Author : Binta Umar Abbale Category : Romantic Books
ajiyar zuciya jin hannunsa ya sauka a fatar gabanta dake da wani irin santsi da taushi! sumul babu d'ogon gashi a gurin, dake Wasila bata wasa da gyara gabanta kusan duk sati take aski shiyasa kullum gabanta yake tas babu kazanta, hannunsa ya d'ora dai-dai ramin yana dan shafa fatar gurin a hankali a hankali, a take ya soma jin ajiyar zuciyarta tana sake narkewa ta daina motsin da takeyi, ya cigaba da shafa fatan gurin yana d'an zura yatsansa a cikin a ramin yatsansa ya dangwalo ruwa mai ya'uki da santsi murmushi yayi kad'an! Tabbas yarinyar nada lafiya sosai kuma sha'awarta a kusa take *babu shakka maza na mutukar bukatar macan dake da saurin kamuwa wasan yafi tafiya dai-dai da kuma muhimanci, sa'banin wasu matan da za'a jima ana musu wasa kamar ba'ayi, duk macan dake janyo sha'awarta ta karfi da yaji to gaskiya ta bunciki kanta bata da lafiya kuma ba komai ke damunta ba sanyi ne....Masana kan mata sunce sha'awar 'ya mace tana farawa ne daga farcenta tafin hannunta kunnanta nononta kafin ta zo gabanta, wata macen ana kama hannunta sha'awarta zata tashi, lafiyayyar mace kenan! Amma dai sau tari mata sha'awar su tafi tashi a lokacin da ake ta'ba nonansu da murza nipples din a take duk wata sha'awar mace ke tashi*
Jin yanda ruwan jikinta ke fita yana bin hannunsa ya sanya ya gane tana jin dad'i wasan da yake mata, sai kawai yayi dubarar zare dogon wandon jins din jikinta kana ya sa'bule pant din, kafafunta ya gyara mata sosai a nutse ya dukufar da kansa 'kasanta ya shiga yi mata abinda bai ta'ba yi mata irin shi ba.
Nishi ta soma sa'ki tana rintse idonta da tand'e bakinta, jin yanda yake lasar gabanta ya sanya cinyoyinta suka soma rawa kar!! kar! kar!! Ta dora hannunsa kan saisayayyar sumar kanshi tana shafawa hade da sake tura masa jikinta sosai sai nishi takeyi tana rintse ido.....Cinyoyinta da suke rawa ya sanya hannunsa ya dan sake ware su, suka bude sosai ya dafe su da kowane hannunsa kana ya kafa kanshi a gurin ya cigaba da tsotsa yana lashe ruwan dake fita a gurin.........Kuka ta dingayi tana shashsheka da fad'in"Wayyo zan mutu zan mutu!! dad'i! wannan abin kamar kar ka bari!! Nagode makaaaaaaa!! maganar ta sha'ke a makogwaronta lokacin da taji wani bala'in da'di na ziyartar ta, a take ta ru'kun'kume! kanshi ta sake bangere masa jiki tana tura masa da saki wani marayan ihu!!! ashe relizing zatayi shine take wannan iface! ifacen!!!! Yana jin d'umin sparm dinta a bakinsa hakan bai sa a ya cire ba har sai da ta gama jikinta yayi lakwas sannan ya cire bakinsa daga gurin.......
Dagota yayi ya hau cire mata riga, a d'okance yake shifa idan ba nononta ya sha ba baya jin dai-dai tun dazu suke tsone masa ido, suna bayyana ya sauke wata lafiyayyar ajiyar zuciya! cikin kuzari ya dam'ki daya ya hau murzawa kana ya kifa kanshi kan dayan ya soma sha yana zu'ku nipples din da bakinsa........Sabuwar sha'awa ce ta sake taso mata, sai ta sake sakin jikinta sosai ta rungume kanshi dake tsakanin kirjinta, tana sake tura masa nonon tana lumshe idonta, saisayyar sumarshi ta shiga shafawa tana sauke ajiyar zuciya, gabanta ne ya soma yi mata 'kyakyayi so take kawai taji jijiyarshi na sosa mata, shi kam gurun breast dinta ya lalace! sai sanda yaji saukar hannunta kan jijiyarsa sannan yayi wata iriyar zabura! da sauri ya zare bakinsa daga nonon nata, ya cire rigar jikinsa kana ya kwance tazugen shi wandon ya sabule da gaggawar gaske, sai kallonsa takeyi tana kallon yanda gaban nashi yayi fam! a cikin gajeran wandon shi taji gabanta ya sake wani motsi, bata san sanda ta kai hannunta kai ba, yayi saurin rike hannunta dake kan joystick din, kallonta yayi cikin wani irin rauni da tsananin bukatuwa, Tayi kas da kanta, tana jin yanda joystick din ke motsi a hannunta, hannun ya cusa cikin wandon yana d'age mata gira.....Ta gane abinda yake nufi, a hankali a hankali ta shiga shafa joystick din tana dan murza masa,!! Tana kallonshi ya gagara zama kan bed din sai motsi yake yana cije bakinsa, da sauri taga ya cire hannunta ya zare wandon jikin nashi, tayi saurin dauke kanta ganin joystick din tayi tsalle ta fito kamar zata tsone mata ido.....Kwantar da ita yayi a hankali ya hau kanta ya raba 'kafafunsa, kan cikinta amma bai sakar mata nauyinsa, ya saita joystick din saitin bakinta......Kauda kanta ta dingayi ya dinga juyo da fiskarta yana marairaicewa as'usel yana d'age mata gira kama yanda ya saba yi mata, ta gane abinda yake so, dole tasa ta kama da hannunta tana dan murzawa kadan kadan kafin ta sanya harshe ta soma lasa sama-sama! Ajiyar zuciya ya shiga saukewa yana shafa nipples dinta ........"Waiiiiii! Wani irin dad'i ne ke ratsashi! jin yanda take tsotsar masa ya gigije sosai ya dinga tura mata bakinta yana zurkud'a mata bakinta ya cika yayi fam! kuka tasa tana tuttureshi! kamar shima zaiyi kukan ya dinga girgiza mata kansa kafin ya janyo maganar dake bakinsa da kyar! yace."Ci......Gaba dayiiii! Ahhhaii Ya Allah! Allah yayi miki albarka!!!!! Subahanallah! Kinfi min komai a rayuwata bani da abinda zan biyaki! Komai nacin mai naci sai dai ya hakura a kanki zan iya rasa rainaaaaa."!!! Kalmomin da yake firtawa kenan yana sake tura mata a baki, duk kamaninsa sun sauya abun tausayi!!!! Ita kuwa kallonsa takeyi cike da mamaki! Zai iya rasa ransa a kanta, lallai yana jin dadin abinda take masa.
Da sauri ya zare joystick dinshi daga bakinta, ya ware cinyoyinta jikinsa sai karkarwa yake yi ya soma kokarin shigar ta, sakin jikinta tayi sosai tana dan ware masa kafafunta tana taimaka masa har ya samu ya shiga, dukaninsu suka sauke gawurtacciyar ajiyar zuciya kafin ya soma yi a hankali a hankali tana sake tura masa, hade shafa kirjinsa, da kanshi, Runkufawa yayi ya dora fuskarshi kan nononta guda ya soma tsotsar nipple din ta sake jin wani irin dadi na ratsata, gaskiya guy ya iya soyayya yanayi mata yanda take so! Jin yana bugunta a hankali yasa ta sa'kalo wuyansa da hannunta ta soma tura masa tana dan bugunsa a hankali a hankali, Hakan sai ya sake bashi karfin sosai ya soma hakarta da kyau! waw!! hakan yayi mata sosai! dama haka take so taji jijiyarshi na ta'bo inda take so! sai kawai ta shiga taimaka masa ya zamana ita dashi ne suke aikin tanayi yanayi suna sake mannewa da junansu, bakinsu sarkafe da juna suna tsotsar harshen junansu, wani salo tayi masa wanda yasa shi fitar da karamin hawaye......Cinyoyinta ta ware sosai kana ta dage su sama ta had'e su guri guda, shi kuma ya shige jikinta sosai ya manne joystick dinshi ta 'kure jikinta yanaji yana ta'bo wani abu mai mugun dad'i!! bai san sanda 'yan 'kananun hawaye suka soma fita daga idonshi ba, nishi kawai yake saki yana gurnani, ya sanya hannuwansa duka biyun ya tallado d'uwawunta ya dinga matsawa yana makyarkyatar jiki, yarinyar nan naso ta kashe shi kwata-kwata ma ya kasa bugunta ita ke bugunshi, yaji motsa jikinsa ma ya kasa ba wai saboda rashin karfi ba, a'a kawai baya so yayi motsi ne gudun kar dad'in da yake kwasa ya su'bce!!!! Kusan tare suka samu gamsuwa ita dashi suka ru'kum'kume junansu, da kyau, Ita tana ihu!! da kiran wayyo dad'i! shi kuma yana kiran sunan Allah! da shi mata albarka😊
_*Ba wai ina koya iskanci bane A'a ina koya miki yanda zakiyi mu'amular aure da mijinki ne.......Ba nufina na 'bata tarbiya ba nufina na gyara tarbiya na kuma gyara zamantakewar aure, mafi akasarin abinda ke kashe aure kenan rashin iya mu'amula mussaman gurin sex (jima'i) maza da yawa na bukatar jarumar mace mai juriya sannan suna son mace mai salo salo gurin wannan harkar, Wallahi idan kika iya to kin huta da takaicin namiji zai dinga shakkar yi miki wani abun saboda yasan kina bashi dadi yana gamsuwa!! Yawwa kada ki karanta ki nishadantu ki baki aikata ba😊 mutukar kina da aure to ki daure ki dauki darrusan dake book din nan zaki amfanu sosai.........budurwa ko bazawarar dake karanta book din nan pls duk sanda kika karanta wani pegen da yasa hankalin ki ya tashi kikaji sha'awa ta kamaki na roke ki ki yafe min😁 kada ki bi wata hanyar ki biyawa kanki bukata, idan kin ri'ke darrusa na to nasan gaba idan kinyi aure zasuyi miki amafani......Ku d'auki abunda ke da amfani cikin book din nan ku watsar da mara amfani🙋🏻♀️*_
Littafinan na kudi ne.....!
Kika futar min da book na barki da Allah! Kika karanta book din nan baki biyani hakkina ba kema na barki da Allah!
Whasap numbar
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*'Yr Bngr Sys
*44*
Ajiyar zuciya ta shiga saukewa tana d'an ture kirjinsa da hannuwanta hawayen da take ta kokarin hanasu su zuba suka fara gangarowa kumatunta, shashshekar kukanta ne ya sanya ya dan motsa jikinsa wanda yayi masa bala'in nauyi kasala duk ta dabaibaye shi, bacci ne kawai a idonshi, mikewa yayi zaune yana kallonta, ta rufe idanunta da sauri yayin da hawayen ke sake wanke mata fuskarta, wandonshi ya laluba ya suturta jikinsa, kafin ya mika hannuwansa duka biyun ya tarairayota jikinsa lauyewa takeyi tana komawa kan bed! sai kuka takeyi, sosai ya shiga mamakin kukan da takeyi ya rasa me yasa duk sanda suka gama auratayya sai tayi kuka alhalin duk sanda zasuyi ba yayi mata tilas! bata ta'ba bijire masa ba, daga zarar ya ta'ba ta shikkenan zata bashi hadin kai amma kuma sai daga baya tazo tana kuka......Rashin abinda zaice mata ne yasa kawai ya mike ya nufi toilet domin tsarkake jikinsa, Yasan kukan da takeyi baya rasa nasaba da zamanta a tare dashi babban burinta shine ya saketa taje ta cigaba da harkarta wanda shi ana sa ganin ba dai-dai bane, yarinya karama irin ta tana cakuduwa da maza wasu daga ciki ma sun haifeta sunyi jika da ita....Talauci mugun abu ne, yasan rashi ne ya sanya ta shiga harkar jagaliya domin samun kudi, dan bukatar rayuwa to amma kuma yaji dadi sosai da bata watsar da martabarta ta 'ya mace ba, hakan ya burgeshi sosai shiyasa ma yake 'kara jin kaunarta da tausayinta cikin ransa, baya tunanin zai iya rabuwa da ita har abada.
****
Kwana biyu da faruwar al'amarin ta warware sosai, sai dai kuma ta daina sakin jikinta dashi kullum tana takure a daki sai ya fita tukkuna take dan sakewa, To shima dai tunda yaga tana jan jikinta dashi yasa ya d'aga mata 'kafa bai cika shiga huruminta ba sai da wani dalili zai nuna mata ba wai dan yayi aurattaya yake zaune da ita kawai Allah ya sanya masa kaunarta ne cikin ranshi kuma duk wani take taken ta a kanshi ya sani! har yanzu ya lura ba tayi na'am da zama a gidan ba dan dai ta rasa yanda za tayi ne.....Wannan dalilin ya sanya shi had'a CCTV Camera a gidan, idan yana dakinshi yana kallon duk wani motsinta, kana kuma ko bai yini a gida ba yana dawowa gida, ya huta zai duba abunda ya wakana a lokacin da baya nan.....Wani sa'in idan yana kallonta ta cctv din har tausayi take bashi, dan kusan yini takeyi kuka da damuwa, tayi ta zurga zurga tsakanin bedroom dinta da parlo sai ta gaji sannan ne zata zauna a parlor tayi kallo garin kallon bacci ya dauketa, sai taga magariba ta kusa sai ta shige daki ta kulle, hakan sam bai dame shi ba tunda dai yana da spire na key din dakinta idan ya dawo ya gama komai yakan bude ne ya shiga ya dubata koda tayi bacci.
Yau ta kama Sunday ne yana gida bai fita, yana tsaye a filin motsa jiki jikinsa sanye da Js ya gama motsa jikinshi Garba na zuba mishi ruwa saman kanshi da yana wanke fuska, kira ya shigo wayarshi dake hannun AbdulHadi, Ya girgixa kanshi da fuskarshi kana ya tsane da karamin towel ya mika hannunsa ya 'kar'bi wayar yana dubawa.....Khalifa ne ya kira, bayan sun gaisa Khalifa yace."Hafsa zata zo dubiya wai tace ace amarya kar tayi fushi." Yace."Sai bayan da taji sauki sannan zata zo kace tasha zamanta kawai." Khalifa yace."Kasan lokacin itama anyi mata rasuwa tana zurga zurga zuwan gidan gaisuwa ne sai jiya akayi sadakar bakwai shine fa tace lallai yau sai tazo ta dubata, dan har tana tsokanarka wai ko an samu 'karuwa ne."!?Khalifa ya 'karashe maganarshi cikin barkwanci......Dan ya mutsa fuska yayi yace."To wa ya sani ni dama karuwar aka samu dana fi kowa jin dad'i wallahi." Khalifa yace.",Himma kawai zaka bayar kullum kayi sau ashirin sai magana ta kare." Dariya ya soma yana girgiza kai yace."Kai bar wannan maganar kawai! Yanzu Kuna kan hanya kenan."? "No! muna gida bamu fito ba tukkuna ammafa Afnan tace za ta zauna tare da amarya dan har mun hada mata kayanta." Da sauri yace."Ka sake kazo min gida da wannan yarinyar sai na cire mata kunne! ai ni mun'bata! kawai kunbi kun shagwaba yarinya da kuka da rigimar tsiya." Khalifa yasa dariya yana fad'in"Halinta ne rigima da shagwaba kasan kuma ko wane yaro da yanayin kuruciyarsa." Tsaki yaja kawai yace."Ni dai na fad'a maka kar kazo min da ita." Khalifa yace."Kai da momynta ni ba ruwana." murmushi yayi yace."Ai zata zo ta same ni." Khalifa yace."Zamu shigo misalin sha biyu zuwa d'aya na rana." Yace."Okey to bari nasan da masu gidan." Sallama sukayi, da juna, Kana ya wuce cikin gidan, Garba yabi bayanshi.
Tayi wanka tsaf! ta shirya jikinta cikin dakakkiyar shaddar galila irin ta mata, kalar shaddar ta kasance C green ce anyi mata wani irin stone work rigar duguwa ce ta zauna sosai a jikinta ta fitar mata da tsarin hallitarta, yau ta danyi make up ba kamar da ba ta shafa hoda kana ta zirara kwalli ta goga jan janbaki a le'benta, tayi amfani da wasu had'addun pashion yari da abun wuya da hannu sai walwali takeyi, kasancewar ba ta iya daurin dankwali ba, kawai sai ta nannad'ashi ta daura kanta daurin da tayi ya fito mata da tarin suman kanta ba'kakirin sai she'ki takeyi abin sha'awa, Gefen bed ta nema fuskar nan kamar an aiko mata da mala'ikan daukar rai! kuka ma take so tayi abin duniya ya isheta..
Bai tunkari inda take ba sai da yayi wanka tukkuna ya Shirya jikinsa tsaf! kana ya fara duba Cctv domin ganin a wane irin hali take, Kawai sai ya ganta a kame a bed taci uwar kwalliya kamar ka dauketa ka gudu, sai dai kuma ya hango damuwa a tattare da ita, koda yake dai dama kullum cikin damuwar takeyi, maimakon ya fita kawai sai ya nemi guri ya zaune jikinsa dik yayi sanyi ya zubawa cctv din ido yana kallon duk wani motsinta.
Gani yayi ta mi'ke a hankali ta nufi bakin window ta d'age labule tana le'kawa.....Ya zubawa bayanta ido yana kallonta, Ta kai minti goma a tsaye a gurin kafin yaga ta juyo a gaggauce ta fad'a kan bed ruf da ciki ta cire dankwalin kanta tana ya mutsa gashin kanta, tana kuka da dukan katifar dake shimfide a bed din......Ya mike da sauri ya nufi dakin nata, Tanan nan yanda take tana wani irin kuka da dukan bed din sam! bata san ya shigo dakin ba.....Sunkuyawa yayi ya tattarota ta jikinsa, ta kalleshi fuskarta jage jage da hawaye! sai ta fuzge ta koma ta kwanta tana kuka da fad'in "Na shiga uku Allah ka kawo min a gaji."!!! Sai yaji duk wani karsashi nashi ya sare ya zaune kusa da ita jikinsa yayi sanyi, shin wai yarinyar nan wace irin 'kiyayya take masa da take wannan kukan da kiran ta shiga Uku! Hannuwansa yasa ya rike hannunwata dake dukan bed ya burkitota sosai ya jayota jikinsa, matseta yayi ya rufe mata baki da hannunshi guda, kawai ya zuba mata ido yana kallonta, hawaye sai kace ruwa ake akwara mata shatata kawai sukeyi." Kimanin minti goma suna haka kafin yaji tayi sanyi a jikinsa kuma ta rage zubar da hawayen ya tallafo fuskarta tana kallon tashi fuskar, idanunta ta lumshe sam bata so ta kalleshi shi din ya kasance azzalimi ne a gurinta......"Me kike bukata nayi miki wanda zai sanya ki ki daina shiga cikin wannan yanayin na damuwa da tashin hankali? shin me kika nema kika rasa a gidan Ahamdu! menene nake miki wanda kike kiran kin shiga uku, Ki fad'a min dukanin bukatunki amma banda guda daya, ni kuma nayi miki al'kawarin insha Allahu zan yi kokari gurin ganin kin samu abinda kike muradi."
Shiru tayi masa tana sauke ajiyar zuciya, ya dan dora hannunsa saman le'bunata jan! janbakin da tasa yayi mata kyau sosai burinshi ya tsotsi lebunan domin sun masifar bashi sha'awa, Gyaran mirya yayi yace."Ke! nake sauraro!? Dan motsa jikinta tayi sai ya saketa ya cigaba da binta da kallo, ta gyara zamanta tana daura dankwalinta kafin tace"Nifa bana bukatar kudi ko wata kadara a gurin ka ni kawai ka rabani da wannan 'kadarran auran ka takure min rayuwa ina rayuwa cikin kunci da damuwa, ka hanani hulda da kowa uwa uba mahaifiyata da 'yar uwata na can guri daya ban san a wane hali suke ciki ba, ka kar'be min wayoyina ballanta na kirasu naji dadi, kullum ina cikin wannan uban gidan a kulle sai kace mayya! ni nagaji!! nagaji!! nagaji! kawai ka sakeni! na huta."!!!! Ta'karashe maganar cikin wani irin kuka mai shashshe'ka.
Ya jima kanshi a 'kas! yana jin wani irin d'aci! a ma'kogwaronsa, Yaji bala'in shaushin yanda take kiran auransu da kaddara! illah 'kuruciya kenan! Sai ya dinta tuno had'addun 'yan matan dake rubibinsa a da da yanzu yana watsar dasu, kusan kullum sai ya goge messages sama da ashirin da wani abu duka na matane wasu ya sansu wasu bai sansu ba basu ne a gabanshi ba shiyasa ma sam! baya tsayawa ya duba, ballanta ya basu amsa, haka al'amarin ubangiji yake da ya tashi jarrabarsa sai ya jarrabeshi da auran 'karamar yarinyar da bata wuce ya haifeta ba gashi tana bashi wahala da