
tunda ba'a caca kasiyusu ba Haifa.... Tas tas ..tas ..kake ji sai dayayi mata mari fiyye da uku kana yace ummin tawa ce wai.. wai ..nablah mahaifiyatace tazama hk agurinki no no I can't believe you can do this to my mom ..hb nabeelah you really surprise me ita kam tinda zafin Mari ya kashe mata baki take dafe da kunvinta hawaye na zubo mata yace oya leave my room now before I hard more.... Fuuuuuuu ta bar dakin...

shi km tana fita yashiga zariya adakinsa yana duban hannushi daya Mareta dashi .
ya kwana kan bed flat yana runtsa ido yana ganin bai kyautamata ba bai kamata ba. yana ganin nablah wata bangarece ta zuciyarsa bata cancanci hk daga gareshi ba.
ya zabura mike da sauri ya nufi dakinta yana murda handle din kofar suka ci Karo daita hannuta janye da akwatin kayanta yace what tare da rungumeta yana shiga dakin daita tasoma kokarin raba jikinta danashi bakinsa ya kai cikin kunneta ME kike shirin yi Kennan? Yaji a gidana kinsa ko kin tafi zaki dawo dole gareni Ta fashe da kuka wlh tafiyata zanyi bazan zauna kana wulakantani ba sbd yanzu kasamu abinda kake so daga gareni .
ka daina sona .... Daga mgn sai Mari wlh zan dauki komai banda dukA da cin zarafi.

ido ya zuba mata yana kallonta sai km yayi murmushi yace is that what you re thinking?
Ko kallonsa batayi ba ya langwabar da kanshi jikin kafadar ta yana karbar Jakarta ya ajiye yace alright idan Allah yaso na daina dukanki daga yau kema ki dinga jin mgnta Dan banson yadda kikewa ummi sai lokacin ta kalleshi tace shi Kennan ni iyayena basu da iko akan yarana? Ku fIto kuce kyamarsu kuke bawai a dinga.....
.
Shiiiii ki bar zance bana bukatarsa sake jin komai kawai ayi abinda ummi tace yara km lokaci na zuwa dan kansu ma zasu Kai kansu, ya nufi bed daita yana rungume daita muryasa a raunane yace yanzu sai ki iya tafiya kibarni pure hrt?

mezai hana da bazan barka ba ubana na ne kai da zan zauna kullun daga karamar mgn sai mari . idan zama yana son yazo da tozarci wlh sai mutun ya kame mutuncinsa yayi murmushi yanzu meyye abun tuzarci da na miki kafini sani abban anan .
ya jawota jikinsa ya rungume yace am sorry gsky nablah baki da tausayi iya iyakancin kokarina nacewa ban shiga hakinki ba tun daga ranar da igiyar aurena ta hau kanki ina Yi bakowa ne zai iya yin abinda nike Yi ba.
Amman ke duk abazan baki gani I don't know .ko me km kike so na dinga Yi miki.
but I really know kawai jan aji kike min yasoma ruda mata jiki ita km tana girgiza masa kai da turesa please liv me alone I don't want allow ME to show you how much I love you lamo tayi ajikinsa ya kai bakinsa cikin kunneta please .
janye jikinta tayi tare da kwanciyarta ya Mike ya kashe wuta dakin ya dawo ya kwata shima gefenta tare da janyota jikinsa yasoma rabata da kayan jikinta tun tana cewa uhmmmmm live me bana so har taba da kai bori ya hau. AI ko washegar ranar aka dawo da su Mimi zuwa gidan ummi.

deeni ya saka gidajen nablah duka daya mallaka mata akasuwa ya siyar ya bude mata account ya zuba mata kudin cikin sannan ya sanar mata tare da bata ATM card dinta da bvn dinta da account number dinta tayi sororo tana dubansa lokacin dayake mata bayani can tace abban anan da Fari nagode Amman kudin suyi yawa mezanyi dasu hk ya dago suka hada ido ya kashe mata idonsa daya ta kawar da kai.
kin ga kina da ya'nuwa da iyaye kina iya musu wani abu idan yataso zaki iya musu ciki idan ma kinso kina basu duka kudin kawai. Ta fashe da kuka tana me rungumeshi ajikinta ya daura hanushi abayanta is OK ki bar kukan wannan bawani Abu bane.

acikin wannan shekarar deeni ya sake biyawa ummi da zeeant kujerar aikin haji wanda daman Sun sha xuwa sai wasu daga Cikin dagi km a shekarar ne nablah ta sake haihuwar diya Mace deeni yaso meida Sunan amna Amman km yafi son zeenat dince zata km haihuwarta Dan hk yarinyar taci Sunan fateema suke kiranta da *nihal*

zeenat ta kammala karatunta lfy tayi bautar kasa yayinda nablah tasoma nata karatu Sosai Deeni yake kwantata adalci atsakanin matasan farincikin ya wanzu cikin gidansu, ummi ta sauko ta Saki ranta ta km daina jin komai game da nablah.
dan hk ma da kanta tacewa deeni yakamata wanna shekarar iyayen nablah su sauke farali yaji dadin mgnr sosai km ya biya musu har aunty salma.
Ya canza musu gida yabawa yan'uwanta aiki a compnies dinsa ya canza musu rayuwa daga kangi zuwa dadi mlm Salish me wanki hula ya tashin daga wannan sunan yakoma alhaji salisu..

deeni yasaka aka nemo masa wani tamfatsesen fili wanda zai iya Kai local government biyu a ba ruwa estate yaba da contract din gina mishi katafaren supermarket wanda za'a dinga supply din kaya daga kasashen duniya .

yanzu komai ummi zatayiwa zeenat tare take musu da nablah ko kayan mata aka kawo mata daga India rabawa gida uku take tabawa zeenat biyu ita daya jikokinta km tajasu ajikinta sosai tana nuna musu kauna.


shekaru 3 ne yau tunda Dr nasuruddeni yayiwa zeenat amarya hjy nabeelah.
Abubuwa sun dada tafiya sosai har an Dade da cammala ginin supermarket an zuba komai na business da warks idan kaga ginin sai Ka bude baki an jima ana gudanar da business riba nashiga sabon account din daya bude da sunan zeenat sannan yayiwa ummi surprise ya mallakawa zeenat shi murna har da kuka ummi tayi ta dinga saka masa albarka. Sanda ya kai zeenat gurin mamaki ne ya daskar daita ta juyo zuwa gareshi take rungume shi ol this is for me ...naki zeenat kin cancanci fiyye da hk addua ki sake haifa min mamana *amnah*...


Cikin shekarar zeenat tasoma laulauyin wani cikin wannan Karon kam tashin farko ta gane tana dauke da ciki bata gayawa kowa ba sai ummi domin bazata iya boyewa uwa kmr ummi ba kana tacigaba da renon cikinta tare da bawa kanta kulawar data dace..



Mmn sudais ce
[12/4, 6:59 PM] ‪+234 803 466 9844‬: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗



AYSHA A BAGUDO



Dedicated to
Hauwa A Usman
Jiddarh


Page 119


Nablah wacce ta dawo hjy nablah a yanzu.
ta samu mahaifinta da zance makudan kudin da me gidanta yaba. mahaifinta ya numfasa byn yaga jin bayaninta tsab , kana yace ba dai rokonsa kike yi ba nabeelah ?
kanta sunkuye akasa tace Allah baba ba rokonsa nayi ba shine da kanshi yabani .
shine nike neman shawararka akan yadda za'a Yi da kudin Dan gsky ni basan yadda zanyi da kudi masu yawa irin hk ba.
Ya sake numfasawa kana yace alahakikanin gaskiya idan har zaki dauki shawarata to ki samu filliaye ki tsiya ki gina masalatai guda biyu da makaratun islamiya sannan ki tamaikawa marayu da marasa shi cikin kudin idan yayi saura.
domin tabbatar da lahirarki.
Ki yi abin alkhari da kudin nan ta yadda ko byn baki raye a doron kasa ladanki zai dinga iskeki a makwancinki.
to baba Na gode da shawararka km Inshaallahu yadda kace hk zanyi. Allah ya kara maka yawancin rai ya bar girma.
ameen nabeelah kema Allah yayi miki albarka ya sanya miki ladanki cikin mizani.
suka bar zance suka shiga zance shiye shiryen bikin nuratu daya kusanto .

Koda tasamu deeni da zance shawarar da sukayi da mahaifinta game da makudan kudin dayabata yace wannan shawarace km Abu ne ME kyau idan kudin bazasu isheki ba ki sanar min zan kara miki wasu sannan ko yanzu zan bada tawa gudunmuwata, tayi murmushi tare da Yi masa Godiya.


Bikin nuratu yayar nablah ya tashi gadangadan sosai nablah take kai kawo atsakankanin wannan lokacin, bata fiye zama gida ba kullun suna kan hanyar zuwa Lagos Ita da aunty salma da matar yayansu sani . Bakaramin kudi nablah takashe Ba..
komai akace ana bukata gurin sha'anin bikin itace kan gaba ita ke bayarwa.bisa ga tallafawar me gidanta Muhammad nasurudeeni gareta musaman ya bada tashi . gudumuwarsa hk ma zeenat .
ummi ma ba'a barta abaya ba .
Hatta dangin deeni sunyi mata kara matuka kasancewar yanzu Sun zama Abu daya tazama su .
Sun zama ita su shemah matar fk da su maryam lubnah duk sunje bikin tunda ita wace suke tayawa kishi ma ta hakura ta zubda makaman yakinta .

Holl din da'akayin bikin shake yake taf da jama'a maza da mata bakama hannu yaro mutane sai bulbulowa suke har da wayan da ba'a gayyar ba sunzo ganin arziki yana,arxiki yayi shawagi a wannan bikin kasancewar suma yanzu duniya na damawa dasu yanzu dole idan aka tashi lesafa masu arzikin unguwar gatan kowa dole a saka gidansu hjy nablah cikin. yan gayan sodi kuwa su fateema abuje bagudo da fatin inusa, bsbs dasu hauwan baranda jidda samha 😜😜 duk Sun hallara, duk inda hjy nablah ta gilma mutane sai satar kallonta suke sbd wani irin sihirtaccen kyawu datayi tasha artist makeup gabadaya kamaninta ya Dada sauyawa kmr baita ba, ga kyawawan yaranta kowanensu sun sha kyau da gayu ,haidar da junior da mu'alim kayansu iri daya hk ma matan Sunyi matukar birge mutane .
iyakacin karamacin da nuna kulawa family muhd bello khaliyal sunyi mata sai fatan Allah ya dorar da wannan xumunci.

Byn anyi biki an watse lfy Nablah ta dawo dakinta sannan taje har gida tayiwa sarakuwarta ummi Godiya ta musamman da bangajiya .
Acikin wannan lokacin ne nablah ta samu zeenat da zance gsky tana son a canza tsarin duty dasuke na kwana day day sbd ganinta babu Hutu cikin wannan tsarin .
me zai hana abarshi sati sati zeenat ta kwashe da wata uwar dariya kai nablah bakida dama har sati 1 gsky ni kam bazan iya har sati banga mijina ba .
sati yayi min yawa gsky please aunty zeenat ki fahimceni Allah babu Hutu cikin wannan tsarin injicewar nablah..
shikenn naji Amman me zai hana mubarshi two two days kawai a ganina hkn zai fi batare da anshiga hakin kowa ba .
nablah tace to shikenan aunty abarshi hk din kawai Amman yanzu wa zai sanarwa abban anan tsarin kwana day day ya canza?
ki sanar masa mana ba mijinki bane gashi km daman ke kika kawo canza tsarin, nablah tayi saurin zaro ido tana girgiza kai muryarta a sarke tace Allah aunty bazan iya ba Dan wannan mijin naki sai ke wazai iya da rigimarsa .
ni dai kawai Dan Allah ki tamaika ki sanar masa.
Km ma ai daman kece kika tsara duty farko yanzu ma ke yakamata ki sanar mata ta mike tsaye

120 / 123