YAR GATA CE COMPLETE HAUSA NOVELS BY MIEMIEBEE.txt

Author :  MIEMIEBEE Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   20 / 98

57K to 60K   out of 291.7K words

did you do at school today?”
“Bbb.. Babu.”
“I said what did you do today?”
“Ya dan Allah kayi hak’uri” d’aga belt d’in yayi ya shod’eta dashi nace, “what did you do at school today?” Cikin sautin kuka tace, “nn... na bawa Sumayya number’nka amman dan Allah kayi hak’uri wallahi sharrin shed’an ne it’ll never happen again.”
“Meya kaiki bata number na? Sa’an kine ni? Ko bakida hankali ne?”
“Wallahi ina dashi Ya dan Allah kayi hak’uri na tuba” sake kai mata wani dukan yayi “wayyo Allah Baba na!” sede duk ihun da take Baba bai gida bale ya ceto ta. “Zan zane ki yadda duk ‘yan class naku suka ganki gobe se sun tambayi meya faru. bayan nan kuma ko aljannah akace za’a baki kibada number na bazaki bayar ba.”
“Wayyo Allah Baba na Ya dan darajan Allah kay- wayyo Allah na!” Duka yayi mata na k’in k’ari, Mama najin sautin kukanta tun daga d’akinta amman kota damu ta duba ta saboda tasan dole laifi tayi ma Ibraheem.

Seda Zeezee ta shiga yin amai ya k’yaleta yana huci, “kad’an kika gani ke bawai rashin kunya da fitsara ba? Sekece a kanki akayi wahayinsa ba? I’ll correct your sitting settings, nan gaba zaki sake bada number na wa ‘yan iskan yaran class nakun stupid kawai” yana kaiwa nan yabar mata d’akin. Kuka sosai Zeezee keyi abin tausayi jikinta du yayi shati yayi ja yau ko Allah ya isan ma babu, anan bacci b’arowo ya saceta. Se Asubah da Mama tazo tashinta shirin school ta tashi jikin nata du yayi tsami. Bin jikin nata tayi da kallo sannan taja doguwar tsuka, “mugu kawai Allah ze sak’a min ni makarantar ma na fasa zuwa, haka kawai bazan jeba su Sumayya su san duka Ya yamin ba” tana kaiwa nan ta ja comforter ta cigaba da bacci.

6:50AM Ibraheem ya gama shiri yau, 5 minutes to 7pm ya lek’a ko Zeezee tagama shirin itama, gani yayi ba kowa a parlour don haka ya tambayi Mama kota ga Zeezee. “Ni ban ganta ba, ga can breakfast nata Yasmeen ta had’a mata bata fito taci ba. Ma meya had’aku jiya naji kake dukanta?”
“Zagin Fateemah tayi.” yayi mata k’arya dan ma kunya yakeji ace mates na Zeezee suna son sa.
“Zagi! Toh Allah shirya Zeezee kaje ka dubata a d’aki karta saka latti.”
“Toh Baba fah?”
“Yayi tafiya sammako yayi tun 6.”
“Ohh Allah dawo dashi lafiya toh” da ‘ameen’ da Mama tace ya fice zuwa d’akin Zeezee. Knocking yayi sau biyu “wayene?” ta tambaya sleepishly.
“K’aniyanki ne bazaki fito bane? Ko sena tafi na barki?”
“Eh ka tafi ni bazan je school d’inba” k’ofan ya bud’e ya sameta nannad’e cikin bargo tana bacci. “Meh haka?”
“Nace bazan jeba ka tafi” tayi maganan tana juya mai baya.
“Dalili?”
“Ka kama ka faffasa min jikin ne zanje makaranta wallahi Allah ze sak’a min.”
“Oya maza tashi ki shirya ina jiranki, ji maganan banza sabida jikin ki ya tashi shine bazaki school ba?”
“Toh so kake naje su Lubiee sumin dariya.”
“Eh susan akwai me discipline naki a gida tashi nace! don’t let me repeat myself.” K’afafunta tashiga shurewa kan gadon, “ai ba kai kake biya min school fees ba yanzu ni wallahi bazan jeba” ganin ya soma dosan inda taken ta mik’e a guje “oya wuce kiyi brushing ki shirya wankan me sekin dawo kiyi dan kuwa bazaki sani latti ba.”
“Toh an tab’a zuwa school ba wanka ne?”
“I don’t care kinsan da hakan kika k’i yi tun d’azu? Oya you have 10 minutes ki gama shiri, wallahi na dawo baki gama ba banga me hanani dukan ki ba.” Yana kaiwa nan ya fice “mugu kawai da wani jan fuska sekace k’osai wallahi akan yaranka da wannan Fateeman zan rama wannan mugunta duka.” Cikin 7 minutes ta gama kwaskware jikinta tasa uniform, kasancewar skirt natan d’an guntu iya saman gwiwarta ne yasa shatin belt na Ibraheem duk ya fiffito yadda da angani ansan dukanta akayi. “Oh! Damn it!” tayi maganan tana bin legs natan da kallo, “yanzu haka zanje su Lubiee su gani su san duka na akayi? What if Ammar ya tambayeni ina nasamu wannan marks da bruises fa? Definately zesan duka na akayi.” Drawer’n socks nata tayi pulling ta shiga neman white leggings nata don rufe k’afafun nata dashi.

Ba inda bata duba ba amman bata samu ba. Ana cikin haka Ibraheem ya shigo “ina kike?” A zatonsa ma bata shirya ba ganin ta da uniform yace, “Allah ya soki oya mutafi.”
“Toh ka tsaya mana na nemi leggings d’ina.”
“Dama kina zuwa da leggings ne, ba anklet socks kike sawa ba? Kina fa b’atamin lokaci.”
“Ai dama bance ka jirani ba” tayi maganan k’asa-k’asa. Atlast ta samu leggings d’in tasa sannan ta d’an kimtsa face nata suka fito. Dining ta nufa yayi saurin tambayarta “ya haka? Wai karyawa zakiyi ina jiranki?”
“Eh mana ba kai kace sena jeba.”
“Bakida hankali, will you get up my friend!”
“Baba! Baba! Kaga Ya wai bazan karya ba zan tafi school” tayi maganan at the peak of her voice.
“Thanks goodness Baba bai gida oya mik’e nace kinsan kina jin yuwa kika k’i fitowa ina? Haka da yunwan zaki school” kaman zatayi kuka tabi bayanshi suka shiga mota har suka isa school Zeezee na gun-guni. D’ari biyu ya wulla mata as break money ai atapir tace bazata karb’a ba, ya hanata breakfast ya had’ata da d’ari biyu?! Impossible tense. Ganin zata tara mai jama’a ya bata N500 sannan ta fice bako godiya. Tana isa class aka soma mata kallon bakwai saura kwata, “ya da leggings yau?”Asma’u ta tambaya.
“Meya miki zafi? Mind your damn business” waje ta nema ta zauna har anan kallonta Lubiee ke, “seriously Babe mesa kika sa leggings yau?”
“Sanyi nakeji” tayi mata k’arya.

Not long enough Sumayya da clique nata suka shigo, bayan tayi dropping jakarta ta nufi seat na Zeezee dake ta watsa mata harara tun shigowarta. Kafin tayi magana Zeezee tace, Meh, Meh? kuma yau? Leave me alone please.”
“Oh common Darling don’t talk like that, actually we’ve got a major problem tun jiya nake ta trying line na Ibraheem but yak’i picking atlast ma switching off phone nasan yayi.”
“And? Seki d’au na Annabawa kiyi hak’uri or what do you expect me to do?”
“To make me way ofcourse!”
“LOL make you way?” Tayi maganan tana dariya “just listen to yourself, you know right I can’t force him into loving you right? Win his heart is all you’ve got to do. Now excuse me.” with a nod Sumayya tabar gun. Koda aka fita break kuwa k’in fita Zeezee tayi, da Ammar ya tura a kirata nanma k’in zuwa tayi hakan ba k’aramin b’ata mai rai yayi ba. The whole him?! Dama already yana da side chicks nasa. Kawai Zeezee ji tayi ai Ammar yakai Fiddy school kiosk ya sai mata almost half of the shop, Zeezee deh was left dumbfounded a wajen, Allah Allah kawai take taje gida suyita ta k’ar.

Koda aka tashi seda ta bari aka d’an wawwatse sannan ta fito Allah ya sota tana fita Ibraheem na zuwa. Suna isa gida ta d’au wayarta ta kira Ammar telling him what he did earlier sucks how could he? Ai kuwa yaro ya haura mata sama a dalilin me zece tazo tace bazata zoba? Itama dama gwana ce ta fannin tashin hankali haka suka k’are da zage-zage. Kaca-kaca sukayi, sukayi breaking up a wajen tace masa they are done sannan tayi hanging akansa exasperating him the more.




*© MIEMIEBEE*
👄👄👄👄
www.beeenovels.blogspot.com

PAGE 20

*December, 2016*




★*★*★*★
Few months later...
Ba laifi yanzu Zeezee ta d’an maida hankali gun karatu tunda batada wani distraction yanzu dan tun ranan da sukayi exchanging words da Ammar word be sake had’a ta da shi ba, ko sun had’u a school sede suyi burning face suyi passing juna dama seda Lubiee ta gaya mata ta guji Ammar d’an iskan guy ne tak’i. Preparation na 3rd term exams nasu suka shiga yi which will take place in a week time! Biology teacher’n su na fita Zeezee ta koma seat nata da Lubiee ta zaro wayan Lubiee suna hira tana kallon pictures. Kawai coming across the most breath takingly gorgeous guy ever tayi, shi gashi nan kaman balarabe dan kyau, komi a fuskansa beauty off neh I don’t have to go in details! sede ba fari bane skin nasa na nan wane na buzaye ya had’e iya had’ewa ga kuma swags uwa uba. Rikicewa Zeezee tayi gun gabad’aya har tana manta yadda ake breathing. “O my GEE! Lubiee don’t tell me wannan guy is for real.”
“Wai waye kike wannan exageration haka, muga” Tayi maganan tana kar6e wayan “aww wai Adeel?”
“Don’t tell me thats his name.”
”It sure is.” Chinyan Lubiee Zeezee ta buga friendrily “don’t tell me kinsan sa please.”
“LOL nasan shi mana, brother’n sister in-law na ne (k’anin matar yaya na.)
“OMG! I’ve fallen wallahi, dan Allah aina yake?”
“Ke Zeezee me haka? Ki dena ba dani please da kinsan halinsa wallahi bazaki fad’i haka ba.”
“Inma kankat ace yankan kai yake ina? Toh ni yamun ko a hakan wallahi I love him. Jifa yazo dai-dai da zama gashi dama am single, tell me he is also please.”
“Ke wallahi inhar baki nitsu ba ban baki kowani info. akanshi.”
“Toh na nitsu meh IG handle nasa?”
“Adeel_Hussain amman he is private.”
“Damn it! I can’t follow an unknown guy” Zeezee ta buga hannun ta kan desk. “Kiban details akansa please.”

“LOL okay, here we go. His name is Adeel Hussain like I told you, he is a brother to my sister in-law, same Mom and Dad. This year ya gama karatun shi a Florida in accountancy, his dad is filthy rich amman ya jima da rasuwa. Facaka da kud’in gadonsa yake Mom nasu kuwa bata ce masa komi wai shine last born. Duk abinda yake bata ce masa ko uffan hakan yasa ya zama tantirin d’an iska, first class certified one ma. Shiyasa ban shiga harkansa, kullum cikin changing girlfriends yake to cut the crap bayi dating one girl at a time ma, kuma a haka matan suke kai kansu gunsa, mschw! But believe me Adeel ya had’u inde had’uwa ne wallahi.”
“Innalillahi! Ni wallahi ina sonsa a hakan kimin hanya please Lubiee.”
“LOL kema kinyi joining queue kenan?”
“Uwaki keh! Am serious”
“Yo! Taya zan miki hanyan? Wai bakiji bayanun dana miki bane?”
“Babe naji wallahi ahakan nake sonsa I can handle him, nayi handling Ammar ma”
“You sure can’t saboda wannan yafi Ammar trust me d’an banzan zuciya ne dashi.”
“Aswear I can”
“Toh naji you can, ya kikeso inyi? Ince mai kina sonsa?”
“Banza! Taya zakice haka? Ai seya raina ni, nide just hook us up together work your magic Babe I trust you.”
“LOL toh naji amman nawa zaki biyan?”
“Yanzu Babe kud’i zaki karb’a waje na? Haba what are BFF’s for? Allah banida kud’i.”
“Chabdi!” Lubiee ta galla mata harara “22k da kika karb’a gun Sumayya fah?”
“Toh naji zan baki 3k ciki.”
“A’a wallahi ya kasa 6k nakeso ko na fasa yin hanyan.”
“Shegiya mayyar cash wallahi dan shi kawai zan baki amman se kinyi hooking namun tukuna.” Lubiee na dariya tace, “whatever way na yarda.”
“Its a deal!” Zeezee tayi exclaiming tana k’ok’arin sending picture’n Adeel to her phone via whatsapp.

*~ *~
Tun ranar da Zeezee sukayi wannan magana da Lubiee take sa rai Lubiee zata kirata tace mata the did is done. Everyday sede basu had’u da Lubiee ba seta ce mata ya how far? Kullum kuwa amsan d’aya banje gidan Ya Salman ba kokuwa Adeel bezo gidanmu ba. Ahaka har su Zeezee suka gama exams nasu ranar karb’an result as usual suka sha kwalya aka ta d’aukan selfies.

_2 weeks later, gidansu Lubiee._
Sanye take da fitted gown lace kanta bako d’ankwali, bayan ta fito daga d’akinta da baby sister’n ta tayi making way nata to Ummi’s parlour, achan ta tarar da Adeel zaune kan 2 seater as always yadda ya saba ya mik’ar da dogayen k’afafunsa kan centre table yana latsa wayarsa. Sanye yakeda black ¾ trousers da white T-shirt. Ita ta rasa ya akayi jinin sa ya had’u da Ummi wani sa’in har kiransa take wai yazo ya tayata hira sekace batada yara. Ko uffan bata ce mai ta nufi dining space ta d’au ruwa dai-dai nan Ummi ke fitowa daga d’akinta “sannu Ummi” Lubiee tayi greeting nata cike da ladabi, se anan Adeel ya d’ago kai yana kallonta. “Yauwa Lubiee daman kina ciki ne? Seki taya baban nawa fira zan d’an shiga nan gidan Maman Islam will be back soon.”
Neman excuse Lubiee ta shiga yi dan she can’t take rainin hankali irin na Adeel, “uhm Ummi daman fa yan-” saurin katse ta Adeel yayi, “ohh no prob Ummi sekin dawo.”
“Yauwa Baba na na tafi toh” tana kaiwa nan ta fice. Tsaye Lubiee tayi gun sannan daga bisani tayi texting Zeezee _emmata you won’t believe this! Adeel na gidanmu right now come ASAP it might be your biggest chance!_

***
Zeezee na zaune gaban dressing mirror’n d’akinta, ta gama cancare kwalya tasa wata light purple english gown se killing selfies take taga saqon Lubiee ai ba tare da b’ata lokaci ba tayi replying _right away Baby!_ d’akin Baba ta nufa tace mai akira Omar ya kaita gidansu Lubiee. In less than 20 minutes ta isa.
***
“Ke prob d’ina dake k’auyenci Luba” cewar Adeel mockingly.
“Banaso kadena cemin Luba!” Tayi stating angrily “and bani waya na ma.”
“I know where this is going Baby sis, you like me don’t you?”
“Mschww!! I aiint got your time bani waya na.”
“Gashi dillah! And please da wani kalan friends kike hanging out? Gabad’aya ba Babe data min.”
“Bayan Babes da kake da you are still searching for more?”
“Trust me duk na basu red card yanzu” yayi maganan yana takan viewing photos yazo kan wani pic na Zeezee data baza gashinta kan pillow tana a kwance, tayi pouting mitsitsin bakinta, dai-dai nan take shigowa parlour’n k’amshin turarenta ne ya mamaye gun gabad’aya tare su Lubiee suka juya suna kallonta. Ita kanta Lubiee tsayawa tayi tana kallonta, daga bisani ta mik’e taje tayi hugging nata “Babe you didn’t tell me you were coming.” Tayi maganar yadda Adeel zejita.

“I thought I might suprise you, so how are you?” Cewar Zeezee cikin wani muryan da ban ta6a saninta dashi ba.
“Mu k’arisa ciki toh.”
“Nahh muje room naki it’ll be more comfortable there.”
“Okay toh Adeel hand me over my phone my BFF is here” tayi maganan tana dosan inda yake. Sanda ya k’are wa pic d’in kallo sannan back to Zeezee again ya tabbata itan ne ya mik’a ma Lubiee wayar. D’akin Lubiee suka zarce “ke Babe you killed it! Kinganki kuwa? Duk kwalyan nan masa ne?”
“Believe me da nasan tuni yana nan senayi makeup dayafi wannan kyau.”
“Ke guy d’innan is fire kiganshi! Omg! Allah sa he’ve noticed me.”
“Ai da kin bari mun zauna a parlour’n so that ya k’are ma beauty’nki kallo da kyau.”
“Ina Ummi? Ko zamu koma ne?” Cewar Zeezee all confused.
“Na yaushe kuma? Kin kopsa a-” bata k’are maganan ba idonta yakai ga kan screen nata “omg! Wallahi picture’n kima yake kalla a wayana, Babe you nailed it!”
“Kamar ya what do you mean?”
“Gashi pic naki yake viewing a phone d’ina kin mai wallahi!”
“Don’t tell me please, wani pic? Allah yasa toh” ko good 20 minutes Zeezee batayi ba tace zata tafi nan ma seda suka sake komawa parlour’n seyi suke kaman sunje shan ruwa ne daga nan ta tsari napep ta dawo gida. Adeel na ganin Lubiee ta dawo daga rakiya ya fita tare da shan gabanta. Ita kuwa knowing this was coming seta wani burning face “ya da haka Mr. Player?”

“Oh common Baby sis don’t call me with this name a presence na Babe d’incan.”
“Wace kenan?”
“Your BFF, the one that left just now.”
“Aww you mean Zeezee? Toh kona kiraka da Mr. Player a gabantan ma so what? Its not as if she’s your girlfriend.” Smirking yayi ta one side of his face sannan yace, “she’s not but will soon be.”
“How?”
“Through my Mr. Handsome magic” yayi maganan yana shafa sajensa “kema kinsan all girls I mean all fall for me at once and I’m very sure your friend did also ko ba haka ba? Tace miki kiyi hooking namu up didn’t she?”
“You are crazy Adeel, to ba haka bane, Zeezee don pass your class excuse me.”
“Inhar haka ne dare me and give me her phone number.”
“A dalilin me zan baka number’n BFF d’ina? Saboda kayi toying da precious heart nata and leave her heartbroken kamar yadda ka saba?”
“Common Baby sis, lets not make this hard on ourselves. Ke kin samu ma ina tambayan digits na friend naki, you know it happens just once in a lifetime ban tab’a tambayan digits na wata Babe ba se ita.”
“Dole ai ka tambaya saboda ita ta kai ne, not like your other hoes”
“Then give me.”
“I shan’t, shegen

20 / 98