YAR GATA CE COMPLETE HAUSA NOVELS BY MIEMIEBEE.txt

Author :  MIEMIEBEE Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   26 / 98

75K to 78K   out of 291.7K words

takasa ce dasu komi.
“Zainab kece?” Mama tayi maganan some inches away from her tana shafa hannunta.
“Nnn... Nice Mama” tayi speaking up finally in a low cracky voice.
“Alhamdulillah! Alhamdulillah Alhj Zeezee ce Allah ya dawo mana da ita, ina kika shiga Zeezee? Meya faru?” Har anan Baba bece komi ba as se gallawa Zeezee harara yake.
“Mm... Mama wani ne ya gudu dani” se ta rushe da kuka kaman daga sama kawai taji sauk’an mari fas! A fuskarta seda taga stars dan azaba, kafin ta hankara Baba ya sake k’ara mata d’aya. A rayuwarta bata tab’a shan zafin mari kamar na yau ba, never once did she ever imagined that Baba ze tab’a d’aga hannu ya mareta. Da sauri Mama taja crying Zeezee gefe d’aya “Alhj dan Allah kayi hak’uri hakan be kamata ba, mu godewa Allah ta dawo gida shine babba.”

“Ta dawo? Mesa bata bi shi d’an iskan sun gudu gabad’aya ba?”
“Alhj please calm down ka tsaya muji daga bakinta mana ko bakaji tace wani ne ya gudu da ita ba?”
“K’aryan banza waye yaro anan da zata raina masa wayo? Ke!” Yayi maganan da Zeezee “kalleni nan! Kalleni nace!” A hankali tana kare jikinta a na Mama ta d’ago jajayen idanunta tana kallon Baba “meya faru jiya?” ya tambayeta finally. Shiru tayi tama kasa magana se hawaye kawai take a yayinda inda Baba ya zuba mata mari keta mata rad’ad’i. “Bazakiyi magana bane sena baki kashi kome?”
“Bb... Bb.. Baba wallahi wani ne ya gudu dan-” bata k’are maganan ba Baba ya hau kanta a fusace, da wuri Mama tajasa baya “Alhj kace zaka biye wa yarinyan nan wallahi kasheta zakayi ko ka illata ta, kayi hak’uri dan Allah.”
“Ba gwara ta mutun ba na huta akan ta b’ata min suna, kap cikin dangina ba wanda ya ta6ayin iskanci, akanki kuma” ya nuna crying Zeezee da yatsa “baza a soma ba kina jina ko? Ina kika je jiya nace? Wani d’an iskan ne yazo ya d’aukeki and ina ya kaiki? Kuma wallahi kika kuskura kikamin k’arya kinji na rantse bazaki kwana da rai ba yau.” Shiru Zeezee tayi ta kasa magana se zubar da hawaye take endlessly.
“Alhj dan Allah kayi hak’uri bamu sani ba ko dagaske wanin ne yaso guduwa da ita tunda kaga tadawo tana kuka.”
“Aikin banza, ajinki bana sane ne da party’n da sukayi organising jiya a Yankari? Police excuse suka karb’a dalilin da yasa ban samu na bita har Yankarin na bata kashi a wajen ba kenan, in kuma baki yarda ba ta kwaye miki hijabin nata kiga abinda ke k’asa. Kwaye hijabin nakin!” Ya buk’aci Zeezee ko motsawa batayi ba, “ki kwaye nace ko sena kwaye miki da kaina?” salati kawai Mama ta hau yi.
“Baba dan Allah kayi hak’uri, na tuba dan Allah kayi hak’uri.”
“Ki kwaye nace!” Kafin Mama ta hankara ya turata gefe ya nufi kan Zeezee. Fincikota yayi da hannu d’aya sannan yaja hijabin nata seda ya cire. Sega Zeezee nan da shirin party’n ta na jiya, wani marin Baba ya sake kai mata fiye da biyun d’azu. Wani irin ihu ta saki seda Omar dake bacci yafito a gigice yana kallon ikon Allah.

“Hakane wani ya gudu dake? K’arya zaki sake yimin akan laifin da kika aikata?” Ya d’aga hannu ze sake kai mata wani bugin Mama ta shiga tsakiyarsu “Alhj dan girman Allah kayi hak’uri inma dukan tan zakayi kayi da bulala bada hannu ba, dan Allah nace” turata gefe yayi ya sake kaiwa Zeezee wani marin ihu ta shiga yi sosai tana had’asa da Allah.
“Omar do something karya illata Zeezee please” cewar Mama. Da k’yar Omar ya samu ya k’wato Zeezee daga hannun Baba don se ball da Zeezee yake tamkar bashi ne mahaifinta ba, bayan Omar ta lab’e se rusa kuka take.
“Iskanci zakiyi a gida? Iskanci? Waye ubanki nace! Eyye! Har wai zaki kwana a waje, Mariam da Yasmeen ba yayyunki bane da bazakiyi koyi dasu ba? Miqo wayanki nan kuma kije ki d’auko duka wani gadgets naki including your car key” ganin bata motsa ba ya daka mata tsawa “ko baki jini bane?!” Tana b’ari cikin wata dashasshiyar murya tace, “naji” wayar nata ta miqa wa Omar yabawa Baba “wannan ne wayanki?” Ya tambayeta.
“Omar wannan iphone 7 nawa ne? S ceh?” Da Omar ya duba seyaga pro ce “a’a pro ce Baba.”
“Waya saya miki wannan d’in?” Shiru ba amsa, “waya saya miki nace?!” Ya daka mata tsawa.
“Baba dan Allah kayi hak’uri.”
“D’an iskan saurayin naki ko? Lallai yarinyan nan kinyi nisa har waya saurayi ke siya miki sabida bakida uba koh? Zaki sha mamaki baki sanni bane” Buga wayar yayi a k’asa seda ta rugurguje “wuce kije ki tattaro min gadgets naki, keda waya kuma ya k’are sede miji ne ze sai miki, wuce nace kafin na illataki anan!” Da gudu tayi d’akinta ta tattaro su ipad nata da komi ta kai ta ajiye a tsakar gidan tana ji tana gani Baba yayi rugu-rugu da komi a wajen daga kan ipad nata da mac book duk ya faffasa su sannan yasa key’n motarta ta a aljihu.

“Ke wai iskanci kika sa a gaba koh?” Kai tayi saurin kad’awa “naki ya k’are a gidan nan inkinga kin sake taka wajen gidan nan toh gawarki za’a fita dashi kokuwa mijinki yazo ya d’aukanki, dan aure zan miki bazan zauna ina gani kib’ata min suna a gari ba. Ace ni! Ni naje masallaci ana nuna ni da yatsa ga wacce ‘yarsa tabi saurayi wallahi kinyi kad’an Zainab kina jina ba? Kinyi kad’an. Ko banzan Necon ma bazaki k’arasa ba sadaqa dake zanyi in huta. Kuma Hafsah ku shirya yanzun nan aje ayi mata gwaji ko tana tattare da wani cutan zamanin insan nayi da ita tun wuri, nan da 2 weeks kuma zaku sake komawa kuyi mata pregnancy test ‘yar iska kawai abin naki hauka ne? Bakida hankali ne? Mene ban miki ba a rayuwa da zaki saka min da wannan butulci? Tambayar ki nake! Rai ne kawai ban saya na baki ba Zeezee. Duk bakiga wannan ba zaki fifita saurayi akaina ni uban ki ko?! Har ki bisa kuje ku kwana a waje, Karuwa ce ke nace? Yaushe aka haifeki da har zaki fara bin sauarayi?”

“Haba Alhj! Meyayi zafi haka? Abun duk be kai ga haka ba please.” cewar Mama.
“Baki jini bane? Inje in dawo baki aikata abinda na fad’an ba kiga abinda zan miki kema, kaji ai Omar maza ka kaisu nan Reemee a gwada ‘yar iskan nan” yana kaiwa nan ya fice yabar gidan. Ihu Zeezee ta k’urma har k’asa ta sauk’a tana kuka wane zata cire ranta.
“Mama dan Allah ki rok’i Baba yayi hak’uri wallahi na tuba wallahi ni ban kwana da wani d’a na miji ba, Ya Omar dan Allah ka tayani bawa Baba hak’uri.”
“Da Allah ja bakinki kimin shiru!” Mama ta tsawata mata “da uban wa yace kibi saurayi har ki k’i dawowa gida ki kwana waje?”
“Mama wallahi ban kwana dawani na miji ba Ya Omar please believe me.”
“K’arya kike!”
“Mama wallahi ba k’arya nake ba please believe me.”
“Dana yarda dake da ban yarda dake ba du d’aya ne Zeezee saboda bashi ze canza mind na Babanku da fact that you slept outside ba, ni dan Allah ki mik’e mu fice asibitin kafin ya dawo.” Haka Zeezee na kukan cire rai suka fice asibiti inda aka gudanar da all tests d’in aka kuma sa gynaecologist ta duba Zeezee ta tabbatar musu virgin ce ita har yanzu. Seda result na tests ya fito suka dawo gida. Ko bud’ewa Mama batayi ba ta kaiwa Baba dake zaune a d’akinsa. “Ga result d’in” amsa yayi ya duba komi negative ne, d’an sanyi yaji aransa. Numfasa Mama tayi tace, “Alhj yarinyan nan bawai taje tayi iskanci bane a waje kawai de kamar yadda ka fad’a party ya tsaidata tunda an dubata ba’a ga alamun komi ba ya kamata ka sassauta mata.”
“Nifa ban yarda ba inba iskancin taje tayi ba meze hanata dawowa gida jiya? Ko bakida labarin a hotel suka kwana ne?”
“Hotel Alhj?! Dan Allah ya isa haka tunda gashi de anyi tests bata d’auke da komai, Zeezee zata k’arisa rubuta Necon ta karka mata ruining future please.”
“In ke kike ajiyeta seki kaita school d’in gobe, ita bawai iskanci tasa a gaba ba zan koya mata hankali bata sanni hane wallahi.”

“Maganan gaskiya kaima da laifinka Alhj, infact kaine sanadin komi tun farko da baka mayar da ita *_‘YAR GATAN_* da batada flaws ba da hakan duk be faru ba. Sau nawa Zeezee zatayi abinda ba dai-dai ba kaima kasani amman kak’i bata laifi ka d’aure mata gindi. Sau nawa nake cemaka Zeezee na bin samari kak’i jina? Da kaji magana na da duk hakan ya faru ne? Kaima you’re partially to blame.”
“And I accept my mistake Hafsah nasan nayi kuskure amman ban tab’a sanin dan ka bawa yaro gata seya ta6ar6are ba. Yara nawa ake basu gata kuma su tashi da hankali da nituswansu, itade Zeezee batada wayo ne kawai. A tunani na Zeezee zatayi making d’ina proud da kalan gatan dana bata.”
“Sam ba haka bane Alhj, duk d’an daya zamanto ba ai magana, iyayensa suna barinsa yanayin duk abinda yakeso a lokacin da yaga dama a tunaninsu wai wannan gata ne toh wallahi ba gata bane, illa 6ata tarbiyya kuma surely zasuyi regetting some day. Yanzu cikin Mariam da Yasmeen akwai wanda ya ta6a tafka rashin hankali irin wannan ne? Kai ka nunawa Zeezee she is never at fault sannan kuma duk abinda tayi dai-dai ne toh wallahi in har baka taka mata birki yanzu ba, gaba abinda zata mana semunyi kuka tunda gashi nan ta fara yin hanya yanzu. Ina kira ga dukkan iyaye masu sakankanta yara dan wai su sunje boko shikenan koda yaro yana ba dai-dai ba baza’a mai magana ba, wallahi tun wuri sudena kafin azo ayita ihu bayan hari. Kaima Alhj daka jini da a baya da duk hakan be faru ba.”
“Tabbas Hafsah ba k’arya acikin zancen ki, ban tab’a sanin gata nada illa ba se yau, na d’au yadda na bawa Zeezee gata zan zo inyi alfahari da ita, nad’au duk cikin yaran seta fisu hankali da nitsuwa da komi badan komi ba sedan yadda na nuna mata so amman tabbas GATA yana da BABBAN ILLA. Shiyasa bazan bari abun Zeezeen yayi nisa fiye da haka ba, aure zanyi mata tun wuri in huta kafin tamin abinda ze iya tsinka min zuciya na fad’i na mutu.”
“Alhj ni ban hanaka yi mata aure ba amma de kabari tak’are necon nata tunda ta riga ta fara.”
“Ba abinda zata k’arisa aure zanyi mata, in kinga Zeezee ta sake laying foot a gate na gidan nan toh ko tayi aure anzo fita da ita kokuwa mutuwa tayi my decision is final.”
*© MIEMIEBEE* *TEAM#YGC!*
👄👄👄👄

www.beeenovels.blogspot.com

PAGE 26
*December, 2016*



_Here’s a page in honour of my dear supporters, *Lieeymarh, Humairah Melody, Princess Salmah, Khadijah👑, Aunty Jeedderh, Nusaiba Musa, Ashnur Pyar, Cute Xarah, Xee Yabour, Leemcy, Princess Haleemah, Sumee Luv, Fateemah Maid and Zainab. A* I love y’all so much #OneLove💞_



_In Zeezee’s room..._
Kuka take tasha tsakaninta da Allah wane zata cire ranta, ga kuma yadda kanta keyi mata sari har wani dishe-dishe take gani, tunda take bata taa6 buguwa kaman na yau ba, dukan Baba is uncomprable to Ibraheem’s. Hakan ta cigaba dayi sannan daga bisani ta miqe kan gadon ta bud’e k’ofa sanadin knock dataji, Mama tagani bayan sun iso sun zauna Zeezee tace, “Mama kin basa hak’uri ya hak’ura?” Kai kawai Mama ta kad’a mata “tukuna kema nakega sekin basa hak’uri amman ba yau ba ko zuwa gobe maybe ya tausaya miki ya hak’uran ko gobe kinada paper?”
“Eh inada amman Hausa ne.”
“Ko baki yiba ba matsala?”
“Ba matsalan chan” tasa kuka.
“Toh kukan ya isa mana, gayamin meya kaiki kwana a waje jiya Zeezee kika min k’arya kuma zan fita harkanki gabad’aya nima.”
“Wallahi nima banyi niyyan kwana a waje ba Mama, da dare yazo yayi ne nace ya kawoni gida yak’i wai se gobe.”
“Waye shi d’in? Saurayinki?” Kai ta gyad’a a hankali “me sunansa?”
“Sadeeq” tayi k’arya.
“Yanzu da Sadeeq damu suwa sukafi k’ima da daraja a idonki Zeezee dahar zaki bisa party keba muslima bace? Iyyeh? Kuma da wancan tsinannen shirin kikayi ta yawo a wajen? Nashiga uku ni Hafsah zaki halakar dani da raina. Irin tarbiyyan da na baki kenan bani bama ko Baban naku ya tab’a cemiki kije party ne?”

“A’a Mama dan Allah kuyi hak’uri wallahi sharrin shaid’an ne baran sake ba, please kima Baba magana kada yamin auren dole wallahi na tuba.”
“Kinsan da haka kika d’au hanyan iskanci? Aure dole a aurar dake Zeezee shi kad’ai ze sa ki nitsu kiyi hankali.”
“Mama wallahi na nitsu ban sakewa. Ni shikenan bazan k’arisa karatu na ba?”
“Zaki k’arasa mana idan kikayi sa’an miji dan koni bansan mawa Babanki zeyi sadak’an dake ba, inkuma ba’a dace ba keda bokon se in anayi a lahira.” Wani irin kuka Zeezee ta sakewa rushewa dashi daga k’arshe ma Mama fice mata tayi daga d’akin dan ko tak’i yin shiru. Seda tayi ta godewa Allah ta nufi bathroom ta wanke face nata sannan ta fito tasa lock a d’akin ta ciro wata k’aramar Samsung galaxy a wardrobe nata ta nufi bayi. Lubiee ta shiga kira and not long enough ta d’aga.

“Zeezee!” Tayi exclaiming. Batasan a sanda ta fara kuka ba “na’am Lubiee.”
“Zeezee what happened? Ina kika shiga? We’ve all gone crazy looking for you.”
“Lubiee dan Allah ki taimaka min ina cikin tsaka meh wuya.”
“Subhanallahi! Kina ina ne yanzu?”
“Ina gida-” katseta tayi da “alhamdulillah tunda kin dawo gida ina ba guduwa dake aka so yi ba?”
“Lubiee I followed Adeel to a party a Yankari...” Kap ta kwashe labarin komi ta bata ba tare da ta b’oye mata komi ba. “Innalillahi! Zeezee how could you? Mesa baki fad’a minba kafin ki bisan? What were you thinking?”
“Lubiee I wanted to make him happy, he really wanted me to go and I love Adeel morethan words can ever tell.”
“Toh yanzu meh Baba ya miki after making your so called Adeel happy?”
“Ya mammareni yasa akai min all Sexually Transmitted Diseases (STDs) tests acewarsa wai naje na kwana da Adeel ne.”
“Yaaa Salam!!!”
“Ba nan kad’ai ba ya fasa min duka gadgets d’ina, yayi seizing min mota yakuma ce bazan k’arisa Neco exams d’ina ba wai... Wai aure zemin” ta kuma rushewa da kuka. “Please help me out.”
“Aure! Innalillahi Babe why all this? Mesa dan Allah? Da kin fad’a min zaki bi Adeel party dana hanaki no matter what yanzu gashi ya kaiki ya baroki. After making him happy look at what you’ve cursed upon yourself. Wallahi he won’t escape it sena fad’awa Abba ya kirasa yamai fad’a shima tunda duk shine sila.”
“Inhar kina sona you won’t.”
“What do you mean?”
“Please don’t drag Adeel into this mess kibarshi please banason abinda ze tab’a min shi.” Cike da mamaki Lubiee tace, “lallai Zeezee na lura baki san ciwon kanki ba, infact baki ma san ina ke miki ciwo ba. Are you crazy? Taya zakice kar ayi dragging nasa into this after all everything started with him.”

“I don’t care ni kawai karki had’a kansa da Abba please I beg you.”
“Zeezee meh Adeel ya miki haka? Why are you defending him like this?”
“Because I love him please karki had’a kansa da Abba promise me.” Shiru Lubiee tayi, “please” Zeezee ta sake pleading.
“Alright naji.”
“Thank you.”
“Yanzu Zeezee ya zakiyi?”
“Lubiee I really don’t know zan gwada basa hak’uri ni bama Neco na bane ke damuna auren da zemin d’inne. After saying sena gama degree nayi aure yanzu Baba yace zemin me kike ganin su Sumayya zasu cemin, not this auren ma bada wanda nakeso zemin bafa I can’t marry anyone else than Adeel.”
“How comes ke tunaninki takan Adeel kawai yake zuwa? Ke baki godewa Allah bama da Baba be koreki daga gidansa ba? Believe me in Abba ne wallahi tsine min zeyi ya koreni the day ban kwana a gidansa ba, but ke all you can think of is Adeel? Adeel? Haba!”
“Ni da kori nan ma yayi dayafi min wallahi, I know Adeel will take care of me, wallahi I can’t live without him ni banma san ta ina zan fara sanar dashi wannan news ba.”
“You must be insane to think that way Zeezee taya zaki fifita saurayi akan mahaifinki? Akan iyayenki? Ko bakisan bakida kamansu bane?”
“I know Lubiee amman I can’t afford to lose Adeel wallahi” ta rushe da kuka. Da k’yar Lubiee ta samu tayi shiru tace zata kirata anjima when she’s calmed. Katse wayar Zeezee tayi tafito ta miqe kan gado. Not long enough wayarta yahau vibrating tana dubawa taga Adeel ke kira ba tare da b’ata lokaci ba ta share hawayenta tare da clearing throat nata sannan takoma bayin tasa lock tayi picking.

“Halo Sweetest Love.”
“Na’am Very Own.”
“Thanks Gee! I’ve been trynna reach you but can’t get through meya samu d’ayan line naki?”
“Uhm... Na had’a a charging ne.”
“Is that so?”
“Yeah.”
“Oh okay then how did things work out for

26 / 98