Author : MIEMIEBEE Category : Romantic Hausa Novels
you’ll then kill two birds with one stone infact naki ma three birds ne. Na farko kinga ahaka ne zaki gyara relationship naki da Baba, na biyu Ya Al’ameen nasan me kud’i ne saboda Maj-Gen ne arzikinsa zaki tatsa kaman nono wallahi. Bakida waya yanzu kikace ya sai miki take zeyi saboda he wants to make you happy kema eventually you will not know when you’ll fall for him.”
”LOL dama-dama first and second points nakin ma amman dekam banda na ukun dan ni banga abinda ze sani son wannan Al’ameen ba.”
“Why not?”
“I have an alternative.”
“Which is?!” Lubiee ta tambaya a takaice.
“Kinga daman a gida kowa ya riga yayi believing ina son shi Ya al’ameen d’in ba? Bayan biki sena gasa mai aya a hannu I won’t rest until ya sake ni kinga koda na dawo gida kowa ze yarda shine ya cuceni yaganni ‘yar yarinya yayi taking advantage d’ina only then I can marry my Adeel.”
“Uhm har haka Babe? Nifa da zaki bi nawa wallahi ki mance da Adeel trust me and give Ya Al’ameen a chance he’ll definately win over your heart than Adeel did.”
“Ba ruwanki, nide kinban clue shikenan thanks.”
“Toh hope we good now? Tunda na share miki hawayenki yanzu?”
“Ofcourse Babe I love you, kud’in Al’ameen se yayi kuka wallahi shi ba wai yaganni yana sona ba, ze sani!”
“Kide bisa a hankali.”
“LOL nagode semun sake waya probably a new line d’ina.”
“Haha shegge Babe kina wuta ina binki da nuclear bomb Allah yasa toh.”
“Ameen duk abinda akwai I’ll let you know.” Tana katse wayar ta ajiye tana tunanin ya zata fara gudanar da wannan plan nata into action. Sanin 5pm Baba zezo ya rufe mata d’aki, bayan sallan La’asr ta tabbata Baba na gida ta nufi d’akin Mama tayi sallama.
“Wa’alaikumus-salam” shida Mama suka amsa.
“Sannu Baba, sannu Mama.”
“Yauwa sannu Zeezee” cewar Mama a yayinda Baba yayi banza da ita.
“Uhm Baba nazo ne na baku hak’uri akan abubuwan dana muku a baya, kuyi hak’uri ku yafe min. Duk abubuwan da kuka min bangani ba dana tashi na sak’a muku da butulci na 6ata muku suna a gari. Am truely sorry ina fatan zaku yafemin. Na tuba bazan sake ba, maganan auren Ya Al’ameen kuma da nace da abaya banaso shima kuyi hak’uri, wace ni da zaku yanke hukunci akaina nak’i bi? Ba Ya Al’ameen ba kowa kakeso na aura zan aureshi Baba inhar yin hakan ze farinta maku rai da Mama. Bazan gaji da baku hak’uri ba dan Allah kuyi hak’uri wallahi na tuba na kuma amince zan auri Ya Al’ameen ko a gobe kukeson in tare zan tare. Farin cikinku ya fiye min komai a duniyan nan sabida banida kamanku my dear parents am so sorry please find it somehwere in your precious hearts to forgive your dear daughter.” Ta k’are maganan cikin sautin kukan munafirci.
*Team #ADEEL🎀 OR Team #MAJ-GEN.AL’AMEEN❣??? nide nace...!!!*
*© MIEMIEBEE*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄👄
[1/7, 3:04 PM]
🎀🎀🎀 🎀🎀🎀
🎀❣🎀
❣❣
•°•★•°• •°•★•°•
°• •° °• •°
°•° °•°
*‘YAR GATA CE!*👸🏻
•°•★•°•
°• •°
°•°
*_written by miemiebee👄_*
*January, 2016*
3⃣1⃣
Wani irin dad’i maras misaltuwa Mama taji a ranta a yayinda hawayen jin dad’i suka soma gangarowa daga idanunta. Finally Allah ya amsa mata addu’arta ya shiryar mata da Zeezee a lokaci guda. Ba ita kad’ai ba harta Baba yaji dad’i matuk’a, saboda yadda Zeezee ta tsara maganan bame sanin wai duk plan ta had’a ga yadda take kuka me tsuma zuciya full of regret. “Come here Sweetheart” Mama tayi beckoning nata over. A nitse ta miqe, hugging nata Mama tayi suna kuka tare duk anan kallonsu Baba yake seda Mama tayi releasing Zeezee yaja hannun Zeezee tare da hugging nata shima. “Alhamdulillah! My old Zainab is back na yafe miki K’anwata, Allah ya cigaba da shiryar mana dake.”
“Ameen” shida Mama suka fad’a.
“Baba ina me sake baka hak’uri.”
“Kema kiyi hak’uri K’anwata for what happened am sorry kinji?”
“Ni baka min komi ba Baba, I love you so much.”
“Allah cigaba da raya mana ke.”
“Ameen” nasiha sosai Mama da Baba suka ta mata a yayinda take ta sheqe kuka, sun gama mata ta musu godiya ta fice a d’akin tana mejin dad’in completing first mission of her plan. Sosai Mama da Baba sukaji dad’i se sawa Zeezee albarka suke duk sun d’au dagaske ne Zeezee ta shiryu musamman ma Baba da abin yafi damunsa nunawa ne kawai bayayi.
Washegari Zeezee na tashi da safe bayan tayi wanka ta nufi d’akinsu Mama ta gaishesu cike da ladabi sannan d’akin Omar bayan nan ita da Mama suka shiga kitchen for the first time. Dukda kwa6a take amman yau ta shiga kitchen d’in da sunan yin aiki. Sun gama breakfast Zeezee ta ari wayan Mama da sunan zata gaishe da Al’ameen. Ba tare da Mama ta kawo wani tunani a ranta ba ta bata wayan, seda ta rufe k’ofan d’akin nata ta zauna kan kujera sannan tayi dialing number’n Al’ameen. Bejima ba ya d’aga.
“Hello Ya Alameen ina kwana?”
“Wow! Zainab kece?”
“Nice mana, ina kwana?”
“Lafiya hope you slept well?”
“Yes I did I hope you too.”
“Alhamdulillah so you called? Am startled anya kuwa kece?”
“Nice mana, na kira ne dama na baka hak’uri game da rashin kunyan dana maka a baya, am so sorry hakan ya faru ne bisa rashin tunanin da banyi ba amman I promise it’ll never happen again. Kayi hak’uri please na amince zan aure ka, I welcome you to my life wholeheartedly.” Al’ameen was left dumbfounded, anya kuwa Zeezeen daya sani ce? Kode she is possessed by some kind of evil spirit ne? Kokuwa shiryuwa tayi, but anya?
“Hello Ya Alameen? I know its hard for you to believe me but believe it or not na tuba kuma ina neman gafararka.”
“Masha Allah Zainab, I think am the most happiest man on earth right now.”
“Am glad I made you feel that, so ka yafemin?”
“Ni bakiyi offending d’ina bama ai Zainab bale ki nemi yafiya na.”
“Hakane?”
“Sosai ma Zainab.”
“Toh nagode mesa kake cemin Zainab?”
“Isn’t it your name?”
“It is amman Zeezee ake cemin ai.”
“I prefer your actual real name, yana min dad’i sosai.”
“Thank you kaima sunanka na min dad’i.”
“LOL hakane?”
“Yes, so ya aiki?”
“Nad’an kar6i leave but alhamdulillah.”
“Toh masha Allah, ya kowa da kowa a gida? Kanada sisters? If yes meh sunansu?” Haka Zeezee tayita jan Al’ameen da surutu ranan gabad’aya mamaki ya rufesa he can’t believe actually its Zeezee. Shiko biye mata yayi ko breakfast ma beyi ba ranan seda airtime na Mama ya k’are. Take ya kirata back tayita mai hiran shirmeh bayan sunyi sallama yayi wa Mama VTU transfer’n 10k.
Wani maqirin murmushi Zeezee ta saki “ai wallahi Soldier seka gommaci kid’a da karatu bakai wai Zeezee kakeso ba? Ha!” Ta cize lips nata. Haka nan tun daga ranan Zeezee bayan 2-2 days take kiran Al’ameen. Atimes in bata kira ba shi yake kira suyita hira kaman dagaske, Al’ameen could’nt ask for more, Zeezee is the most happiest and sweetest thing that has ever happened to him. Tunda yake be ta6a son ‘ya mace kaman Zeezee ba kullum cikin zancenta yake wa elder Sis nasa Sadeeyah da younger sisters nasa Salmah and Ayshah duk they are so eager suga Zeezee. Mamanshi Hajiya Ameenah kam couldn’t ask for more finally Allah ya amsa mata addu’arta her son is in love. Kullum Al’ameen cikin zancen Zeezee yake duk friends nasa sunsan da zaman Zeezee, sonta yake tsakani da Allah, fiye da tsammanin d’an Adam, wannan kenan!
****
Har a yanzu Zeezee bata sanar da Adeel halin da ake ciki ba kamar yadda tayi hani wa Lubiee da komin rintsi karta fad’a mai itama when the right time comes she’ll let him know. Everybody a gida believed Zeezee da Al’ameen soyayya suke saboda har sau biyu yake zuwa mata Baba da kansa ya basu parlour’n shi suyita hira, aduk zuwansa kuwa seyayi wa Zeezee kyautan kud’i wanda kaman dagake ta d’auka duk ta baiwa Mama. Al’amura sun daidaita ras tsakanin Zeezee da Baba sun dawo kaman yadda suke da sede har yanzu Baba bece ze sai wa Zeezee waya ba kamar kuma yadda kuma be miyar mata da motarta ba.
*~ * ~*~
Yau ranar ta kasance Wednesday, 11:27AM Zeezee ta ari wayan Mama as always ta kira Al’ameen bayan sun gaisa take cemai, “Ya Al’ameen tun d’azu naso kiranka Mama bata tashi da wuri ba.”
“Ayyah ba komai My Princess, how are you?”
“As you are, did you sleep well?”
“I did I also dreamt of you.”
“Oh really?”
“Yeah” hira suka tayi chan yake fad’a mata ze koma aiki Abj anjima.
“Ayyah I will miss you.”
“Zanzo muyi sallama karki damu we’ll keep in touch.”
“Da wayan Mama da kullum ke hannuntan? Ina ma ace inada waya na sabida muna waya kullum”
“Kuma haka fa yakamata ace kema kinada wayarki.”
“I use to have one.”
“Ya 6aci ne?”
“A’a Baba ne yayi seizing ya fasa lokacinda na ta6a yin wani laifi.”
“Will he agree if I buy you a new one?” Dad’i sosai taji finally her plan is working.
“Ban sani ba seka tambayesa.”
“Toh karki damu My Princess zan taho miki da sabon wayanki yau in shaa Allah.”
“Really Ya Al’ameen?”
“Don’t you trust me?”
“Yes I do Ya Al’ameen thank you so much.”
“Shh! Lemmi take my shower my flight is by 1:30pm.”
“Tam sekazo see you” nan ta katse. “Mschww gaskiya na miji anyi soko wallahi yanzu koshi Ya Al’ameen ne kome sunansa hankali baze basa duk faking nake ba? Ni ina zan kai tsoho kaman sa? Anyways his own wahala my new phone is coming soon can’t wait to skype my very own!”
12:19PM Al’ameen ya iso gidansu Zeezee da sabuwar wayarta cikin leather suna zaune a parlour da Baba bayan sun gaisa yayi clearing throat nasa “Brother ina fatan banyi gwaninta bako?”
“Name fah Maj-Gen?”
“Waya na siyo wa Zainab namu tace she is not confortable amfani da wayan Madam.”
“Oh hakane? Ba matsala toh.”
“Toh nagode Brother yauma zan koma Abj nazo muyi sallama da ita ne.”
“Toh bari nayi mata magana” Baba da kansa yaje ya kirawo Zeezee “K’anwata Maj-Gen yazo wajenki.”
“Toh Baba ina zuwa” ta amsa tana murmushi, gyalenta taja sannan ta fice a k’asa kamar yadda ta saba kullum ta zauna tare da mai sannu da zuwa. Duk da haushinsa da takeji takasa ignoring kyan da Al’ameen ya mata, bata ta6a ganin hot man in uniform kaman shi ba, farin fatarsa dake bata haushi ma yamata kyau yau amman ba hakan yasa taji tana sonsa ba ita Adeel nata kawai takeso.
“My Princess bazaki zauna kan kujeran ba yanzu?”
“A’a Ya Al’ameen nanma yayi.”
“A’a ni ki hau ki zauna please.”
“Seriously nanma yayi karka damu.”
“Ni sekin hau toh.” Seda yayi dagaske sannan kaman dagaske Zeezee tahau kujera ta zauna se wani kakkare fuskarta take. Hira kad’an suka ta6a yace ze tafi leather’n wayan ya ajiye mata kan cinyarta. “As promised My Princess in colour’n be miki ba let me know zan turo wani yaro na ya sai miki sabo.”
“Toh meh aciki Ya Al’ameen?” Tayi maganan tana bud’e leather’n black jet iphone 7s taga ciki “wow! Ya Al’ameen thank you!”
“Nifa na gaya miki banason godiyan nan, do you like it?”
“Yes I do thank you.”
“Am glad toh ni zan wuce.”
“Toh bari nafad’awa Baba” sede data duba alokacin Baba yashiga wanka dan haka ta rakasa har waje tana ganin guards nasan ta wani had’a rai seda Al’ameen ya gano hakan.
“Bakison ganinsu ne?”
“A’a” ta k’irk’iro murmushin k’arya “kawai tsoro suke ban da wannan guns d’in.”
“Next tim zanzo barasu zoba tunda baki son ganinsu.”
“Oh common karka damu Allah ya kare toh.”
“Ameen My Princess” Seda taga ficewarsu ta koma ciki wayar ta bud’e a garin haka airtime na 10k da new sim card ya fad’o. Murmushi ta saki “wai! Zanyi skype da Very Own har sena gaji!” Had’a wayar a charging tayi. Baba na fitowa daga bayi taje ta fad’a mai. Nasiha sosai yayi mata and like a good girl tayi godiya ta fice.
****
Life couldn’t be better tun daga ranan da Al’ameen ya sai wa Zeezee waya ta rage kiransa as 24/7 tana kan video or voice call da Adeel nata. Shima Al’ameen dake ya koma aiki yanzu seya jera kwana uku be kirata ba in se in yasamu free time yake kirantan, ita kuwa seta mai k’arya wai gari ba wuta shiyasa bata samun kiransa itama wayarta ba chargi. Haka rayuwa ta cigaba da kasancewa, wani new chapter’n love Zeezee da Adeel suka bud’e. Da k’yar ranan Baba yabar Zeezee tajeta gidansu Lubiee nan ma Omar yasa yayi dropping nata. Achan suka had’e da Adeel nata, wani k’war jini taga ya sake mata cause she can’t remember when last ta sasa a ido tun birthday’nsa se inde a video call. Hira da shafe-shafensu suka ta sha like never se 5:30pm da Omar yazo d’aukanta sukayi sallama nanma da Adeel yayi hugging nata ji take kamar ta bisa su gudu karta koma gida remembering she has a better plan in mind sukayi ba-bye ta fice.
Da daddare tana ta chatting abinta da Adeel da Lubiee. Lubiee tayi messaging nata _Babe nifa har yau kink’i nuna min hoton Ya Al’ameen na k’osa naga angon namu._
_Gaja ai Ya Al’ameen kome yake ba shine real ango naba ko kin manta Adeel ne? Ya Al’ameen is the ladder that will take me to my dreams._
_Hmm nide ba ruwana kimin sending pic nasa kawai abinda na tambaya kenan._
_Yo ai banida pic nasa nikam Adeel ya hanani barin hotunan maza a waya._
_Babanki dake da Adeel d’in Babe please show me his pic or kishinsa kike ne?_
_Over my dead body wallahi banida pic nasa amman bari na duba dp’nsa ko yasa na hankad’o miki._
_Yauwa do please._ Zeezee na dubawa aiko Al’ameen ya cire daman wani hotonsa ne da uniform ya bala’in yin kyau.
_Ke Babe seki d’au na annabawa yacire pic nasan._
_Dang it! toh ask him mana ai he is your boyfriend._
_Fake boyfriend FYI plus a dalilin meh zan tambayesa pic nasa? Ba seya d’au sonsa nake ba._
_Oh! Toh Allah shiryaki nide na gane rowansa kawai kike min._
_LOL Allah ya mayar zan miki sending._ chan dare kafin ta kwanta taga yayi changing dp nasa ya miyar dana d’azun take tayi saving ta turawa Lubiee nanfa Lubiee tayita hauka ita sam Al’ameen yafi Adeel kyau kuma ai in bawai an fad’a bane baza’a d’au ma yayi 42 ba sede 38 haka. Zeezee mafa tasan da zaman haka amman dan iskanci da neman take gaskia sam tace ita ba haka ba Al’ameen is too old.
_Several months later..._
Al’ameen har ya dawo daga Abuja angama magana ansa date na bikin aurensa da Zeezee in 3 months time. Jin haka kuma Zeezee ta kariya ta soma kuka sosai ita bata son auren. Karap Mama ta bud’e k’ofar d’akinta da wuri ta share hawayen nata. “Kuma kukan me kike?”
“Niba kuka nake ba.”
“Banida ido ai nace kukan me kike?”
“Mama ni banason auren wallahi.”
“Baki so?! Dama bason Ya Al’ameen d’in kike ba?”
“Ina sonsa auren ne banaso.”
“Kinga banason shashanci kina jina ko? Auren ki nanda 3 months ba abinda muka fara gobe zamu wuce Kano chan za’ayi maki siyayyan, kinji koh? Seki fara shiri.” Shiru Zeezee bata amsa ba. “Bada ke bane?”
“Dani ne.” tayi murmuring. Washegari suka biya ta air to Kano achan suka gama wa Zeezee siyayya, kud’i in abundant Baba ya bawa Mama ba abinda basu sai mata ba. A guest house na Baba aka sauk’e kayakin kasancewar har yanzu Zeezee bata yanke hukuncin wani gari take so ta zauna ba.
_Morning hours..._
Tana zaune a d’akinta damuwa sun mata yawa