Chapter 2 Reading DANGIN SA COMPELET HAUSA NOVELS BY MAMAN WALEEDA DA WALEED.txt Arewa Novels

DANGIN SA COMPELET HAUSA NOVELS BY MAMAN WALEEDA DA WALEED.txt

Author :  Maman Waleed Da Waleedah Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   2 / 33

3K to 6K   out of 97.7K words

:3🌹




Ranar suna ƴa taci sunan kakarta mmn sadiq hafsat wdda za a dina ce mata farhana, sa da rago sadiq ya yanka banda iyayen kuɗin da ya kashe na hidimar suna, ban so na tsoma kaina a harkar sunan maryam ba don yadda naga mama komai idon ta na kai amma da khadija ta ja ni gefe ta min magana sai na zage na fara rabon abinci nima



An sha hidima sosai da sunan mama bata koma gida ba ranar ma ni kaɗai na koma da kayan suna wanda na kaiwa bbn mu saƙon mama,


Kashegarin suna ina kwance har goma kasnacewar gajiyar da yi a gidan suna yasa nace yau ba inda zani wajen ƙarfe sha ɗaya na safe ina ta juyi ina shirin tashi in san abinyi sa ga khadija
"kai yaya kar kice baki shirya ba" gira na ɗaga mata alamar ban gane me take nufi ba,



" yanzu yaya si yaushe zamuje gidan suyan naman" ohhhh yooo ni ba na manta da wani suyan nama ba,


azalzala ta khadija tayi muka shirya muka fita gidan suyan nama amma ga mamakin mu kafin mu je gida ya cika danƙam kamar yau ne sunan mama ta gayyoto mutane bila adadin wai a taya ta suyan sa da rago sai kace shanaye ya yanka, ba wacce kalle mu itama knta me jegon si wani shash shan ƙamshi take yi wai bamu zo da wuri ba, a zuciyata na ce maryam ni ban ma yi niyyar zuwa ba da badan khadija ba ma da bazaki ganni ba





Mu dai ni da khadija ba wani abin arziƙi muka yi a gidan suyan nan ba don mutanen mama sun yi kane kane da naman sai muka zama kawai ƴen kallo kar dai ace bamu zo ba




ranar suyar ma mama bata koma gida sai kashe garin suyar nama da daddare sai gata da kayan nama, nidai aka bani nawa a farar leda na karɓa nace Allah ya raya na cinye a take,




na mama nama ne botiki guda har wani cewa take yi ƴata ce tace in ajiye in taci a hankali, mama ta ci gaba da zuwa gidan maryam tana yi mata wanka ita da jaririyar ta,




randa maryam ta cika kwana 30 cif da haihuwa su mama an shirya kenan za a tafi gidan ƴar albarka sai ga ƙanwar mijin ƴarta nan ta zo



Bayan sun gaisa take cewa mama ai iyami ta haihu, toooo inji mama yaushe
"yau da asuba"
"a gida ko asibiti"
"a gida nurse aka ɗauko mata"
"ai kinji irinta nan ba za akai yaeinya asibiti ba likita ya duba ta sosai sai ace wata nurse tooo Allah ya raya, nidai yanzu da kike ganinan na shirya ne zan tafi gidan maryam in mata wanka ita iyamin sai kije gidan bbn ta ki faɗa sai a samu me yi mata hidima daga can" mama ta ƙare zancen ta tana gyara mayafin ta




"ai naje shine suka ce inzo in faɗa miki ba me zama a wajenta" juyiwa tayi "ban gane ba ni ba ƴar mijina bace nake mata hidima don kara amma ni a rasa me karanta min akan tawa ƴar"



Ita dai ƴar aike tai tsuru tsuru, "to ku a dingin naku shi ɗan uwan nakin ba zai nemo me zama masa da matar sa ba har sai ni uwar ƴa naje" nan ma shiru tayi ba amsa




Tausayi mama ta bani yasani tsoma musu baki "mama ki barshi da zuwa gidan maryam ɗin kaeai ni naje ke kije ki ga iyamin"
" a a ke kije gidan iyamin ni na tafi gidan maryam" tana faɗin haka ta juyawarta tayi tafiyar ta





mamakine ya kama ni, wai mama wace irin macece ne, barin tunanin nayi na jawo ƙofar ɗakin mu na kama hanyar gidan iyamin don inga abinda zan iyayi





ko da naje na tarar me jego batayi wanka ba haka zalika itama ƴar ba wanka na rasa abinda zan musu dole na fito daga gidan na kama hanyar gidan maryam don inje on tattago mama don bansan abinda zan musu ba




a zaune na tadda ta ta harɗe ƙafa tana kwasar farfesun kayan ciki da bread da shayin ta me kaurin gaske, ko da ta ganni sai ta haɗe ranta "lafiya" ta tambaye ni




bayani nayi mata sosai halin da me jego take ciki nayi amma ga mamakina sai ta ja wani dogon tsaki
"ƴar iskar yarinyar sai da nace mata kar ta auri yaron nana amma gashina nan abinda nake gude mata, yaro da shegiyar tsiyar kamar ɓeran masallaci ace matar ka ma ta haihu amma an rasa me kula da ita don kowa yasan cewar sai dai shi ya saka nasa aljihun a harkar gidan ka ba kai a more ka ba, tunda ta auri yaron nan ƙwandaƙar ta ban taɓa gani sai dai ma intazo wajena in bata kullum shi cikin babu, kamar shi ya yankewa tsiya cibiya, Allah dai ya kyauta bari in gama sai muje tare"




to kawai na bita da shi maryam tai mun tayin abinci amma sai nace na ƙoshi ko da mama ta gama da muka tashi tafiya sai da ta cewa maryam wai tayi abincin rana da ita don zata dawo




ita kima maryam ɗin sai tace ai mama ba sai kin dawo ba yunda yanzu na iya wankan kuma na iya yiwa farhana gashi iyami ya haihu hidimar ai sai tayi miki yawa ƙiri ƙiri mama tace bata yadda ai tayi wa bbnmu alƙawarin sai maryam tayi arba'in sannan zata daina zuwa



daga ganin fuskar maryam ba haka ta so ba amma sai tayi shiru, tun a gidan maryam mama take zagin mijin iyami tana mitar auren nasu har muka je gidan, inda cikin ikon Allah muka tarar da yayar mijin na tan ta zo tayi komai ko da mama ta ga haka ko zama batayi ta koma wai ta baro maryam ita kaɗai, ido kawai muka bita nida iyami ko yaushe mama ta zama haka ohooo





Ni na dinga jigiƙar zuwa gidan iyami taya ta aiki sai yar mijin ta da take zuwa safe da dare tana yi mata wanka da ɗan babyn ta, gaskiyar mama ne lamarin mijin iyami sai a hankali sam bai damu da ita ba balle abinda aka haifa wataran haka zai fita bai bata komai ba sai dai in naje da kuɗin da yake hannuna da shi zamuyi abinda zamu ci




nima yanzun samun nawa sai ahankali don iyan amina tana masu taimaka sosai ƙannanta ne suka zo daga ghana don haka yanzu gaskiya ina shiga cikin matsalar kuɗi sosai khadija kawai tasan halin da nake ciki kuma itace kawai take taimaka min da ɗan abin da zan kashe, kuma itama ba kasaifai ta fiya aikomin da shi ba, wataran kuma idan ta aiko min sai ince ɗan aiken ya maida mata da abinrmta don itama nasan halin da take ciki hadi ba wani basu kuɗi yake ba, shi komai na fnfanin gidan sa yake siya ya ajiye don hka ɗan kuɗin da yake basi ba wani abin ya taka kara ya karya bane
[7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊
*DANGIN SA*
🕊🕊🕊🕊🕊
🥀🥀



By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu)



Page:4🌹




Mun shiga sunan iyami lfy lau inda ko ƙeyar mama bamu gani tun randa ta zo, na ci gaba da zuwa taya iyami aiki har sai da ta yi sati uku sannan na daina,


Rayuwa taci gaba da tfy muna ƙara girma yanzu ina da saurayi me suna salisu irin ƴen ci ranin nan ne ɗan sokoto, yan zuwa zance duk da dai ba wani son shi nake yi ba amma kuma yafi ka zauna ba aure, baba ya tare shi akan ya turo magabatansa, ba ƙaramin daɗi yaji ba





Tun ina lissafin dawowa salisu daga sokoto don zuwa ya sanar da magabatansa har na hakƙura don yanzu kusan watan shi ba lbrnsa, kamar an aiki bawa garinsu




Ko da ya dawo yazo gidan mu diraect yace wa bbn mu wai shi bbn shi yace wai ba zai auri ƴar bariki ba wayyo Allah na ranar na sha zagi wurin bbn mu kamar me harda kwaɗeni wai dama iskanci muke yi da salisun shiyasa bbn sa yace bazai aure ni ba, shi kuma salisu a nasa ɓangaren yana nufin lagos ai kamar bariki ce shiyasa ban wani ƙullace shi ba




Yau da sassafe khadija ta aiko wai don Allah inje, ban san ko menene ba amma ban fita ba sai da naga komai sannan na kama hanyar gidan ta, ko da naje akwance na same ta ba lfy, "ohhhh khadija jikin ne" ya mutse fuskar ta tayi ta kasa magana kasancewar miyan da ya cika mata bakinta, wan ya tabbatar min ciki ne da ita




Ohhh Allah ƙanwata zata yi na biyu ni ban ma yi auren ba Allah ka dubi lamarina, khalil yana ta rigima ɗaukar shi nayi nai masa wanka na shirya shi na goya sannan na dawo ɗakin nata bacci takeyi don haka sai ban tashe ta sai na hau gyara mata ɗakin nata




sharar da nakeyi ce ta tada ta, "sannu yaya" mmm kawai nace na ƙarasa, tashi tayi zaune
"yaya dama yaye shi zanyi shine nace bari inkira ki ki tafi da shi idan yaso bayan kwana biyu kya dawo shi"
"kin gayawa bbn sa"
"shi ma yace in kira ki in ce ki ɗauke shi na kwana biyu, amma ni so nake ya kwana uku kinga kafin nan na huta"



"to shike nan bari in tafi da shi ɗin bana son ina daɗewa a gidan ki kinsan halin mama" to shike nan dubu biyar ta bani wai inyi masa siyayya ƙin karɓa nayi sai da ta rantse min da Allah cewar hadi ne ya bayar a bani sannan na karɓa, na haɗa masa kayan sa na fito kenan muka ci karo da maryam ko daga ina take ohooo





" a a a awata sabon gani yaya dama ba a ganin ki a ko ina sai gidan khadija, ni kun ware ni kamar ba ƴar uwar ku komai sai dai kuyi tare ba ni"
"haba dasooo" na bata ansa dayake haka nake ce mata idan ina cikin nishaɗi




"wallahi khadija ce ba lfy tace min inzo in ɗauki khalil in yaye shi, shine fa kika ganni yanzu ma na zo kuma kin ganshi nan a baya na zan juya don bana son ƙananan maganganun mama"

"yaya khadija" ta faɗa ta karfi tana dafe kirjin ta "ciki na biyu, bari inje inyi mata tsiya ita me cewar sai nan da shekara uku" ta faɗa tana shigewa tare da jan hannu na zuwa cikin gidan "yaya yaushe rabon da mu haɗu tare har muyi hira yaudai Allah ya bamu dama baki isa ki koma gida da wuri ba sai munyi hirar zumunci" ba yadda na iya haka na bita zungwi zungwi




mun sha hira sosai da ƴen ƙannena sai yau nasan cewar nayi kewar su sosai har sai bayan la'asr sannan mu tashi muna shirin tafiya ne maryam tace




"yauwa dama sunday me zuwa ne bikin cika shekara 10 da auren uban gidan bbn farhana don haka za ai celebrating a beach shine nace bari in gaya muku ko za ku mara min baya don kune kaɗai ƴen uwana" kallon kallo muka tsaya yi ni da khadija, har maryam ɗin ta tsargu bama son zuwa






"gaskiya maryam nidan ina fama da kaina bana tuanin zan iya zuwa wani hayaniyar party" inji khadija
"ni ma gaskiya baba bazai barni zuwa beach ba, yanzu ma ya aka cika yana cewa na zama ƴar iska balle yaji naje beach" rau rau maryam tayi da idon ta





"yanzu ace ni bani da wanda zai karanta min ku da nake ganinku a matsayin ƴen uwana amma bazaku rufa min asiri ba shike nan Allah ya bamu alkhairi" tana faɗin haka ta sunkuci jakar ta azuciye



"a haba abar sooo me yayi zafi da zaki tafi" na kamota ina faɗin haka
"to me kuke so in muku tunda yanzu kun tsane niiiiii" ta karashe zancen nata da kuka





"to yanzu ya kiko so muyi abar soo" na faɗa da sigar lallashi
"ba komai daga ke har khadijar baku da lkcn da zaku rufa min baya alkcn da na gama yiwa mijina kurin zan gayyato ƴen uwana su taya ni aiki kuma muje gurin partyn tare"



"to shike nan karki damu zamu zo mu taya ki, ita khadija sai ta gayawa hadi sai su tafi guri partyn tare ni kin ganni nan idan kika gayyace ni wurin party yanzu kunya zaki ji don ko kayan da zan sa inje banni da shi"



Sai alkcn khadija tai magana "indai kayana ne zan baki, dama akwai wata, doguwar rigata ƴar dubai da na siya tai min tsayi sosai sai ki sako" harara na banka mata wacce ita maryan ɗin bata lura ba



"to kinji yaya don Allah ku zo muje,ƙila acan ma Allah ya haɗa ki da nagari" ta faɗa a zolaye amin thumma amin inji khadija, muka gama tsara yadda tafiyar tamu zuwa partyn zai kasan ce amma maryam ta roke ni da kar in gayawa mama don ta san halin ta sai tace zata je





dariya miua dinga yi mata nida khadija don soyayyar nan da ta ƙullu tsakanin mama da maryam sai Allah, bamu muka bar gidan khadija ba sai da mukayi magariba bayan mun gama tsara komai



ko dana je gida haka natarar da mama ta cika tayi fam wi naje na zauna a gidan khadija banzo na ɗaura abinci ganin khalil a bayana yasa ta tambayin daliln zuwana da yaron, na faɗa mata maryam ce ba lfy shiyasa tace mi in yaye shi




"haka dai za a kare sai dai aita ganin ƙannen suna haihuwa ke kuwa kin zama uwar mata sai in sun kuma samin ciki a kira ki abaki yaye ke kin fasa auren ke nan si dai ki ta rainon ƴaƴa to Allah ya bada sa a" tai ta mita nida ɗakin mu kawai na shige na ɗauko kayan girki na zo na ɗaura na dare ina mamakin abinda nayiwa mama haka da yawa da yasa ta tsaneni





ko dana gama da wuri muka kwanta nida ɗan yaye na amma abin baƙin ciki, cikin dare yari ya tashi yai ta tsala kuka kamar me na rasa abinda zan masa baba ne ya fito yai ta min bala'i a kaina ga kukan yarioga bala'in bbn mu har gorin nayi kwantai sai da yai min wai nima kaina na zame masa jaraba gashi na je na ɗauko yaro ya zo ya ishe su da shegen kuka sai kace ba jikan sa ba






ya ƙaraci bala'in sa ya koma cikin ɗaki mama dai bata ce komai ba sai dai uban tsaki da take ta ja kamar tsaka ahaka muka kwana da sassafe baba ya tashe ni alkcn na ɗfaa gyangyaɗi ya nan ya tasa min kwandon bala'il ba irin zagin da bansha wai na hana shi bacci,in fito da miji inyi aure naƙi sai yawon gidan ƙanne ko kunya bana ji ranar nayi wan iabu wai shi kuka har na gode wa mai duka
[7:42PM, 12/7/2017] ‪+234 806 803 7117‬: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊
*DANGIN SA*
🕊🕊🕊🕊🕊
🥀🥀



By mmn walid nd walida (mrs aliyu)


🎁 *Nasibi writers association*🎁

In dedication to all nasibi writers 😘

Page:5🌹


Da ƙyar baba ya yadda khalil yai kwana biyu sannan ya jaaa min kunne akan kar ya dawo ya same shi, sai da na gama duk wani abinda nake yi da la'asar sannan na mayar da shi,


Mun ƙara tsara yadda zamu haɗu a gidan maryam ran lahadin don taya ta aikin da kuma partyn sai magariba sannan na fito na koma gida, munyi da khadija akan zata zo ranar sunday da niyyar zan raka ta asibiti daga nan zamu kasuwa, indan kuma na fice sai baba ta gani

2 / 33