Chapter 107 Reading NUR FIRDAUS BOOK 2 HAUSA NOVELS COMPLETE BY SURAYYAHMS.txt Arewa Novels

NUR FIRDAUS BOOK 2 HAUSA NOVELS COMPLETE BY SURAYYAHMS.txt

Author :  SURAYYAHMS Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   107 / 112

318K to 321K   out of 335.4K words

su basu ko lura da isowar hajya zubaida gidan ba.

itakanta koda ta iso taga irin nishadi da shagalin da akeyi
saida taji kamar ko mafarki takeyi yadda taga anty suad da alhaj attah sun sake jiki acikin yaran ana matured and funny baby games, the baby uncles and the father himself, it freaks her out soo much to see javeed in d mist of his cousins playing games and laughing so hard wanda abune dayake nan so rare, rabonta da ganin dariyarsa me yawa ma bazata iya tunawa ba.

tafi minti talatin me kyau tanata kallonsu tanajin kanta kamar giyan ne bai gama warwarrewa bane ko ta shiga wani duniyar ne oho
,
dakyar dai ta kwaco hanklinta sai kawai tanufi sashenta a sama tabi ta haura dakin simran din ta fara tattara muhimmn kayanta da takardunta

tanayi tana kuka me tukuki wanda har kasar ranta takejin zafin komi dayake faruwaa bana kadan ba, kuma ba komi ya kara damunta face yadda tazo taga mutuwar simran yazamo banza a wann ahali, so nobody even feel remorse, or give a damn minute for her..

life just move on jiya jiya ta mutu amma suna nishadinsu kamar basu taba ma saninta ta a duniyar nan ba.

ciwon da hakan ya mata aranta saima yafi wanda taji jiya zafi
dan da wani irin fushi ta qudura cewa ta rabu da gidan nan kenan dan ita ba simran bace da bazata iya rabuwa dasu ba ko tay ta zama kamr wacce batada xuciya

she cant stay with ppl dat throw a big party untop her sisters demise taji mugun zafin abun aranta bana kadan ba.

tagama tattara iya abubuwan su masu amfani kenan zata fice sukaci karo da lady siddika data fito amsa wayar business a sama.

ganin hjy zubaida na jan akwati tana kuka da mugun mamaki ta
katse wayar tayo wajenta da mugun sauri ta rikota tana cewa ke zubaida???"what happen ina zakije da kaya haka?

sai kuma tay twitching idonta tace ohh, my bad..simran ta mutu ko?hmm i heard dat.

daidai nan hajy xubaida ta daga idonta dake zubda hawaye ta kalleta tace "yes..and did u also knw dat she was murderd in this house? amma saddika kin bani mamaki yanzu harda dake acikin wanda zasu kashe simran agidan nan? i tot u like her.. yarinyar nan duk gidan nan babu wacce take so kamar ki ashe kema muguwa ce marar imani kamarsu?

da wani busashiyar dariya lady sid ta katseta cikin dariyar tace "kikace murder? ohh no zubaida excuse you..hey, no body here killed ur sister... ur sister foolishly killed herself we even saw the video

da mugun mamaki kuma cikin razana hajy zubaida tace
"kikace mene? ki..kina nufin simran ita ta kashe kanta..and what video are u talking abt karki raina min hankali mana

wani irin harara lady sid tabita snn tace hmm kidena wani pretending zubaida ke inbanda dabbanci duk zamanki anan gidan baki tabawa jawa yar uwarki kunne akan yanayin mutanen gidan nan bane?

well kinga banda likcin jan magana dake, ur sister created a poison, disguised her self as a chef and try to kill the prengnant lady mufasa and hence she was made to drink dat poison and she killed herself with it. kuma inkince karya ne ga video nan na lokcin datake zubawa acikin a madara kingani

bude wayarta tay ta hau nuna ma hajy zubaida videon

a mugun kangare hajy zubaida tasake akwatunan hannunta suka zube kasa jikinta na rawa rawa tana hawaye cikin ranta wani irin durawa simran din ashar takeyi wanda bata tabay ma wani dan adam ba.

kasa cewa komi tay lady sid kuwa sai gaggaya mata bakaken magana takey masu zafi tana tabbatar mata da cewa karma ta bari kowa yasan tazo kawai yadda ta shigo a sacen ta fice a sacen dan kar irin su sheik haidar su fara kirkiro wani abun da zasu kamata itama dashi.

tsuliya a zage da kwababben gwiwa hajy zubaida ta tattara akwatunanta tay hanyar baya ta fita da mota aguje dan tsabar tsoro har ji take bazatakai gate ba za'a kamata.

tunda tabar gidan kuka kawai takeyi tana tuki tana zagin simran dan bata san wani irin kwakwalr kifi ne yasaka har tay wann kasadar da ryuwarta ba.

daga nan bata tsaya koina ba ta wuce filin jirgi tay booking late flight to U.S ta zauna cikin jimami, tunani da radadin abubuwan da suka faru, so in all this drama wato ma nur firdaus was d main reason dayasaka har yar uwarta simran tay irin wnn mummunan mutuwar, duk ta rasa matakin da zata dauka sai kawai ta bar abun aranta tafara neman yadda zatay hanklinta ya kwanta

she started paying for drugs, home sex delivery package inda za'a kawo mata young boys daga sex/porn industries tazo ta wuni tana harkokin ta dasu she need to release more hormones, drop cortisols and kill her anxiety kafin tay tunanin revenge. dan tasan zamanta agidan mufasa ya kare kenan.

banda mr manny babu wanda suke waya akai akai dashi, waidanma ta saida gadonta na gidan baban su duka ta bashi da sauran kudin dake acct dinsa
kenan shiyasa kwana biyun ya kyaleta tana mourning duk dama ya hanata sakat duk inda tay mutanensa suna binta yana leken asirinta batare da tasani ba..

so take su hada kai dashi ya tayata wann yaqin amma sam yaki yabata dama su hadu ido da ido saidai suyi video call ko waya.


AFTER 2 MONTHS

tun bayan shagalin da akay ma nur rayuwa ya sauya sosai dan tun washe gari da razia ta koma kaduna nur ta cigaba da rike gidan mufasa like a real lady and queen of her husband heart.

rayuwarsu bakaramin dadi yay ba dan tana samun kulawa sosai daga kota ina kowa kuma yana aikinsa peacefully anyi doubling artificial securities musmn ma asashen nur din.

for the past one month nur tasha wahala da laulayi sosai dan wani bin sai sun kwanta agadon asbiti amma koda suka shiga 2 month din sai ya lafa mata sosai, haka idan javeed yaje aiki baya nan ko naima ta koya mata bindiga ko alhj attah dakansa.

sumtimes kuma she spend her time more on designing her plans na aiyukan dake gabanta zancen auren razia da akaym faray kasa kasa ne yasaka bata iya cigaba da wasu abubuwan dan bataso yay clashing a hanata zuwa bikin sisterta data kwallafa rai sosai akai.

by now ta riga tasan wanda zasuna mata aiki, ta zabi na'ima as her personal assistnt da zata xame mata kamar sectary akan ayyukanta na charity da philantrophy.


daga abuja kuwa sai da akazo daf da tsakiyar jin hatsaniyar mrs haseena zata koma wani kungiya kafin nan wani irin rikici da fadace fadace ya kaure atsakaninta da uwargijiyarta hajya mairam shehuri.

for the past one month babu randa mrs haseena batayin programme me zafi tana kushe lamarun hajy mairam dashi
wanda hakan ya dinga kawo cece cece kuce da zubewar mutunci tsakaninsu ..

bakaramin illa mrs haseena tay ma tafyr siyasar hajya mairam agidan telebjiin da social media ba.

gashi ta iya dunkula magana acikin habaici ta iya tonon asiri me zafi

ita kuwa hajy mairam dake an riga an wanke su nur bata da wani kwakwarn makami akan mrs haseena yanzu, sai in abun yay mata ciwo sosai sai kaga ta ballo da batun sadaat tana zagin mrs haseenan dashi abainar jama'a amma ko ajikin mrs haseena..

wann rikicin shi ya dada jawowa layla muguwar tsana agidan shehuri amma haka ta nace musu ana ta tuka tsiyar tare.

daf ana za'a shiga wata nagaba kwasam labarin auren adnan ya fara zaga gari,yana chan kasar waje zai auri cousin sisternsa
fatima medical student in malaysia auren soyayya ce
kuma acan kasar wajen zasu zauna.

the same week da aka fara baza hakan mrs haseena itama ta hada gagarumin bikin komawa wani politcal party snn ta fara aikowa da sakom neman saki wa yarta layla awajen hajy mairam shehuri tace in har ba asakar mata yarta ba sai ta gaya ma duk duniya waye adnan, mashayi, mazinaci, me dukan mata and she said she have alot of evidences againts him.

wann barazanar sosai ya girgixa hajy mairam wanda dama sati daya kawai mrs haseenan ta basu

wann satin familyn shehuri kaf sunje bikin adnan aboye sabida tsabar balain mrs haseena basu sake anji a labarin auren ba

sai awajen bikin ne adnan ya gaya musu shi dama ya sake layla tuntuni itace dai bata bar mai gidansa ba, dama kuma yana da hoton sakin a wayarsa da tunanin ko layla ta kona letter shi yana da shaidarsa

da wann bayanin hajy mairam da wasu kawayenta suka dora niyyar cin uban mrs haseena, saidai a ranar da zasu dawo
dake labarin aure yaje masu su layla dambe suka wuni yi agidan kamar mahaukata inda khaleesa ta dauki tafasasshen ruwan zafi ta kwara ma layla a fuskarta tun jiya da dare.

hajy mairam tana dirowa nigeria aka tare ta da wann news din akace mata ai tun jiya khaleesat take hannun polisawa layla kuma fuskarta izuwa wuyarta gabaki daya yay condem tana ICU.

sunxo lkcin gari ya rikice mrs haseena tace bata iya ji ba sassafe tafara tonawa adnan asiri kala kala tana zaginsa wanda yay spiking wani irin hot debates sabida ita mace ce datake alaka da hukumomin human ryts da kungiyoyin kare hakkin dan adam

rikice mai zafi ta bude anata kace kace atake agent na hukumomi suka cika gidan hajy mairam shehuri anata case ana tuhumarta akan tarbiyan adnan

tarasa me zatay kuwa caraf sai wani mugun agent dinta dayake dayan partyn ya bata shawarar yadda zasuyi da mrs haseina

kafin kace wani abu aka harhada surkulle da hukuma cikin dare aka kulla wa mrs haseena sharrin kashe sadaat da boye gawarsa aka kawo fake evidences aka planting a computerta

sassafe mrs haseena tana asibiti inda aka aje layla rai a hannun Allah yau za'a kaita surgery sabida gabki dayane fuskarta da wuyarta suka kwaye

an shiyar da laylan dakin operation kenan saiga Dss agent aka zo aka tafi da mrs haseena gidanta akay searching koina daga nan aka wuce da ita
detention, shiru shiru babu wanda yasan meyafaru da ita har bayan kwana biyu da dr surayya ta fito media tafara batun batan mrs haseena anata cigiyarta

Dr surayyar ne ma take zama da layla tun bayan da aka fito da ita da surgery which is not even succeful dan har yanxu a nannade fuskarta yake da bandage ana neman like 3 milion dollars da za'a kaita kasar waje a mata jinya idan ba haka ba fuskrta bazai taba gyaruwa ba.


Tun ana ta kace kace akan bacewa mrs haseena har dai official rumour yafara fitowa na cewa an kamata da lefin saka hannu akan kisar mijinta sadaat sabida abunda yay ma yaranta..

dake ba'ayi abun afayyace ba wasu har sun aminta wasu
basu aminta ba hakanan aka dinga jan lokaci babu mrs haseena babu labarin ta.


bangaren su nur firdaus kuwa ayan kwanakin nan bikin razia da ashfraf ne kawai ya fitar dasu kasar waje, they travel to santorini kafin nan sukaje dubai.

anyishi ne in a VIP way bakowa ya samu daman zuwa ba so simple and classy wedding ansaka kaya kam an hadu wanda ko makaho ya ga auren razia sai yaji abun nan aransa bkaramin dadi nur taji data sake haduwa da su rico, frankie da muna awajen ba.

rabuwarsu da razia was so emotional, ita da javeed suka bata gifts na share din cosmetic brand babba da already yay suna a duniya she wll just be selling cosmetics and keep getting richer by centuries.

bayan angama hidimar bikin ne tay sallama da kowa sukazo kaduna suka gaida hajiya mammy daga nan ne javeed ya wuce wani mission nur tay zamanta na kusan wata guda a kadunan tana tare da hajy mammy suna rayuwarsu tare har cikin ta yashiga watanshi na uku amma sosai ya ke nunawa a fili sabida already likita ya gaya musu cewa she have abnormal wgth count dan hala ake mata zaton multple foetus.

tana cika wata ukun laulay gabaki daya yazo mata da sauki amma kuma tana da bala'in cime cime cin kayan kwalama da abinci ga mugun son bacci, anan gidan hajiya mamyn tafara karatunta na farko a online private option acikin One of the best top universities for arab elites me suna American university sharja dake Dubai, tana karanta 2yrs major course a fannin global diplomacy and philantrophy.

saida nur tay wata daya cur da sati biyu anan kaduna wajen hajy mammy kafin nan javeed ya dawo daga mission dinsa suka koma garin lagos cikin asalin gidansu da zama.


tun daga nan babu wani wanda yasake jin labarin rayuwarsu soyayyarsu kawai suke sha, nur tana karatu tana kulawa da bukatar mijinta sosai


daga abuja kuwa yau da gobe ya wuce wasa sosai rayuwa tay ma mrs haseena da layla wani irin juyin masa da basuyi zato ba. dan tun ana batun su a media within just 2 months ma mutane suka gaji aka dena hirar aka tsunduma tsabgogin rayuwa.

hajy mairam has sucessfully get rid of them kasa kasa throu her political power and favours tasaka an daure mrs haseena
har gidan yari da lefin kisa, ba ayi mata trial ba, ba aji labarin meyafaru ba kawai diffff kawai akaji babu mrs haseena babu labarinta gashi an hana uban kowa yazo neman information

kullum ce ma dr surayya ake wai mrs haseena is under investigation har suka gaji da jira suka dena zuwa suka bar komi ma Allah.

itama bakaramin hakurin jinyar layla tay ba, dan jikin laylan babu sauki, she lost her entire face, wani bin ma wari zakaji tanayi sabida basuda isasshen kudin da zasuyi covering wasu abubuwa, silently hajiy mairam ta saka aka kulle duka actn din mrs haseena, layla kuma ba sisi take dashi ba dama, snn dan mugunta sai tay sauri taje bank aka mata revocking docmnt na gidan mrs haseena ya zama mortgage tabi tasiya gidan legally da same kudintan sai gidan ya zama nata ne halak malak.

she did all that wirout making noise shiyasa babu wanda yasan meke faruwa face irinsu dr surayya da aka kira suka kwacewa ma mrs haseena kaya

rayuwa sosai yay musu zafi layla kullum kuka take acikin radadin ciwo da nadama tanajin matsatsin son ta kashe kanta.

dan sai yanxu tafara asalin jin nadama mai tsanani na ratsata gani kawai take kamr zata mutu, babu mumynta, babu nur firdaus gatanan kwance acikin ciwon da ya sauya mata halittarta gabaki daya wanda ko kanta ta siyar tasan bazata samu rabin kudin jinyarsa ba.

the worst part shine wanda tay hakan akansa yana can yana rayuwarsa da wata sabowar mace, wanda taji labari amce mata auren soyayya ma sukayi, he found a new love kuma ance yarinyar badai ilimi da nitsuwa da kyau ba kuma ma yar uwarsa ce yar maiduguri.

kullum dare sai tay kuka tana nadama sosai akan irin rayuwar data jefa kanta aciki.

haka zatay ta fade fade tana tona asirin mugayen abubuwn datay ma nur firdaus akan adnan.

Dr surayya saidai tay ta kuka tana mamaki abubuwan dake fita abakin layla

dakyar layla take nitsuwa har saida kakarsu didi tazo daga yola ta karbe jinyanta daga hannun dr surayya ta tattara ta suka koma wani local asibiti suna biyan less hospital bills kafin nan komi ya fara zuwa musu da sauki.

rayuwa ya cigaba da tafiya haka,didi kullum sai ta mata nasiha masu shiga jiki

wasu tsiraru ne masu tausayi zakaga suna na kawu musu taimakon kudi ko abinci

dan didi tay ta gwada lambar alhaj abbkar nadacan datake dashi bata sameshi ba gashi daga ita har laylan basu san gidansa a kadunan ba

nur firdaus kuma dama komin iyawarsu sunsan ba samun wanda yasan wanda yasansu zasuyi ba danko dr surayya ce musu tay sau daya kawai ta taba magana da nur firdaus a lkcin da mijintan ma ya hadasu lambar likitarta na US ya kira da private line har ta gama jinyrta kuma sako kawai suke tura mata na kudi dan babu wani mafita saidai suyita addua
kawai ko wata rana nur din zata nemesu


neman information akan mrs haseenan kawai dr surayya ta shigayi kullum tana shige da fice still ana cin kafarta hajiya mairam tay bribing kusan kowa koina ka shiga da zamcen mrs haseena babu mai ce maka komi

kullum didi kuma tana zama da layla a asibiti anata kokari akanta tun likitoci suna basu shawarar daukar mataki akan jikin layla har suka dena tsoma musu baki dan acewarsu muddin layla ta jima ahaka to saida fa acan mata halittarta fuskrta gabaki daya wanda bakaramin kudi zaa kashe wajen yin haka ba.

kullum fuskar laylan a rufe yake da bandage idonta ne kawai ake iya gani shima duk ya nane, ga fanka amma sai an hada mata da fitita ake samun sauki sabida warin da ke tashi ajikinta koyaushe mutuwa dai baya sallama koni ko ku chat 08060712446 to pay.
[02/07, 16:49] Ladysu: Babu wani abu mafi muni da abun tsoro kamar kaci haqqin mutum bakajin ko dar dar aranka littafina ba kyauta bane kudi ake sawa ake karantawa ga wanda imaninsu yakeda saura chat me and pay via 08060712446
After six weeks...


yau ake cikata sati shida cur da bacewar mrs haseena ayayinda babu wani wanda ya sake jin labarin hajya zubaida wanda har yau neman hanyar da zasu hada kai da mr manny takeyi dan ta tabbatar da cewa ita takawo karshen ahalin mufasa. shirun ahalin mufasa akanta sam bai dameta ba dan gani take ai duk da aka kashe mata yar uwarta simran agidan kuma sunsan ubanta ma ya mutu they wont even dare question her absence.

Agidan kuwa daga nur firdaus sai mijinta sai surkinta hakanan suke zamansu atare peacefully
saidai yanxu dake alhaj attahn yana yawan yin tafiye tafiye
abubuwan ya zama ba kamar dacan ba.

tun samun ciki da nur tay wasu magudanar arzikin gidansun ya dada buduwa musmn tunda suka fara dora hannunsu akan hrkan minerals resouces kamar su oil, gold and diamonds da wasu stones ana damawa dasu sosai a global markets.. they need more securities, and allies dan haka alhaj attah bai fiye zama sosai agidan yanxu ba

kowa hanklinsa ya koma kan business javeed ne kawai ke iya raba hankalinsa gida biyu dake cikin nur firdaus ya shiga wata na hudu last 2 weeks kuma dama yay mata alkwarin cewa zaina kasancewa tare da ita komin rintsi.

sumtimes its hard for him amma haka yake kammala abubuwnsa

107 / 112