Author : Maman Waleed Da Waleedah Category : Romantic Hausa Novels
kau da kaina nayi lunch ɗin banza da wofi bayan ba lallai bane su bani abinda nasa ci ba, ganin alamar bazan tashi bane yasa ta juyawa ta tafi, haka na zauna banci na rana ba haka ma da dare
wajen ƙarfe takwas da rabi sai sai ga linda
"time 4 ur bath" kallo bata ishe ni ba na ci gaba da kwanciyar da nake akan sallayata,
matsowa tayi kusa da ni kizo kiyi wanka don kiji daɗin bacci kuma acire miki wannan make up ɗin na fuskar ki, tayi ta banbamin ta ta gaji ta fita ta ja min ƙofar, wani sabon kuka na kuma saki a hankali wannan karon ina tunaningurin da nake kwanciya a gida wai yau nice a wannan kayataccen gidan amma sam ban san dalilina na zuwa wannan gidan ba
Ina tunanin na ban san lkcn da wani wahalallaen bacci ya kwashe ni ba, sai ƙarfe goman dare sannan na tashi inda naji cikina kamar an min satar kayan ciki
Gaba na ne ya bada dam kar dai mutanen sun kwashe min kayan ciki ne na faɗa ina yamutsa cikin, alamar yunwa naji atattare da cikin wanda hakan yasa na tuna cewar na daɗe rabona da abinci tun wanda na ɗan tsakura da safe
Sakkowa nayi daga gadon na murɗa kofar ɗakin inda na same ta a buɗe, buɗewa nayi na shiga ɗan corridor ɗin da zada ka da falon na tarar da falon nayi dining room ɗin, dining table ɗin tsap yake an goge shi kamar ba a taɓa cin abinci akan sa ba
kitchen ɗin na shige shima a gyare yake na samu wuri na tsaya ina kallon ikon Allah tun da nake ko a film ban taɓa gani tsaruwar kitchen irin wannan ba, shi kanshi gas ɗin saman shi glass ne ba bu wurin sa ashana tsayawa nayi ina ƙarewa gas ɗin kallo
*maxi flameless cooker* naga an rubuta wannan ya tabbatar min da irin gas din nan ne da ba a ganin wuta sai da kawai aita girki, danne danne na nayi tayi a jikin wurin da naga kamar nan ne wuri opperating ɗin gas ɗin har Allah ya taimake ni na kunna
Tukunya na ɗauko na ɗaura ruwa na dafa indomie ta wadda na gani a cikin store ɗin wanda don girman sa da kuma kayan abincin da ke ciki kai sai ka ɗauka wani kanti ne a singa
ina gamawa na kashe sannan na sauke tukunyata a ƙasa na zauna na daki abata juice na duba fridge na ɗauka na share na gode wa Allah, na koma store nayi guzurin snacks ɗina na ciki leda da cake na zuba aleda na kama hanyar ɗakina na adana kayana na kwanta sai bacci.
**********
Lagos
tun bayan da motocin da suka zo suka yi masa awon gaba da ƴarsa ya doka wa ƴen uwanta kira suka zo, haka aka taru ana ta jajanta masa inda in banda kuka ba abinda baba yake yi, su khadija da maryam ma kukan kawai suke yi
har wurin sakin hausawan lagos akaje amma babu abinda da zai iya yi musu kasncewar ba a san wanda yazo ya sace tan ba
haka suka dawo gida jiki a sanyaye suna mai roƙon Allah ya bayyana ta amma abin da mamaki har cikkn mutane azo a ɗauke maka ƴa Allah ya kyauta, masu faɗan alkhairi nayi masu faɗan sharri nayi don wasu har cewa sukai wai matar ajaban ce ta sa a sace ta
*************
*ajaban resident*
Yana zaune ya gama kallon ta ta camerar dake kitchen ɗin yadda ta dafa indomie ɗin, tun da linda tayi masa waya akn taƙi cin abinci sai yaji ba daɗi a ransa, ya kunna security cam ɗin dake ɗakin ta yana ƙare mata kallo da nazarinta daga ganinta tana jin yunwa dakiya ce kawai irin tata, sai kuma yaga ta tashi ya ɗauka guduwa zata yi sai yaga ta nufi kitchen wannan yasa ran shi nutsuwa wato yunwa take ji kenan,
ta camerar yake kallon yadda take cin indomie ɗin tata kamar tana cin wata duniya shi baiga meye abin daɗi a indomie ba abincin yara ko dayaga taje ta kwanta
bawai na kawo ki bane don in takura k na kawo ki ne don in tserar da ke daga sharrin mutane da wannan haniyar ta hotunan ta kwanta zan maida ke gaban iyayenki ya faɗa yana mai ƙare mata kallo, da sauri ya kashe don shaiɗan har ya fara masa kiɗa a kan sa
************
ko da safe da suka gayyace ta wanka bata ƙiba don tanasan matsan nan da ake mata a jikin ta, ta shiga akai mata wankan ta shirya da taimakon su amma da aka gayace ta cin abinci sai tace ta ƙoshi, babu yadda linda batayi ba daga ƙarshe da ta dameni ma sai na juya mata baya
"sai oganku yazo ya maidani gida sannan zanci abinci" na faɗa
ba yadda ta iya haka ta juya ta tafi tana fita na bita na kulle ƙofar leda ta naɗauko na zauna naci abuna na ƙoshi naje banɗaki na ɗaɗɗaki ruwana na gyara wajen na koma na kwanta
duka abinda yake faruwa akan idon sa da ƙin cin abincin nata da tace wa linda da cin snacks ɗin nata tana lumshe ido abinma sai ya dinga bashi dariya wai ita jaruma
ko daya fito zai tafi office ma'aikatan gidan suna ta kwasar gaisuwa yana ansa musu da fara'ar sa, aguje ya ga linda ta taho
"sir tun jiya madam bata ci abinci ba at dis moment zata iya suma fa" ta faɗa hanklinta a tashe
"dont worry linda ba abinda zai same ta"
tsayawa tayi tana kallon uban gidan nasu tasan mutun ne me tausayi amma ga mamakin ta wai yace a kyale wannan da mamaki har ya shiga mota sai taga yana kiran ta ƙarasawa tayi
"daga yanzu a dinga yin snacks different veriaties ana ajiyewa a kitchen musammamn da daddɗe bana son inga kitchen ɗin nan babu snacks da daddare kinji ni ko" ya faaɗa yana jan kunne sa gyaɗa kanta tayi alamar ta fahimta yana murmushi yace wa driver lets go
[7:42PM, 12/7/2017] +234 806 803 7117: 🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊
*DANGIN SA*
🕊🕊🕊🕊🕊
🥀🥀
By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu)
🎁 *nasibi writers association*🎁
*we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺
I dedicate dis page to u all
Page:10🌹
Yau kwana na goma sha biyu a gidan, har yanzu ina nan kan baka na na bazan ci abinci ba sai an mai dani gida, linda kullun idan ta shigo ɗakina sai tayi kamar za tai kuka don tausaya min inda ni kuma zaki ganni ina langwaɓewa ina ƴen nufarfashi ni ban yadda ba yunwa tana galabaitar dani
Ban fasa shiga kitchen ba kullum da daddare sai naje na ɗebo abinda zanci, sannan in dafa indomie ta Allah bai taɓa sa wata ma'aikaciya ta kama ni ba,
kwance nake akan gado, linda ce a gefe na tana ban bakin akan in haƙura in fara cin abincin, ni kuma si wani botsarewa nake yi,
"ni fa sai ya mai dani gida" na faɗa a shagwaɓe
"ya za ayi ya maida ke gida ba kya jin maganar sa, sir bazai taɓa cutar da ke ba akwai dalilin sa na kawo gidan nan, kuma da yaga condition is ok zai mai da ke, just trust me"
"how can i trust u wen i don't even know u" na juyo ina kallon, shiru tayi
"ok just have faith dat he wil never harm u" shiru nayi kawai na rasa abinda zance, ganon nayi shirun ne yasata ci gaba da lallashina, ni ma kuma on d other hand ina buƙatar lallashin don na gaji da cin indomie da daddare da snacks ɗin da nake ci da safe da rana kawai basarwa nake yi da jan class
Sai da na jaaa aji na sannan na ce mata na haƙura, murmushine fal fuskar ta
"nasan sir will be very happy, let me set d table i will be right back" tashi tayi ta fita
Ko da ta gama tazo ta kira naje to my surprise tuwon dawa na samu tare da miyar ewedu sai dage dage, ai kuwa na zauna na daki abuna ohhhh yaushe rabon duniya da ayyaraye, ko da na gama ranar har zagaye gidan nayi ba kamar da ba da nake akulle kullum
**********
*kano*
hjy ce a kwance a gadon asibiti daga ganinta tana jin jiki sosai,
"sannu hjy" inji aliyu ajaban, juyowa tayi ta kalle shi da mamaki don bata san ya zo, harara ta jefa wa tj wanda yake kusa da aliyun tasan shi zai gaya masa bata da lfy shi da yace kar a faɗa masa
"me likitocin sukace" ya tambayi tj, kanshi a ƙasa
"da sauƙi"
"da sauƙi magana ce meke damunta"
"ciwon kai ne kawai" ya faɗa yana sosai ƙeya
ya buɗe bakinsa zaiyi magana sai hjyr ta katse shi
"yaushe kazo" Juyowa yayi ganin tayi masa magana
"da la'asar ya jikin naki, muna miki processing visa sai mu fita da ke a duba ki sosai"
"hmm aliyu kenan ni dai da zaka min abu ɗaya da nafi son shi akan fita wajen nan, tun da wannan ciwon ba lallai bane in tashi ba"
"hjy me kike so ki faɗa ko a ina ake siyarwa zan siyo miki don Allah hjy ki faɗa" ya faɗa da ƙwalla taf idon sa saboda tausayin baiwar Allah da yake ji ita ce komai nashi yau idan akace ba ita ya zaiyi
"kayi aure aliyu naah, tunda yanzu ka samu wadda kaga tayi ma duk da dai banganta ba amma nasan zatayi hali na gari" zuƙar iska yayi tare da fesar da ita da ƙarfin lallai hjy kin kawo babban zancen, in akwai abin da aliyu ajaban ya tsana bai wuce ace mai yayi aure
"kar ka damu aliyu nidai kawai alfarmar da nake so kaimin ke nan kafin in mutu inga auren ka" tare suka fashe mata da kuka shida tj wai ta daina faɗan hakan
"hjy duk abinda kike so za a yi, zan sa aje a tambayo yaushe kike son ayi bikin"
"ran jumma'a ta sama,"
"an gama hjy Allah ya kaimu"
"yauwa ɗan albarka Allah yai ma albarka da kai da zuri'ar ka" addu'a tai masa sosai shida tj ɗin sannan ta bisu da nasiha mai sanyaya jiki
"zansa ayiwa su mlm magana sai muga yadda za ayi ko" to anan gizon yake saƙar don idan akwai abin da aliyu ya tsana a rayuwar sa to bai wuce yaji an anbaci *dangin sa* ranshi yakan ɓaci zuciyar shi tai mai kunci, amma ya zai yi hjy ce ba yadda zai yi da ita
"shike nan ka tafi kawai duk yadda mukayi da su mlm ɗin kaji a wajen tijjani" ta faɗa, to kawai ya iyace mata ko sallama kasa yi mata yayi don idan ya buɗe bakinsa sai ya ji wani ƙululun baƙin cikine a maƙogoronsa wanda yake hana shi maganar, itama fahimtar yananin da ya shiga ne adalilin ambaton *dangin sa* da tayi ne ya sa bata kuma ce masa komai ba har ya bace,
tj ne ya rako shi har gurin parking space, shima ba abinda yace masa kawai shiga motar sa yayi yai gaba a guje
"Allah ya sauke ka lfy ɗan uwana" ya firta a fili🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊
*DANGIN SA*
🕊🕊🕊🕊🕊
🥀🥀
By Mmn Walida nd Walid(mrs aliyu)
🎁 *nasibi writers association*🎁
*we shine with the smile of our readers so keep smiling* ☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺☺
I dedicate dis page to u all
Page:10🌹
Yau kwana na goma sha biyu a gidan, har yanzu ina nan kan baka na na bazan ci abinci ba sai an mai dani gida, linda kullun idan ta shigo ɗakina sai tayi kamar za tai kuka don tausaya min inda ni kuma zaki ganni ina langwaɓewa ina ƴen nufarfashi ni ban yadda ba yunwa tana galabaitar dani
Ban fasa shiga kitchen ba kullum da daddare sai naje na ɗebo abinda zanci, sannan in dafa indomie ta Allah bai taɓa sa wata ma'aikaciya ta kama ni ba,
kwance nake akan gado, linda ce a gefe na tana ban bakin akan in haƙura in fara cin abincin, ni kuma si wani botsarewa nake yi,
"ni fa sai ya mai dani gida" na faɗa a shagwaɓe
"ya za ayi ya maida ke gida ba kya jin maganar sa, sir bazai taɓa cutar da ke ba akwai dalilin sa na kawo gidan nan, kuma da yaga condition is ok zai mai da ke, just trust me"
"how can i trust u wen i don't even know u" na juyo ina kallon, shiru tayi
"ok just have faith dat he wil never harm u" shiru nayi kawai na rasa abinda zance, ganon nayi shirun ne yasata ci gaba da lallashina, ni ma kuma on d other hand ina buƙatar lallashin don na gaji da cin indomie da daddare da snacks ɗin da nake ci da safe da rana kawai basarwa nake yi da jan class
Sai da na jaaa aji na sannan na ce mata na haƙura, murmushine fal fuskar ta
"nasan sir will be very happy, let me set d table i will be right back" tashi tayi ta fita
Ko da ta gama tazo ta kira naje to my surprise tuwon dawa na samu tare da miyar ewedu sai dage dage, ai kuwa na zauna na daki abuna ohhhh yaushe rabon duniya da ayyaraye, ko da na gama ranar har zagaye gidan nayi ba kamar da ba da nake akulle kullum
**********
*kano*
hjy ce a kwance a gadon asibiti daga ganinta tana jin jiki sosai,
"sannu hjy" inji aliyu ajaban, juyowa tayi ta kalle shi da mamaki don bata san ya zo, harara ta jefa wa tj wanda yake kusa da aliyun tasan shi zai gaya masa bata da lfy shi da yace kar a faɗa masa
"me likitocin sukace" ya tambayi tj, kanshi a ƙasa
"da sauƙi"
"da sauƙi magana ce meke damunta"
"ciwon kai ne kawai" ya faɗa yana sosai ƙeya
ya buɗe bakinsa zaiyi magana sai hjyr ta katse shi
"yaushe kazo" Juyowa yayi ganin tayi masa magana
"da la'asar ya jikin naki, muna miki processing visa sai mu fita da ke a duba ki sosai"
"hmm aliyu kenan ni dai da zaka min abu ɗaya da nafi son shi akan fita wajen nan, tun da wannan ciwon ba lallai bane in tashi ba"
"hjy me kike so ki faɗa ko a ina ake siyarwa zan siyo miki don Allah hjy ki faɗa" ya faɗa da ƙwalla taf idon sa saboda tausayin baiwar Allah da yake ji ita ce komai nashi yau idan akace ba ita ya zaiyi
"kayi aure aliyu naah, tunda yanzu ka samu wadda kaga tayi ma duk da dai banganta ba amma nasan zatayi hali na gari" zuƙar iska yayi tare da fesar da ita da ƙarfin lallai hjy kin kawo babban zancen, in akwai abin da aliyu ajaban ya tsana bai wuce ace mai yayi aure
"kar ka damu aliyu nidai kawai alfarmar da nake so kaimin ke nan kafin in mutu inga auren ka" tare suka fashe mata da kuka shida tj wai ta daina faɗan hakan
"hjy duk abinda kike so za a yi, zan sa aje a tambayo yaushe kike son ayi bikin"
"ran jumma'a ta sama,"
"an gama hjy Allah ya kaimu"
"yauwa ɗan albarka Allah yai ma albarka da kai da zuri'ar ka" addu'a tai masa sosai shida tj ɗin sannan ta bisu da nasiha mai sanyaya jiki
"zansa ayiwa su mlm magana sai muga yadda za ayi ko" to anan gizon yake saƙar don idan akwai abin da aliyu ya tsana a rayuwar sa to bai wuce yaji an anbaci *dangin sa* ranshi yakan ɓaci zuciyar shi tai mai kunci, amma ya zai yi hjy ce ba yadda zai yi da ita
"shike nan ka tafi kawai duk yadda mukayi da su mlm ɗin kaji a wajen tijjani" ta faɗa, to kawai ya iyace mata ko sallama kasa yi mata yayi don idan ya buɗe bakinsa sai ya ji wani ƙululun baƙin cikine a maƙogoronsa wanda yake hana shi maganar, itama