Author : Jamila Janafty Category : Romantic Hausa Novels
tasan Abunda take yi,Shi kuwa Zain Jin Sha"awarsa takai
Kololuwar tashi ga Sandar girmansa Ta tashi kamar zata Fasa Wando Ita Dina kema wannan Gaba da baya,Domin Tafi kowacce mace Sanin Lagon Zain Din Har kuwa da wacce yabani matsayi Fiye da ita Wato Firstlove din nasa.
Cikin Shakakkiyar murya yace"Ok..Ammh ba amotan nan ba ko..? Muje Office dina.."Cikim Kiss tace"Why..? Plz u can do it here Zain..Zai fi Dadi da Romantic.."Hararanta yayi yana Mikewa da Karfi Tayi Saurin Kwatomai ajiki Tana Fadin"Ohhwayyo.."Cikin Wani Salo,Tureta yayi Gefe yana gyara Zaman Rigansa Data yamutse Coat dinsa kuma Dama abayan Mota ya Wurgata
Kallonta yayi yana Fadin"Meet me in my Office Now..! Daga haka ya Bude Murfin Motan ya Fice Da Sauri yana Gyara Wandonsa lokaci Daya kuma yana kai Duba ga Haraban aaibitin Domin yana Son Mutumta Mutumtakansa Baya so yayi Abunda kimar Gidansu data iyayensa Zata Zube ganin ba wanda yake ankare dashi yasa ya Fito Daga parking Space Din ya Nufi Cikin Asibitin da Sassarfa.
Mirmishim Keta ta saki kafin ta Rarumi key din Motar da wayarta Ta Daya Fadi kasa,Bakinta ta Duba amudubin Mota Taga Duka Zain ya Shanyen Jan Bakin Data saka wani Munafukin Mirmishi takarayi kafin ta Bude murfin Motan ta Fito Lokaci Daya tana Rike aKugunta Tana Fadin"Choooo...So So Sorry HALIMATU DIYAR MEGADI YAR MAI AIKATAU....yau ma Dr Zain is Under my Control Sai kiciga da Jiransa.."Daga haka ta saki Wata Irin Siririyar Dariya kafin ta Kada key din Motarta tabi Bayansa Cikin wani irin Takun Gogaggun mata wadanda suka san kan Duniya.
Bata tsaya bata Lokaci ba Sama sama take Dagama Ma"aikatan Asibitin da Nurse din Dake gaisheta Hannu Allah Allah take ta karisa Office din Dr. Zain Kada wannan Dan Anacen ya Fito ya ganta sai dai Addu"arta bata Ciba Kamar Daga sama Taji muryansa"Dr.Dina..."
Cak taTsaya Cikin wani Takaichi ammh bata waigo ba Cikin Sauri ya kariso gareta Lokaci Daya Yana Fadin"Yana ga kin Dawo... .?Bayan Dazu kince min zaki Fita..?
Ya Fada yana son leken Fuskarta Cikin Jin Haushi ta Waigo Tana Fadin"Why Dr.Imran...? Fitata da kuma Shigowata Cikin Asibitinnan Duk akan idonka ne Am i Ur Wife..? Haba Takuran naka Is Over me Wlh Ban so Wlh.."Tafada tana wani yarfa Hannu.
Kyakyawan Fuskarta yake kallo Yana Jin wani iri acikin Ransa Meyasa Dina take mai Wulakanci ne... ? Ita kuwa Karamin Tsski Taja tana Juyawa Lokaci Daya ta kadamai Manyan mazaunanta Ta wuce ta barshi nan da kallo ya Bita yana Wani Hadiyan yawu Harda Lashe baki kamar wani maye ya kada kai yana Fadin"Allah yakai Damo ga harawa ko bai ci ba yayi Birgima akai.."Daga Haka ya Juya yana Juyawa suka Hada Ido Hudu da Dr.peter Wanda yake ta Dariya yana ganin haka ya Hade rai ya wuce yana Fadin"Wai Su cin Danko Harda su kaza..Sa"ido ma Harda Arna Mtseww Allah ya kyauta.."
Ya wuce Fuu kamar Shima zai Tashi sama Nurses din Dake Zirga Zirga awajen kowacce Taitayinta Ta Shiga sanin Halin Dr.Imran Masifaffan ne na Bala"i Asibiti ba Asibitin Ubansa ba sai iko Daga Cin Arziki Har gwarama Dr.Zain in yayi wannan da Hujja tunda Asibitin a Sali na Kakansa ne ammh Shi fa,sai Iskanci shi ba kowan kowa ba,Ammh fa iya masifar ya tsaya in yaga Wata Nurse tamai yakan Taya in ta bada Hadin kai ana Hutawa Sosai ba Ruwansa ko Bunsuru ya shafamai lafiya wajen cin mata.
Knooking ta Farayi Cikin Muryansa wacce tayi kasa Taji ance "Come in plz.."Saboda yasan Itace Domin adaidai Wannan Lokaci Doka ne bamai Shigomai Office kai Tsaye sai Mutum Daya Abokinsa kuma Amininsa Kuma Dan"uwansa wato DR HADDIR ALIYU ABUBAKAR SAULAWA.
Cikin Wani Taku ta Tura Kofar ta Shiga yana Tsaye ko zama ya kasa tana Shigowa ya Dago da Idanuwansa da suka Zama Jajir saboda Jaraba Cikin Laushi da kuma Muradi yace"Plz Key d Door.."Ya fada yana Wucewa Dircet Cikin Wani Daki dake Cikin makeken Office Dinsa da Sauri Tabi Umarninsa ta saka Makulli ta Rufe Office din ta Bar key din Ajiki itama ta Rufamai Baya tana Shiga ta ganshi ya Juyamata Baya yana Tsaye ganin Haka yasa Tundaga nan ta Fara Cire Farar lapcoat Din Dake Jikinta kana ta Tube Karamin Vail din Data Yane kanta,Kamar al'amara ta Sabule Doguwar Rigar Jikinta sai gata Naked dinta Haihuwar Uwarta Tana Tsaye tana wani munafukin Mirmishi.
Nufarsa Tayi sai dai yaji ta Rumgumeshi ta Baya Tana Shafa Kirjinsa Cikin wani Shauki Runtse ido yayi yana Jinta ta Zagayo ta gabansa Tana Balle mai Botorin Farar Rigar Dake Jikinsa Sai da ta Ciremai kana ya Bude Idanuwansa akanta yana kallonta,Nonuwanta ne da Suke Tsaye Cur Cur suna wani kadawa,saboda yadda Take kokarin Rabashi da wandon Jikinsa,Ta ciremai Dogon wandom Ta Cillar gefe Tana kokarin Sabule mai Boxers din Jikinsa ya Damke Hannunta Da Sauri Ta kalleshi Tana Fadin"Why..?
Kauda Kai yayi batare da yayi mata mgana ba kawai Ya Dagata sama sai kan wani karamin Gadon Dake Dakin,wamda na Duba marasa Lafiyane,Akwai guda Daya Daga Chan Falon,wannan na yan Family ne in Laluran kwantarwa ta kama,
Yana Sauketa kan gadon ya Bita ya Danne Lokaci Daya yana Hade bakinsu waje Daya Cikin wani Irin Shauki itama Ta Damke Kansa Suna Kissing Din Juna kamar zasu Cinye bakin juna,lokaci Daya Hannayensu na kara kaina ajikin Juna.
*****
*Area: Federal lowcost*
Agogon Bangon Dake Falon nata takai Duba Taga karfe 10:30pm na Dare,karamin Tsaki Taja sau ba Adadi Tana Cigaba da Kiran Layin Firstlove,Ammh kuma Still Wayar nata Ringing Ba"a Daga ba Ranta ya kara Baci kamar ta saki kuka.
Falon tabi da kallo Tana ganin irin yadda ta kawatashi Dinning Table din Data kawatashi da Abinci kala kala da kuma wani katon Cake takai ma kallo Yau gabadaya wuni Tayi Wajen ganin ta Shirya First Birthday Din Zain, ko Sch ta kasa Shiga Duk da kuwa Suna da lectures,Bayan Sunyi Aure wannan ne First Birthday dnsa suna matsayin ma'aurata Tana so Tayi Supresing dinsa,ammh kuma Ta rasa meyasa Wani Lokacin Firstlove yake kaiwa Dare acikin Asibiti,Duk da Tasan Yanayin aikinsa ammh ai alkwai Tarin likitoci acikin Asibitin kuma in ba wani Emergency ba bai Cika kwanan Asibiti ba.
Zagaye Madaidaicin Falon nata ta Dinga yi Rigar Jikinta tana jan kasa Irin gown din nan ne mara Hannu wacce sama Take da Raga Raga,Rigar ta Dameta Sosai Tayi mata kyau kanta yasha Gyara Gashinta ta Daureshi a Tsakiyar kanta tayi wani Tufka Fuskarta tasha kwalliya Duk da bamai yawa bane.
Doguwar mace ce mai madaidaicin Jiki,Tana da Manyan Idanuwa da matsakaicin Hancinta dirarriyar mace ce Ta gabanta da Bayanta ba Fara bace Chaculate Colour ce ko kuma mu kirata da Bakar mace Jin Dadi da kuma Hutu suka saka Fatar ta Murje tayi kyau sosai Matashiyar ce yar kimanin Shekaru Ashirin a Duniya.
*HALIMATU ABDULLAHI GADA* Wacce Aka fi Sani Da _ZAINA.._ Wasu kuma suna Kiranta da *ZAINAZAIN..*!Kenan mace ce wacce takai mace kuma Wacce Namiji zai yi alfaharin mallakarta amatsayin matarsa ta Aure akallon Farko in kayi mata zaka Hangi Tsantsan Natsuwarta da Hankalinta Tana da Tarin baiwa,Tana da Cika ido da kwarjini,Halima tana da Rauni Gata da Saurin yarda Tana da Rikon Amana uwa uba Ladabi da Biyayyah Tana da Sadaukarwa ga wanda Suke tare,gata da Tarin Bama kowa yarda arayuwarta Domin Tataso Tun Tana Karamarta marainiya ta Bangaran Uwa da Uba,Bata tashi Gaban Duka Ahalinta na Both Uwa da Uba ba,Ammh Tatashi Hannun Uwar Rikonta Hajiya Aisha Wato Umman Zareena da kuma Uban Rikonta Alhaji Usman Abubakar Saulawa shiyasa Duk Duniya bayan su Da Alhaji Tsoho Ko Dangin iyayenta bata yarda dasu ba kamar yadda Taayarda Ta bama Zain Ragamar rayuwarta gabadaya.
Komawa Tayi ta Zauna kawai Saman Daya Daga Cikin Royal Chairs Din da sukayi ma Falon kwanya Ganin bata da wata mafita ammh Idanuwanta na kan agogo Hankalinta kuma na kan wayarta Rabi kuma yana Haraban Gidan tana Sauraran Hon da kuma Shigowar Mota,Ammh Shuru har 11pm ta Buga tana Zaune Bashi da Dalilinsa Idanuwanta Suka kawo kwallah meyasa Duk sadda Ta Shirya wani Abu Special ga Mijinta sai komai ya Lalace Wayarta ta kara Daukowa ta Cigaba da Kiransa ammh bai Daga ba.
Hawayen Data ke kokarin Dannewa ne suka Zubomata Bata yi Yunkurin Sharesu ba ta barsu Suna Zuba,Wata Zuciyar tana Cema ta"Easy Halima Kila Wani Emergency ne ya Taso...! Jin Haka yasa Ta Saki ajiyar Zuciya kafin ta Dauki Wayarta Ta Fara Neman Layin Umma Har ta yi Dialing Sai Wata Zuciyar ta Hanata da Sauri ta katse afili ta Furta"11 na Dare nasan yanzu Umma ta kwanta zan Tayar musu da Hankali toh ko na Kira Nene ce..? Sai kuma ta Girgiza kai Tana Fadin"A"a baya Gida Domin Abba bazai barshi yakai Har uwar haka achan ba..!
To ko yana Gidan Alhaji Tsoho ne..? Tsai da Rai Tayi tana wani Tunani kafin ta Girgiza kanta Tana Fadin"Me zai sa ya Dade haka in ba wani abu bane ya Faru..! Kuma ya gayamim ya Fito Daga asibiti zai Taho gida kodai accident yayi..'"Fadin Haka yasa gabanta ya yanke ya Fadi nan da nan Jikinta ya Fara Rawa Cikin Tashin Hankali Take Fadin"No...No He is Fine...InshaaAllahu Babu Abunda zai sameka Firstlove.."Take Fada ita kadai kamar Wata zararriya.
Tunanin Kiran yaya Haddir ne
Ya Fado mata acikin arai da Sauri Ta Fara neman layinsa Tana Fadin"Am Sure yasan inda Firstlove yake.."Lambarsa ta nemo Tayi Dailing Ta Fara Ringing ta kara kunni kowani Di..! Di! Yana Tafiya ne da Bugun zuciyarta.
"ZAINA Lafiya kuwa..? Taji Haddir Yafada bayan ya Daga Kiran nata Datake gab da katsewa yana Hamma Cikin Sauri Halimatu tace"Ya Haddir Am sorry na Tasheka ko... ? Dama zan tambayeka ne Kana asibiti ne..? Munyi waya da Ya Zain Tundazu zai zo gida naji Shuru Har yanzu kuma ina Kiran wayarsa Baya Dauka.."?
Cikin Yanayin Barci yace"Halimatu ki kwanta kiyi Barci kila wani Emergency ya Tsaidashi Ni yanzu ina Gida Tun Around 6pm na yammah na Baro Asibiti naje Gidan Alhaji Tsoho na Dubashi Jiya yace min ya kwana da Mura.."Cikin karaya Halimatu tace"Ayyah..Allah Sarki Alhaji Tsoho how is he Doing now..? Hop da Sauki ko..?
Daga Chan Bangaran Haddir yace"Yes ..he is Feeling much Bette now..Na barosu Shi da Tsohuwar matarsa Hajiya mama Tana Jinyarsa Zata Dafamai kaza Queen.."Yafada yana yar Dariya Mirmishi ta saki kafin tace"May Allah Shifa Him.Ameen gobe in na tashi Daga Sch zan Biya na Dubashi.."Haddir yace"Ameen..Ok Allah ya kaimu karki Damu zai dawo kila Wani Abun ne ya Tsaidashi kinsan yanayin aikin namu.."Cikin Dauriya tace'
Shikenan Gud Nigt Yaya Haddir.."Night kawai yace mata ya Datse kiran Lokaci Daya yana Komawa ya kwanta ammh acikin Zuciyarsa yana Tur da Hali irin Halin Zain Ya Tabbata ba kowa ya Tsaidashi ba sai Wannan Karuwar yarinyar nan Dr.Dina duk da yana Musanta Zargin Dayake yi akansu ammh He is Very Sure Akalar Dake tsskaninsu bata alheri bane Tun Suna karatu a London Da kuma Gayyatar da Zain din ya aika mata Natazo Suyi aiki a asibitin Kakansa tare, kuma ba Musu tazo Duk da kuwa Zata iya yin aiki a ako"ina a kuma Duk inda take so kuma tun ba yanzu ba yasan Dinar son Zain take shine dai yake wani pretending ammh kallonsu kawai yake yana Fatan Allah yasa ba Abunda Zain yayi mai alkawarin ya Daina bane na Neman matan Daya koyo Daga kasashen Turawa yake koma Sunayi da Dina ba Domin in Hakan ta Faru Kokarin sa na Rufama Dan"uwansa kuma abokinsa Asiri zai iya Fasuwa Har wadanda bai kamata su ji ba, zasu Ji Abubuwa su zo su Rikice Yadda kowa ke kallonsa da Kima Harda kuwa iyayensu Uwa uba kuma Alhaji Tsoho Daya bama Zain Din Dukkan Ammana Da yarda Da kuma Marainiya Data Kwashi Yardanta da Duka Amanarta ta mikama Zain din.
_Ya kuka ji Salon Labarin..? Wannan karon Tafiyar mai Dogon Zango ne Ni kaina zan iya Rantse muku Wlh Tun bayan Littafin Uwar Mijina ban kara Yin wani labari kamar wannan ba,Labari ne Daya Tsaru kuma ya Sarrafu,Labari ne Da zai Tabo bangaran Tsantsan kauna da Soyayyah,yarda da juna,cin Amana Rauni Tsausayi,Halin kaka kani,Gararin Rayuwa Dama Abubuwa Dadama Labarin zai zo Kashi1 da kuma Kashi 2 Fata zaku yi jimarin Bina Tundaga Farko Har karshensa Ku ijiye Comment din ku da Like din ku,Vote kuma kuyi Sharing dinsa ya kai inda ya kamata Ni kuma Kusan ni kun gwada kun gani bazam Taba baku kunya ba Wajen yi muku Upadate akai akai insha Allahu Nagode Allah ya jikan iyayanmu..._
*Intelligent Writer"s asso..*
*Janafty...*
*04/06/2021*
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Jum2f8sNNmx9HXBUvqPmsl
*ZAINAZAIN..!*
_(Is a love Story and Betrayal)_
*Wattpad:Jamilaumar351*
*Mallakar:Janaftyshakira*❤️
*BOOK 1*
_In mutum yasan yana Band1 plz kada ya shiga Band2 na Budeshi ne saboda wadanda Basu samu Shiga Band1 ba,And kuma in kinsan zaki shiga ki Fita ne U better stay where u are Hajiya Allah ya gafartama iyayenmu Ameen._
0️⃣2️⃣
"Duk kokarinta so Take sai sun koma Around 4 kamar a mafarki yaji Ringing Din wayarsa Duk yadda Dina Take kokarin Daukemai Hankali wannan karon bata Ci nasara ba,tana samansa ne ya Birkitata gefe ya Dira Daga kan Gadon Lokaci Daya ya Dauki Gajeren wandonsa ya Saka ya Isa wajen Wandonsa Dake yashe a kasa ya Dauko ya Zira Hannu Cikin aljihun ya Fiddo da Wayarsa ya Danna Waro Ido Yayi Lokaci Daya yana Fadin.
"Innalillahi...30missedcall From Firstlove.."Yafada yana Dafe kansa Lokaci Daya kuma yana kokarin Zira Wandonsa Cikin Hanzari kamar kuma wani wanda ya Rasa Natsuwarsa yana gama sakawa ya Waigo yana Kallon Dina yana Fadin"Ke park ur Self..."ya fada yana kallonta ido Cikin ido kafin ya kauda kai ganin yadda take binsa da wani irin kallo Lokaci Daya Tana Shafa Nipple dinta Da Hannunta guda Daya.
Daga haka ya Shige Toilet Din Dake Dakin,lokaci Daya yana kara Duba wayarsa
Da kallo Ta bishi Har ya Shige kafin ta saki karamin Tsaki Tana Fadin"Firstlove Dai...Firstlove dai...I hate dat Name...I Hate u Halima I Hate u Zainah..Kina Tarayya Dani kan Abunda nafi so Duk Duniya Dalilinki Zain yakasa zama nawa Har yau har gobe yake bani Wahala na Tsaneki.."Tafada da karfi kamar wata mahaukaciya.
Da Hanzari ya Fito Daga Tiolet din Bayan Shudewar wasu mintuna da basu gaza Goma ba, Kansa Duk Ruwa alamun Dai wanka yayi ko Ta kanta bai bi ya Jawo Rigarsa ya saka Lokaci Daya kuma yana Tsane kansa da karamin Towel din Dake Hannunsa ita kuma mikewa tayi ta Fara Zira rigarta Domin tasan Ko Giwan wake tasha bazai barta ta Shigarmai Bayi Tayi wanka ba.
"Wai duk wannan Rawan Jikin Daka keyi kan Haliman kake yi..?.Tafada kai Tsaye tana kallonshi bayan tagama saka Duka kayanta yana Saka Botirin Rigarsa yace"Ba Ruwanki Dina Tom.."Yafada Cikin muryan Natsuwa..
Cikin Jin Haushi Tace "Da Ruwana Zain..Kullim mganar ka Dayane Firstlove..Zainah..Halimatu Wai Shin Miye Halimar ke baka wanda bana bakashi anan Duniyan..? Me ta ke Dashi wanda bani Dashi..?kudi..! Ilimi..?Dukiya ko asali mai kyau..? Ina ce na Fita komai infact ma ai bazaka Hadani da Diyar MEGADI YAR MAI AIKATAU KUMAJ JIKAR MEGAD..."
"Enough DINA...! Ya katseta Cikin Wani Tsawa Dakawata Tayi Tana Sauke Numfashin Kishi da Bacin Rai Cikin Nunata da yatsa yace"kar ki Kara kuskura Fadin Irin wadanan mganganun kan Firstlove dita...Bata Fiko komai ba Dina Abu Daya ta Fiki ta kuma yi miki Zarra NIKKA..HalimaTU matatace ta Sunna Wacce Mala"iku Allah ya saka Suka Daurama Aure Tun Ranar Datazo Duniya Am Her Firstlove itama She is my Firstlove Kuma I Love her So much Domin da wannan Hannayen nawa ni na Fara Tarban Halima Bayan tazo Duniya kinga kuwa kuna da Tazara mai yawa.."baki Bude kawai Take kallonsa Bata samu Zarafin mgana ya nuna ta da yatsa yana Fadin"So u better Be Carefully ki daina Hada kanki da Matata in kina son Cigaba da alaqa dani.."
"Ammh Zain u Know i Love u ko...?kai tsaye yace mata,"Yes i know..Ke kuma kin Riga kin sani Tun Ranar da muka Fara Haduwa na Fada miki anan Duniya mace Daya kawai nake so kuma Itace HALIMATU my Zainah...Zainah zaina Sauran mata kawai kwadayinsu nake ji bawai so ba.."Cikin Hargagi tace"Kana kwadayinsu kuma baka son su..?Karya kake Zain Sai dai indon Ita Haliman Fanko ce Salam ce Rijiya ce baka Jin Dadin.."
"ke are u mad....?Ina Ruwanki da ina Jin Dadinta ko ba na ji..? Dis is Stupit karki kara sako matata Cikin iskancinki Halimatu is Special ,unique wanda Samunta Cikin mata Sai Antona ki daina mganar Dadi Ita Tana sani Ihu To The Top Tundaga Farkon Dare Har karshensa kefa..? U Only Sex me ammh Ko Groming bana yi Cos baki iya komai ba sai Jarab...!
"YA ISA ZAIN..!Ta fada Cikin Bakinciki Lokaci Daya kuka na kwace mata Cikin kukan Take Fadin"In bani da Dadi kamar Halima meyasa Baka tsaya mata ita kadai ba..?Karka manta koda muka Hadu daman chan kana Harka da mata in ka manta bari na Tuna maka da bakinka ka Fadamin ba nice mace ta Farko da ka fara Sex dani ba Kayi Hulda da matan Turawa sosai kafin ni..!
Cikin kular da ita yace "Yes Of course...Aurena da Halima Wannan kuma bai Shafeki ba Tarayyana da mata Ma bai Shafeki ba,i know abaya nayi Harka da mata ammh by now ke kanki kinsan bana Harka da kowacce mace sai ke..Ke din ma ina iya bakin kokarin yakice Bansan Dalili ba sai kina Maidani Ruwa.. Mganar Matata kuma ba Ruwanki da ita Dole Duk inda Dr.Zain yake ya ambaci Halimatu,Firstlove So in kinga Bazaki iya juran ji ba Dina d Door is open Dama kawai Manegi nake yi Dake Har ga Allah nagaji da alaqa da ke ke kanki kin sani.!
Yafada Kallonta ido Cikin Ido Hawayenta suka Zubo Daga Cikin Idanuwanta Cikin yanayin karaya da Muradi mai Girma take Fadin"Ni kaina nagaji da wannan Shashancin da muke yi a waje Juz Marry me Zain zamu fi samun Natsuwa..! Ido ya kwalalo waje yana Fadin"M...Merry me fa kika ce Dina..? Yafada yana kallonta kafin ya saki wata karamar Dariya yana Fadin"U are not Serious?...Ni na taba ce miki zan Aure ki ne Dina..?
Ya tambayeta yana kallonta Kai ta Girgiza kafin tace"Baka Ce ba..Ammh ka hanani kula kowa ko..? Kuma infact ma kai ka amshi Virgin dina Kana nufin zan je ma wani ahaka ne bayan komai kai ka karba..? Kai ma kasan bazai sabu ba Zain Dole ka Aureni ko kana so baka So..."Dariya ma ta bashi ya Murmusa yana