YAR GATA CE COMPLETE HAUSA NOVELS BY MIEMIEBEE.txt

Author :  MIEMIEBEE Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   43 / 98

126K to 129K   out of 291.7K words

ta sanar da Al’ameen komin rintsi yacewa Baba ya saki Zeezee saki uku kaman yadda ya buk’ata. Bayan Mama suka bi suka shiga ciki da gudu Mariam da Omar suka nufi kan Baba suna kuka sosai a yayinda shi kansa yake hawaye, “‘ya‘yan albarka ku yafemin, ku gafarceni na rashin adalci danayi a tsakaninku ku yafemin please.”
“Baba dan Allah kabar neman yafiyanmu ba abinda ka mana mude fatan mu Allah ya baka lafiya” cewar Mariam
“Sannu Baba” cewar Al’ameen “Allah ya baka lafiya”
“Ameen” Omar da Mariam suka amsa.
“Al’ameen nagode Allah saka maka da alkhairi.”
“Ameen Baba bakomai.”

*** Tsaye Mama ke a bakin k’ofar d’akin Baba tana bin Zeezee dake ta kuka har a yanzu da harara, wani wutan tsanan Zeezee ne ke ruruwa a zuciyarta. Jiki na k’yarma Zeezee ta doso inda Mama ke tsaye tare da kneeling a gabanta tana kuka me tsuma zuciya, “Mama dan Allah kiyi hak’uri, kiyi hak’uri dan Allah na tuba bazan sake ba.” One more dirty look Mama ta watsa mata sannan ta bar mata gun tare da shigewa d’akin domin batajin zata iya mata magana.

*© MIEMIEBEE ™YGC!*
www.beeenovels.blogspot.com
👄👄👄👄
[2/3, 9:32 🎀🎀🎀 🎀🎀🎀
🎀❣🎀
❣❣
•°•★•°• •°•★•°•
°• •° °• •°
°•° °•°
*‘YAR GATA CE!*👸🏻
•°•★•°•
°• •°
°•°
*_written by miemiebee👄_*

*Febuary, 2017*
4⃣0⃣


Wani irin kuka Zeezee ta rushe dashi, kanta har wani sara yakeyi mata. Tafi minti goma tsugune a wajen tana kuka, seda su Al’ameen suka bud’e k’ofa taja gefe har anan su Mariam basu ce mata ko uffan ba. Gida Mama ta aika Omar dan kwaso mata abubawan da zata buk’ata tunda a asibiti zata kwana yau. Sallama duka sukayi sannan Mariam ta koma gida. Al’ameen yazo tafiya ya kalli Zeezee dake ta aikin kuka har yanzu sannan a hankali yace mata “Zainab tashi mu tafi gida.” Da kaman bazata miqe ba sekuma ta tashi ta share hawayenta tabi bayansa, kuka ta cigaba dayi cikin motan wanda ko k’ala Al’ameen bece mata ba, sun isa gida ya faka suka fito. Tsaye suka tarar da Mama da Sadeeyah a parlour wane jiransu suke dama.

“Ya jikin Baban nata?” Mama ta tambaya.
“Alhamdulillah da sauk’i.” Al'ameen ya amsa.
“Allah k’ara mishi lafiya toh” cewar Sadeeyah atare Mama da Al’ameen suka amsa da ameen. “Yauwa Al’ameen ga biro da takarda maza ka rubuta ma Zainab takardanta tabar min gida yanzun nan, yarinyar data iya tasawa Mahaifinta hawan jini har kashe mijinta zata iya, wanda nikuma bazan iya affording rasa kaba, maza amshi ka rubuta mata saki d’ayanta ta tattara kayakinta tabar gidan nan at this instant.”

“Mama do I have to do this?” Ya tambaya a maraice.
“Yes Al’ameen inhar bawai so kake na sa6a maka ba, na baka nan da minti ashirin inhar baka saki yarinyan nan ba forget it that am your mother” tana kaiwa nan ta wuce ciki, kafad’ar Al’ameen dake riqe da biro da paper Sadeeyah ta dafa “do whats right Maj-Gen.” itama daga nan tabi sahun Mama. Waje ya nema ya zauna ta ina ze soma rubutawa Zeezee takardan saki yanzu? Kai ya d’ago yana kallonta a yayinda take kallonsa itama da jajayen idanunta. “Me kake jira? Ka rubuta min ka huta mana tunda kasa Baba ya la’anceni ya cireni daga jerin yaran daya haifa its what you've ever wanted dama” One more look yamata sannan ya rubuta mata takardan sakinta as

_Ni Muhammad Al’ameen na saki mata ta Zainab saki d’aya._ folding yayi a nitse sannan ya tashi ya miqa mata “gashi Zainab, amman kisani it was never my intention to divorce you, duk abinda na miji keyiwa matarsa don farinta mata nayi miki, Allah sheda na ne ban ta6a cin zalunki ba a iya zaman mu, kuma I want you to know that duk rashin hankalin da kika min na yafe miki Zainab, Allah fiddo da alkhairi daga wannan lamari, I love you so much and I’ll continue to do so till my last breathe.” Ita kanta taji ba dad’i amman ta dake tare da share hawayenta ta wabje takardan “finally am free.” D’akinta ta nufa ta had’a akwati har guda uku sannan tafito, cikin booth na motanta tasa boxes d’in sannan taja motarta ta fice.

_Back inside..._
Zaune Al’ameen yake shiru akan kujera gabad’aya ji yake inama ba’a k’addaro masa da rana kaman ta yau ba, yana son Zainab be ta6a kawowa a ransa zasu rabu ba. Duk da kalan rashin mutuncin da take masa he still loves her and so much. 20mins later on the dot Mama da Sadeeyah suka fito dag ciki ta tambaya “ka saketan?”
“Na saketa saki d’aya kamar yadda kika buk’ata Mama, har ta tafi ma.”
“Yar banzan yarinya ko hak’uri bata iya badawa ba.” Cewar Sadeeyah.
“Ai gwara da bata badan ba hakan yafi sauk’i yanzu ba shikenan ba” Mama tayi maganan tana neman zama gefen Al’ameen. Matsa mata yayi kad’an ta zauna “kayi hak’uri Baba na ni kaina nasan what you did was not an easy thing, I know how you love Zainab amman its hight time kayi hak’uri ka gane cewa bata sonka, don da har tana sonka da bazata bari ka rubuta takardan nan ba but see ko hak’uri bata bamu ba. Fatan mu shine Allah yasa rabuwan ku shi yafi alkhairi ina nan ina kan yimaka addu'a a kullum d’ana.”
“Nagode Mama, I love you so much."
“I love you more My Son” tayi hugging nashi.

***ZEEZEE

“Hello Very Own? Ban ganka ba har yanzu ganifa gaban Wikki hotel d’in.” Zeezee tayi maganan tana zaune cikin motarta da wayarta maqale a kunnenta.
“Sweetest Love am on my way” answered Adeel, daga nan tayi hanging. In second counts sega sabuwar maroon Genesis G80’n Adeel ya shigo htl d'in tare da parking not too far from Zeezee's car. Da gudu Zeezee ta fito daga motan nata ta nufi nasa yana fitowa ta fad’a jikinsa tana kuka sosai hugging nata yayi tightly, he can’t remember when last yayi hakan. “Shhh! Sweetest Love I’ve got you okay? Stop crying.” Kukan ta cigaba dayi da k’yar ya samu tayi shiru sannan ta d’ago daga jikinsa tana kallon cikin idanunsa a yayinda wani sabon sonsa yake shiganta. “Very Own Baba yayi disowing d’ina banida kowa sekai yanzu, Mama dasu Adda Marima duk they are extremely mad at me, you are the only one I have” ta k’are maganan tana kuka.
“I’ve got you Baby its okay, I love you so much, kikace Al’ameen d’in ya sakeki?”
“Yes" ta amsa tana gyad’a kai takardan ta zaro daga jakarta ta miqa mai bayan ya karanta ya yayyaga into pieces “a gobe Uncle Abdoul zeje ya samu Baba ayi mana aure mubar hell dayake nan and go back to Florida.”
“I love you Adeel” tayi hugging nasa. Hotel room ya mata booking inda ta sauk’a achan se bayan La’asr Adeel ya tafi dan zuwa ya sami Uncle nasa.
Cikin sauk'in kai Adeel yama Uncle nasa magana tare da stating masa conditions d'in kan sadaqar masa da Zeezee Babanta yace zeyi dalili kuma shine dan taje birthday'n sa. Da wannan reason Uncle Abdoul ya samu Mama ya zana mata komi itama ta amince don kuwa yadda Adeel ya tsara maganan se kaman Baban Zeezee wani Malami ne ustaz da bayison yahudanci ko kad'an, maman Adeel kuma datayi girman London bata d'au zuwa party wani babban laifi ba don haka tayi welcoming Zeezee wholeheartedly.
Kwana biyar Baba yayi a asibiti aka sallamoshi, alhamdulillah yasamu sauk'i da k'arfin jiki sosai ba laifi. Har ayau Mama batasan ina Zeezee ke kwana ba saboda ta tambayi Mariam ko ta mata masauqi a gidanta Mariam ta sanar da ita a'a. Labarin sakin Zeezee kuwa tun a daren ranan da Al'ameen ya saki Zeezee, Mama Babba ta kirata ta sanar da ita.
A yau su Mama suka dawo hida suna isa abinda Baba ya soma buk'ata shine akira masa Zeezee tazo da saurayin nata dakuma magabantansa yayi ya sadaqar da ita ya huta.

“Alhj dade ka fita daga harkan 'yar nan ina gudun maka ciwonka, kade ji abinda likita yace” Mama dake 6allowa Baba meds nasa tayi maganan a nitse.
“A'a Hafsah hankalina baze ta6a kwanciya ba se ranan da naji shi Adeel ne ko waye ya bawa Zainab kashi ya illata min ita kokuwa ya kasheta ya kai ta lahira.”
“Subhanallahi wai Alhj bazaka share maganan Zeezee ba se ciwon naka ya sake worse tukuna? Kuma da kake magana haka baza tayi zaman idda bane? Ko haka kawai zamu sake mata wani auren?”
“Zaman idda fa kikace Hafsah? Ko kin manta la'ananniyar bata ta6a had'a shimfid'a da mijin nata ba?”
“Amma-”
“Ki kiramin Zainab nace” ya fad'a in a serious tone. Shiru tayi ta gama 6alla masa Meds nasan sannan tad'au wayarta ta shiga kiran Zeezee.

Wayan nata (Zeezee) na a hannun Adeel suna zaune akan gado a htl room wayar ta shiga vibrating kasancewar a silent take. “Babe Mama is calling you” ya sanar da ita in an I-dont-care tone.
“What Mama???” Ta fad'a unbelievably.
“Yup” ya amsa tare da miqa mata wayar. “Pick it up” yayi instructing nata, ba musu ba gardama ta d'aga tare da sawa a handsfree ”Assalamu Alaikum Mama? Ina kwana?”
“Wa'alaikumus-salam kizo Babanki na nemanki, ki taho tare da Adeel nakin da magabatansa kinji?” Zuciyarta na har6awa ta amsa da “toh” tare da jira Mama tayi hanging. A hankali ta zare wayan daga kunnenta. Kallo d'aya Adeel yamata ya gano hanklinta ya tashi matsowa kusa da ita yayi tare da kwantar da kanta a chest nasa “all is going to be well okay? I've gotchu.” Kai kawai ta iya ta gyad'a mai.

****
Bada jimawa ba Zeezee, Adeel da magabantansa suka hallara gidansu Zeezee saidai shi sam Adeel d'in yak'i shiga ciki. Har parlour Zeezee takai in-laws to-be nata sannan taje tayo sallama d'akin Mama inda iyayen nata suke. Mama kad'ai ta amsa murya na rawa tana kare jikinta a bayan k'ofa tace, “sunzo suna parlour Mama.”
“Naji kije waje ki jirani.”
“Ta fita min daga gidana gabad'aya ta k'ara koda minti d'aya ne Allah ya isa ban yafe ba.” Hak'uri takeson basa amman jin haka ta d'ibi k'afa tayi waje ta samu Adeel. Cikin mintuna k'alililan Baba yayi sadaqar Zeezee wa Adeel da shaidu uku kacal se waliyai ya amshi sadakinta ma yak'i. Suna kammala duk abinda ya kamata Zeezee da mijinta dakuma in-laws nata suka dawo gida. Achan Mamin Adeel ta had'a grand celebration nata luncheon sukayi na kece raini wanda gun event d'in seda Zeezee tayi kuka kasancewar duk inda ta juya bata ganin nata sena Adeel seta tuna bikinta da Al'ameen dangi har sunyi mata yawa ga kuma sisters nata uwa uba mahaifiyarta nan kome aikin gidansu babu. Anyi event lafiya sumul ba yadda Mami batai da Adeel ba yabari su kwana nan gida da Zeezee yak'i shi sam se a hotel, can d'in suka nufa suna isa d'akinsu suka watsa ruwa one after the other sannan sukaci abinci.

Sede daga yadda Zeezee ke acting Adeel yagano she is missing home tana zaune a one end of the bed tayi shiru ya k'ariso ya zauna kusa da ita, “Sweetest love?” Jikinsa kawai ta fad'a tare da sa wani irin kuka me tsuma zuciya, solacing nata yayi tayi seda tad'an rage kukan, cikin sautin kuka tace, “Very Own please promise me that you'll never leave my side, and that you'll love me forever.”
“Ofcourse yes Sweetest Love you know how much I love you right? Add more to it, I'll never leave your side for better or for worse.” D'an sanyi aranta taji batasan cewa na miji ba d'an goyo bane. Hira sosai Adeel ya riqa janta dashi seda ta warware, ba wanda yayi tunanin yin sunnah raka'a biyun da ma'aurata suka saba yi. To twelve yace su kwanta kafin nan seda ya 6allo wasu capsules k'waya biyu da ruwa a cup ya miqa mata. Tana miqe kan gado ya tada ta, “Sweetest Love here tashi kisha kinji?” Tana miqewa ta tambayesa “magani kuma Very Own?”
“Yes” ya amsa.
“What for?”
“Don't you trust me Babe?”
“I do very well Very Own but what are they for?”
K'arya ya mata “pain killers.”
“But am in no pain Very Own.”
“Come on! Sweetest Love” yayi maganan tare da zama a gefenta “must I dictate it out? Ko kin manta tonight will be our...” Sekuma yayi shiru. Gano abinda yake nufi, seta saki murmushi kad'an “don't worry I can bear that pain.”

“Nahh you can't, and even if you can I wont let you kar6a kisha kinji lets sleep.”
“Anything for you Very Own, thank you” amsa tayi ta had'iye seda yaga wucewan k'wayayin a gullet nata ya miyar da cup d'in tare da kashe musu wuta suka kwanta warm and close inda a daren ranan Adeel ya kar6i hak'k'insa as yadda Zeezee tayi promising nasa. Ba k'aramin dad'i yaji ba jin shi ya bud'e ta shine first man to know her, dama its what he has ever wanted pride nata. A daren ranan jinsa yake on top of the world. Wahala sosai yabawa Zeezee amman don yadda takeson sa takuma keson ta farinta mai rai bata nuna masa sosai ba. Seda ya gamsu iya gamsuwa sannan ya barta alokacin har wani sama-sama nishin Zeezee ke don azaba da wahala hawaye se ambaliya suke a fuskarta.
A jikinsa ya kwantar da ita tare da pecking gashinta yana share mata hawayen, “thank you Sweetest Love you made me the most happiest man on earth today, I wont ever forget this, I love you.” Da k'yar ta iya zagaye hannunta akan cikinsa “I love you more Very Own morethan you can ever imagine.” Yana rubbing bayanta back and forth har ya samu tayi bacci sannan shima yayi.

****
Basu suka tashi sallan Asubah ba se kusan to 7am. Nanma da k'yar yasamu ya d'aga Zeezee ya kaita bathroom sukayi wanka sannan alwala sukayi Sallah, pain killer ya bata suka koma bacci se after 11 suka tashi Zeezee is feeling a bit better yanzu. Wanka Adeel ya shiga yayi yana fitowa Zeezee itama ta shiga alokacin ne Mami ta turo musu breakfast, shi da kansa yayi feeding nata. Da suka gama ci ne y juya ya kalleta anan ya gano she is weak k'arfin hali kawai take. “Sweetest love?” Ya kirata romantically. “Na'am Very Own” ta amsa a kasalance.
“Are you still feeling the pain?” kai ta kad'a masa amman yasan k'arya take sekuma ta basa tausayi daya tuna yadda yayi forcing kansa a cikinta jiya. “Am sorry” ya fad'a a hankali.
“For?” Ta tambayesa all confused. Hannunta ya had'a da nasa sannan yace, “for last night-” da sauri ta katsesa “you don't have to Very Own I'm all yours, my pride is yours and you've taken it away why are you apologising?”
“Is that so?” Ya d'aga mata gira teasingly, d'an murmushi ta saki ”yes Very Own.”
“Thank you okay? Yestarnight was great I can't tell you how happy you made me I love you.”
“I love you too” ta amsa shi nan ma a hankali. Wuyansa yayi bending tare da owning lips nata for some time sannan yace mata, “are you ready?”
“For?”
“To fly to Florida.”
“Florida kuma how?” Ta tambaya confused.
“Yup there I promised you, zamu bar nan for now muje chan and get a break from all these... You know tension.”
“Very Own but how-”
“How did I got ur passport?” Ya katse ta. “Don't worry acikin jakanki na d'auka the other day, so are you ready?”
“Are you serious Very Own?”
“Yes Sweetest love are you ready?”
“Definately” ta amsa all excited. Pecking nata yayi a lips “good then flight namu is by 1am tonight.” Hugging nasa tayi “I love you so much.”
“And I do too.” Yayi responding.

*~ *~ *~
Through out Zeezee ta wuni ranan tana expecting call from Mama amman shiru abun ba k'aramin damunta yake ba amman batason ta nuna wa Adeel. A rayuwa in akwai abinda

43 / 98