JALALUDEEN BOOK COMPELET HAUSA NOVELS PDF AYUSHER MUHD.doc

Author :  Ayusher Muhammad Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   9 / 37

24K to 27K   out of 109.4K words

dashi, to ina nakai?


Kansa yad'an buga kad'an yace " motar Seemah? Oh Gosh" gashi dole gobe zasuyi amfani da takardun da sauri ya d'au waya ya k'ira ta sai dai abin haushi wai a rufe, text ya mata akan inta bud'e waya ta kirashi sai dai shima bai yi delivery ba, yama rasa ya zaiyi, lalai dole gobe kafin ya tafi gun aiki ya biya ya anso.




? *NWA*




@&
=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?
=?>? *J?9?9??*=?>?
=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?






Na *AYUSHER MUHD*




No. 1? 8?




Da safe Jalal yana tashi ya shiga k'iran wayar Seemah sai dai a kashe ba shiri yai wanka ya fita gidansu ya wuce direct duk da bayasan Habib ya ganshi, yayi sa'a yana shiga layin motar Habib na fita daga unguwa karasawa yai tare da tambayar me gadi a k'iramai Seemah, kallanshi mai gadin yai sannan yace wani abun ne?

Jalal yace ka k'irata mana sai ka gani.
Nan ya juya ciki, bayan ya kwankwasa Farida ta bud'e tare da tambayarshi menene? Yace wani ne ke neman Hajiya Seemah, mamaki ya kamata tace " Seemah dai?" Yace eh.
"Bacci takeyi kuma ba'a tashinta in tana bacci" ta fad'a tare da juyawa ciki.

Mai gadin ya karaso ya fad'ama Jalal haushi ya kamashi, bacci? Kuma ba'a tashinta? Juyawa yai ya koma Company.

Yayi sa'a sai 12 zasuyi meeting d'in hakan yasa ya zauna ya cigaba da aikinsa.




0
0
0
0
0
0
0
0
0
0
0
0



Seemah kam sai 10 ta tashi tai fad'a toilet tai wanka, Kaya ta gani a gefen gadonta guda 5 ta kalli kayan sannan ta fito daga ita sai towel tai falo, a dinning tagansu suna breakfast tace " Aunty kayan meye a side-bed d'ina?"
" d'inkinkine jiya danaje nasamu ya gama wad'an nan"

Tace ok nagode, ta fad'a tare da juyawa, ita meya dameta da d'inkin bayan Wanda tasai kayan dan shi ya shareta, muryar Farida ta jiyo tana cewa na manta Seemah yayanki yace inkin shirya kibishi office in ya fito sallar Azahar zai kaiki gidan Baffa(kanin dad) farin ciki ne ya bayyana a fuskarta ta juya tai ciki da sauri, ni kaina na kasa gane farin cikin me take, na zuwa gidan baffa ne, ko na zuwa company ko zataga Jalal?


Atamfa tasa d'inki ya zauna mata sosai, ba wani kwalliya takema fuskarta ba tana gama da d'ankwali Aisha ta shigo tace kawo in d'aura miki, nan ta zauna Aisha ta d'aura mata ta kalli kanta a madubi tace " Aisha kin iya d'auri." Mayafi ta d'auko tasa sannan ta d'auko takalminta me bala'in tsini tasa, Aisha tace " Seemah bakya gajiya da tafiya da wannan takalmin?"

" ni in bashi nasa ba ban fiya jin dad'i ba" tafad'a tare da lank'aya jakarta ta fito.


Bata wani ci abincin kirki ba ta fito.

Suna fita kad'an Jalal ya kara zuwa mai gadi yace yanzun nan ta fita, cikin damuwa yace ina? Mai gadin ya kalleshi yace saurayi wai kai d'in waye?


Tunani yai maybe company d'in zata hakan yasa bai ba mai gad'in amsa ba ya juya yai gaba akan machine d'in daya kawoshi.

Seemah motarta ta tsaya a Company d'in ta kalli Bala tace " bala d'an tsalaka can layin ka siyomin kati ta fad'a tare da mikamai 1000." Zuciya d'aya ya amsa tare da fita, ta kalleshi tace oh ko a ina nasan wani layi da ake sai da kati, u are the fool for believing me.

Hoda ta d'auko ta shiga gyara fuskarta tad'auko jambaki pink zatad'an kara taji an kwankwasa mata glass daga gefen da take, a hankali ta d'ago tare da saurin maida kayan kwalliyar.

Jalal ta fad'a a ranta, kallansa tafarayi shi kanshi kallanta yakeyi, can ya d'aure yace " meya sami wayarki?"

Dad'ine ya ziyarci zuciyarta tad'an juya kai tace " ka k'ira ne?"

"Sosaima in fact tun jiya nake k'iranki"
murmushin farinciki ne ya kamata ta juyo tare da cewa " naga jiya da masifa muka rabu k'iran kuma nameye?"

Cik???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?in ba zatan kalmominshi taji yace " mantuwa nai a motarki"

Kuramai ido tai cikin jin haushin kalaman tace " mantuwa?" Kai ya d'aga yace d'an mikomin takarduncan? Ya fad'a tare da nuna gefen gun da take da hannu, ita sai alokacin ma ta gansu haushi ya kamata ta janyo wani blank sheet dake kasan motar tace wannan? Jalal yace bashi ba, ta d'an juya kai alamar tana neman wani abun kwalin cassette tagani ta d'auko tareda cewa "oh wannan? Kai Jalal ya girgiza sannan ya zagaya d'ayan bangaren ya bud'e motar tare da tura kanshi itama ta turo kanta zata d'auka jisukai kansu ya gwaro kum! Kara tad'anyi tare da janye kanta ta rik'e gun shima d'an baya yai tare da kallanta, d'agowa tai zatai shagwab'a sai kuma ta kwashe da dariya ganin yanda yake kallanta, shima dariyar yasa harda zama a motar dariya sukai sosai, Sai da suka tsagaita Seemah tace " dama kana dariya haka?"

D'an d'aure fuska yai yace " wato da saninki kenan kinsan takardun da nake nufi jan magana ne ko?"

Murmushi ta saki tace " eh mana baka b'atamin rai da cewa wai ka k'irani bane kawai d'an takardu ba?"

Kallan yanda take magana yake ta juyo tace menene? Yace Seemah nikam duk maganarki kamar shagwab'a kike kodai nikike ma haka?

Harara ta makamai tace " kai kuma a me kenan?"

Zuciyarsa taji ba dad'in kalmar sai dai daure wa yai ya d'au takardun yace shikenan.

Da sauri tace " Deen"
Juyowa yai ciki da mamaki, ya kalleta.

Murmushi tai tace " naga kamar bakasan nace maka Jal sai naga ni sunan naka ne bazan iya fad'a ba to bari na d'au karshe."

Kallanta yatsaya yanayi zuciyarshi na saka mai abubuwa, harya fara tafiya ya dawo ta window yace" yaushe zaki tafi?"

Kallansa tai tace " wani abun ne?"

Shiru yai sannan yace " kawai dai tambaya nake."

Ta lumshe ido tace " bansani ba amma nasan wajen azahar zamu fita da yaya." Tafad'a tana kare ma fuskarshi kallo.

Baiji dad'i ba yace ok shikenan bye.
Da sauri tace in na dawo zan iya k'iranka mu had'u a wani gun?
Kallanta yai sannan ya saki Murmushi yace " za'a barki?"

" nifa in nace inasan abu barina ake inyi."
Zaiyi magana Bala ya dawo tare da cewa malam lafiya? Jalal ya mik'e tare da nuna kata da hannu alamar ta k'irashi yai ciki.

Sai daya shiga ya tsaya yace " meke damuna? Meyasa bama iya controlling kaina in ina kusa da yarinyar can? Wai yau nine ke tambayar wata......ahhh Jalal yaushe ka zama haka?



Seemah kam fitowa tai tare da shiga Company d'in kana ganinta kasan tana cikin farin ciki, tana shiga taga Jalal a tsaye, kallansa tai shima ya kalleta wani sansayar murmushi sukama juna ta wuce shima ya wuce.


Hmmmmmmmmmm





? *NWA*





@&
=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?
=?>? *J?9?9??*=?>?
=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?






Na *AYUSHER MUHD*




No. 1? 9?



Haka ta karasa Office d'in Habib fuskarta d'auke da murmushi, da sagir suka gaisa sannan ta karasa kofar Habib tai knocking, nan ya bada izini ta shiga da Sallama, a zaune ta ganshi yana duba abu a laptop ga takardu a kusa dashi, tana shigowa ta karasa kusa dashi ta baya ta zuro kanta jikin screen d'in tace " Yaya baka ga kanwarka bane?"

Juyo wa yai tare da zare medical glass d'inshi yace " Seemah kin iso?" Ta mik'e tare da hard'e hannuwanta tace " da alama bakaji dad'in ganina ba."

Hannunta ya jawo sannan ya juyo yana kallanta yace " Sorry Kanwata wasu takardu ne zan tura Company d'in Dad na England."
Kallansa tai ta turo baki cikin shagwab'a tace na hakura tunda dad d'ina zaka turama, yace yauwa zauna ki jirani na gama, amma fa sai munyi azahar zamu? Tace nasani yaya, ta fad'a tare da kallan agogon dake makale jikin bango, 11? Ashe zan d'ade?


Mik'ewa tai tace "Yaya kai aiki a hankali ni bari inzaga inga Company d'in, yace to Seemah amma ki kula fa, tace ok.

Fitowa tai direct tai hanyar gun aikin Jalal itakam bata ganin wani abun ne in taje gunsa, d'an su acan England mace d'an taje gun namiji ko ba saurayinta bane ba wani abun bane, Office d'insu ta isa ta murd'a tare da Sallama, juyowa sukai suka kalleta, karasowa tai cikin halin ko in kula tace " zaga yawa nake nazo kusa danan shine nace bari inshigo ku gaisa, kallanta sukai suka ce Shigo mana, Kallansu tai yanda taga suna za-zaune yasa ta game meeting suke, Jalal ta kalla, kallanta yake shima fuskarsa d'auke da murmushi, shigowa tai ta karasa ta zauna daga gefensu, tace " karku damu dani kucigaba da aikinku."

Nan suka juya suka cigaba da meeting d'insu sai dai jefi jefi suna kallan juna a sace itada Jalal, suna cikin meeting ne wata tai knocking tare da bud'e kofar ta shigo, Seemah ta kalleta kana ganinta kasan Christian ce daga yanayin shigarta, siket ne iya gwiwa da riga coat sai da bata rufe mab'alin saman rigar ba hakan yasa inta sukunya zaka iya gano kirjinta.

Cikin salo ta karaso tare da tsayawa kusa da Jalal, Seemah kam idanta na kanta, matar ta kalli Jalal tare da mik'amai takarda cikin kissa ta zubar da takardun Jalal ya sunkuya zai d'auko itama cikin salo ta sunkuya, tare da rike hannunsa tace " Barshi........." da karfi aka katseta tare da cewa " Let go of that hand."

Da mamaki kowa ya juyo ya kalleta Jalal ya fizge hannunsa tare da makama matar harara yace " what are you doing?" D'agowa tai ta kalli Jalal sannan ta kalli Seemah tace " Who is She?"

Karasowa Seemah tai tace " what? Baki da da'a ne? Ko dama tambada ne ya kawoki nan?"

Matar ta kalleta tace " meye damuwarki a ciki?" Yanda tai maganar zakasan hausan bata gama zama mata ba.

Harararta Seemah tai tace " meye nawa kuwa a ciki? Sai dai bazan bari ina kallo mace irinki ta nemi lala......"

Jalal ne ya katseta yace " ya isa haka, abar maganar haka."

Seemah cikin takaicin da batasan kanshi ba ta kalleshi sannan tai waje da sauri, Jalal ya bita da kallo sannan yacema matar ta fita, abokanan aikinsa suka kalleshi sukace ina taje?

Ido ya runtse sannan yace ina zuwa yai waje da sauri, dubata yafarayi tundaga office d'insu sai dak bai ganta ba, tunanin gun da suke zama ne ya fad'omai dasauri ya karasa gun elevator ya tab'a sai dai abin haushi tana kasa hakan yasa kawai ya wuce beni yafara hawa da sauri, matatakalar nada yawa sosai amma sam bai kula ba yana isa yai saurin karasawa kofar ya bud'e, tare da duba inda take zama, a zaune ya ganta ta had'e kai da gwiwa tana kuka ita kanta batasan meke damunta ba sai dai abu d'aya daya bata haushi katseta da Jalal yai tana magana, Jalal ya karaso gabanta ya tsugun na, cikin sanyin murya yace " me kike anan?"
D'ago jajjayen idanunta tai ta kalleshi cike da mamaki yace kuka? Meya saki kuka?

Harara ta makamai sannan tasa hannu ta share hawayenta jiyai zuciyarsa ba dad'i yace " Haushi kikaji? D'an ta rik'eni?"
Cikin masifa tace " Yama za'ai ka d'inga bari mata na tab'aka?"

Yace " kin kula kuwa? Bafa da saninta bane."
Cikin abin kuka tace " kare mata zakai? Bayan ina ganinta? Tashi ka bani guri tunda kare mata zakai, daga yanzu kuma bazan kara damuwa ba in wata ta tab'aka."

Murmushi yai yace " Don't tell You are jealous? "
Da sauri tace " ni? Inji wa? Akan me zanyi kishin?"
Ya kara sakin murmushi sannan yace " haka ne bayan na san kin tsaneni."
Nan ma da sauri ta kalleshi tace " nidin? Injiwa? Waya fad'ama na tsaneka?"


Kasa yai dakai yana murmushi idanunsa ne suka kai kan kafarta da alama takalmin yajima dunduniyarta ciwo garin sauri ko gudu datai d'azu, hannu yasa ya zare mata takalmin kafarta, kallansa tai cike da mamaki tace " menene?"
D'agowa yai tare da had'e rai yace " gudu kike d'azu?"

Kai tad'aga tare da kallan sa, iska ya d'an furzar yace " in zaki d'inga gudu kidaina sa irin takalmin nan gashi kinjima kanki ciwo."

Murmushi ta saki sannan tai kasa dakai ahankali tace "are u worried about me? "

D'agowa yai ya kalleta nan suka kurama juna ido a hankali ta lumshe ido, Jalal ya kura mata ido shikam bai tab'ajin abinda yakeji a wannan lokacin yana tsirgamai ba, itama idanun data lumshe jitake kamar me, wani irin so ne ke tsirga mata.

Ajiyar zuciyar da Jalal yai ne yasa ta bud'e ido ta kalleshi yace " nabar wayata a office nasan za'a nemeni bari naje mu karasa, ko zakizo mu koma?"

Tace " inafa zan koma bayan na gamajin kunya." Murmushi yai sannan yace " karkisa takalminki ki bari sai na dawo zan taho da plaster."

Kai ta d'agamai nan ya juya yai gaba.

Kallo ta bishi da shi basai ta tambaya ba soyayya ce ke yawo da ita, yau ta tabbatar da hakan dan ita kad'ai tasan metaji da taga mace tana neman jan ra'ayin Jalal, ajiyar zuciya tai tace " My First Love?" Da sauri ta rufe fuskarta da hannayenta alamar kunyar kanta take.




Jalal na komawa suka shiga tsokanarsa meye tsakaninsu, had'e fuska yai yace " meye tsakaninmu kuwa? Kufa kun iya gulma bana kuma san haka, aiki mukeyi muyi mu rabu banasan a d'inga sako personal matters aciki." Jin haka yasa sukai shiru nan suka cigaba.


Basu wani dade ba suka gama, da sauri Jalal yai waje..........


Da sauri ya fita yaje ya siyo plaster ya koma ciki, saidai yana zuwa cikin zumud'i ya bud'e kofar tare da shiga, sai dai abin daya bashi mamaki ba Seemah ba alamarta nan ya shiga duba gun sam batanan kansa ya shafa tare da cewa ina taje? Waya ya d'aga ya k'irata sai dai wayar a kashe take, juyawa yai ya fito.










? *NWA*





@&



?
=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?
=?>? *J?9?9??*=?>?
=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?=?>?






Na *AYUSHER MUHD*




No. 1? 9?



Haka ta karasa Office d'in Habib fuskarta d'auke da murmushi, da sagir suka gaisa sannan ta karasa kofar Habib tai knocking, nan ya bada izini ta shiga da Sallama, a zaune ta ganshi yana duba abu a laptop ga takardu a kusa dashi, tana shigowa ta karasa kusa dashi ta baya ta zuro kanta jikin screen d'in tace " Yaya baka ga kanwarka bane?"

Juyo wa yai tare da zare medical glass d'inshi yace " Seemah kin iso?" Ta mik'e tare da hard'e hannuwanta tace " da alama bakaji dad'in ganina ba."

Hannunta ya jawo sannan ya juyo yana kallanta yace " Sorry Kanwata wasu takardu ne zan tura Company d'in Dad na England."
Kallansa tai ta turo baki cikin shagwab'a tace na hakura tunda dad d'ina zaka turama, yace yauwa zauna ki jirani na gama, amma fa sai munyi azahar zamu? Tace nasani yaya, ta fad'a tare da kallan agogon dake makale jikin bango, 11? Ashe zan d'ade?


Mik'ewa tai tace "Yaya kai aiki a hankali ni bari inzaga inga Company d'in, yace to Seemah amma ki kula fa, tace ok.

Fitowa tai direct tai hanyar gun aikin Jalal itakam bata ganin wani abun ne in taje gunsa, d'an su acan England mace d'an taje gun namiji ko ba saurayinta bane ba wani abun bane, Office d'insu ta isa ta murd'a tare da Sallama, juyowa sukai suka kalleta, karasowa tai cikin halin ko in kula tace " zaga yawa nake nazo kusa danan shine nace bari inshigo ku gaisa, kallanta sukai suka ce Shigo mana, Kallansu tai yanda taga suna za-zaune yasa ta game meeting suke, Jalal ta kalla, kallanta yake shima fuskarsa d'auke da murmushi, shigowa tai ta karasa ta zauna daga gefensu, tace " karku damu dani kucigaba da aikinku."

Nan suka juya suka cigaba da meeting d'insu sai dai jefi jefi suna kallan juna a sace itada Jalal, suna cikin meeting ne wata tai knocking tare da bud'e kofar ta shigo, Seemah ta kalleta kana ganinta kasan Christian ce daga yanayin shigarta, siket ne iya gwiwa da riga coat sai da bata rufe mab'alin saman rigar ba hakan yasa inta sukunya zaka iya gano kirjinta.

Cikin salo ta karaso tare da tsayawa kusa da Jalal, Seemah kam idanta na kanta, matar ta kalli Jalal tare da mik'amai takarda cikin kissa ta zubar da takardun Jalal ya sunkuya zai d'auko itama cikin salo ta sunkuya, tare da rike hannunsa tace " Barshi........." da karfi aka katseta tare da cewa " Let go of that hand."

Da mamaki kowa ya juyo ya kalleta Jalal ya fizge hannunsa tare da makama matar harara yace " what are you doing?" D'agowa tai ta kalli Jalal sannan ta kalli Seemah tace " Who is She?"

Karasowa Seemah tai tace " what? Baki da da'a ne? Ko dama tambada ne ya kawoki nan?"

Matar ta kalleta tace " meye damuwarki a ciki?" Yanda tai maganar zakasan hausan bata gama zama mata ba.

Harararta Seemah tai tace " meye nawa kuwa a ciki? Sai dai bazan bari ina kallo mace irinki ta nemi lala......"

Jalal ne ya katseta yace " ya isa haka, abar maganar haka."

Seemah cikin takaicin da batasan kanshi ba ta kalleshi sannan tai waje da sauri,

9 / 37