Author : SURAYYAHMS Category : Romantic Hausa Novels
Adnan.”
a rikirkice Adnan ya sake kallonta da dan murmushi mai nauyi duk dai ya rude yace
“Wa alaikum salam habib..ty?
tana murmushi ta dan kashe masa ido..yace ”oh my god, da dan karfi da kuma mugun murnan ganinta a muryansa ayayinda yake kokarin hadiye dumbin mamakinsa.
baisan sanda yataho kamar zai hadiyeta ba
suka tsaya dukansu suna ma junansu murmushi..
ahankli tace yaya kake how are you?? kasa iya danne hawaynsa yay idonsa yay jjaaa muryansa nadan rawa yace i am good..u look, u look...god damn..kawai saiya dan shafe kansa ahnkli cikin rasa mema zai fasalta ta dashi.
kkrin hade ido take dashi dan ta kara masa karfin gwiwa amma inaa ai saida ya sauke hawayen sann yabi yashare shi da sauri yacigaba da mata murmushi.
itama murmushin ta masa cikin jin mugun tausayinsa aranta tace i am lucky to have seen you here you qalbi ashe da dalili da Allah yasaka na buga latti...dariya yay dan qalbi data fadan duk dama a acikin raha ne amma har ransa yaji mugun dadi har yadan dawo hayyacinsa..
kai tsaye ya fara kkrin zaiyi introducing dinta ma familynsa dama inba a hoto ba ko mum dinsa bata taba ganin nur firdauus a reality ba. wacce tin tsayuwarta awajen gabaki daya suka zuba mata ido da imaninsu suna kallon tundaga kyaun halitatr izuwa hadadden dressing inta da uwa uba wann dan uban kasaita da ajin da sukagani na zuba ajikinta gwanin burgewa.
sede tun kafin nan yay magana nur ta juyo gefensa Ta matsa kusa da Laylah wacce fuskarta already ya gama nuna alaman radadi gamida da karaya, dan fadin halin mamakin da ta shiga data san wai nur ne wann bazaima fasaltu ba. dan koda ta kalle kanta takalle nur din sai dataga tay kama da wata baba me kosai a kauye gashi abun kunyar ma waifa tsohuwar bayan nur dinne ajikinta.
suna hade ido tahau zuba fake smiles wanda dakyar ma yake fitowa muryanta akakkrye tace big sis?
ko ajikin Nur firdaus tazo har gabanta calmy tay mata murmushi me sanyi snn tadan rungumeta slightly tay resting agefen kunenta ahnkli snn tace mata good to see you little sis, lallai aure ya karbeki.
wani gulloton baqin ciki layla taji ya tsaya mata a wuya batama iya cewa komi dan tasan inda bude baki kawai gani zaayi tana kukan da bata san dalilinsa ba yanzu
nur tana zare jikinta suka sake hade ido tace layla naga sakon mummy wai kinyi ciwo, to Allah ya kara sauki ..ta fada da nutsuwa bata tsaya jin me laylan zatace ba
..ta juya kan adnan dake washe baki yana Allah Allah ta juyo ya nunata ma uwarsa abunda tay masa asara shidai babban damuwarsa kenan mum dinsa taga nur ta gane cewa tabbas ta cucesa shiyasa kuma haryau bazai dena bata ciwon kai ba.
nur tana juyowa ya fara nuna musu ita mummy ga habibty, itace nur firdaus..
yabibbi anties dinsa da dan uwansa duk ya nuna musu ita.
hajy mairam gabaki daya tarin baqar magana ne abakinta amma yanayin dataga sanyin aji da kuma haduwar nur din yasaka ta kasa iya cewa komi sai yake take ma nur tanamai saka mata Albarka na dole. lallai haseena ta iya haihuwa dayan antyn tace toh ai wann din ma tafi haseenan kyau...dayan ma ta dinga cewa eh wallah masha Allah ai banyi tsammanin yadda Hasina take da kyau dinnan har zata haifi yar da zatafita aji ba wow tubarkallah..
ana cikin haka saiga attendant excuse me ma'am, ur flight is abt to take off. ke kadai ake jira...nur batace komo ba ta gyada kai alaman tana zuwa.
takalle adnan da wani irin sabuwar kalar shaukin tausayinsa a kwayar idanunta ahnkli tace "I got to go
thank you so much..
...hawaye taga zai taru a idonsa tay saurin girgiza mai kai kawai sai yay ta maza yace "toh shikenan see yhou around. ya dada kallon fuskarta" yace babe ki gaida kawu abubakar pls kice masa na gode sosai.
...kawai dariya ta masa me sanyi.. snn ta ma matayen sallama bata ma jira sun amsa ta ba ta maida spec dinta saman idanunta ta juya cikin kamewa
nan sai ga layla data dawo daga washroom da ruwa baja baja akan fuskarta duk ya caccaba mata make up din cikin sauri ta karaso bayan taje taci uban kuka a bayi tafito har tana wani jan jan ajiyan zuciya aboye.
babu wanda yasan yaushe ta zame ta wuce washroom kawai gani akay tadawo
kai tsaye wajen nur din ta nufa suka dan yi nesa kadan da family kawai layla tafara magana kmar zatay kuka har zata fara ma mur complains cikin katseta nur din tace
its okay, 'ive send u sumtin a account dinki ynxu laylah..pls manage it.
nan tafara barin baki da kame kame big sis wallh kawai de banajin dadin jikina ne shiyasa kika ganni ahaka..dama wata magana.. ahnki nur ta kalleta cikin katseta snn tadafa kafadunta tace karki damu litle sis, Allah zai baki lfya
..ai aure da kudi na magananin duk wata damuwa, barema you neva needed me for anything barema ai yanxu akwai mummy.
nan ta bude jakarta ta ciro bunch na kudi ta mika mata a sirrince tace ga wannn kireke incase inwanda na tura miki yanxu bazasu isheki ba..and i hope ure happy.
layla dakejin kamar numfashinta zai sarkafe yakuma dauke cak nan take taji wasu kalar hawaye masu ciwo na shirin sauko mata cikin rasa abunda zatace ma nur, bakinta na rawa rawa tabudi baki zatay godiya, nan ma cikin datsar numfashinta
nur tace ahhh ahhh karki damu ba kudin karuwanci bane, is frm my pocket money da kawu yake bani ko wani wata...so, make sure u tell ur mum abt it kafin gobe tace na baki kudin karuwanci kin karba. hey, i got to go. ga can familynki acan suna jiranki kije ki samesu...bye little sis.
daga haka suka rabu laylah was sooo extra shocked ta tsaya da hawaye zirrrr duk takasa motsi dan kamar wacce akay mutum mutuminta hakanan tadinga kallon bayan nur firdaus harsaida tabace maganinta
nur kuwa ko ajikinta wai kadanji abun ya dameka sam ita bata wani ji komi ba dan inma akwai wanda ya nata tausayi befi adnan inta ba duk ta rasa yadda zatay ta sakashi ya iya mancewa da ita tunani tay aranta tace hala ko sai yaji ance masa tayi auren soyayya kafin nan hala zai saduda
tanakaiwa seat dinta kuwa jirginsu bai kara minti biyarba ya tashi aka lula da ita kaduna
da kyar da sudin goshi kafin nan layla ta iya dawowa hayyacinta tay marmaza ta share hawayenta ta dunkule kudin a gyalen abayan ta sann ta karaso wajen familynsun duk jikinta a sanyaye.
gani tay babu ma wanda yay mata kallo na biyu,kawai surutu ake ana raha ana hirar haduwar nur firdaus
tanaji dan uwansun yanace ma adnan cikin rahar audama wann ne nur firdaus din ahhh justice for Adnan daga yanxu ina bayanka. saikuma ya juya yakalle laylan atsakaninsu kawai suka kwashe mata da wata muguwar dariya.
Hajy mairam kuwa gabaki daya mamaki da wani irin damuwa saiya rufe mata zuciya dan ta mugun jimawa rabonta dataga danta adnan ya dawo cikin hayyacinsa at once haryana hira acikin yan uwa ana wasa da dariya haka dashi
gashi ma gabaki daya yarinyar batay mata kama da wacce ta shiga wancan trauma din ba..
wani tunani tay taga dama tabarsane ya auri wann hadaddiyar yarinyar dayake son din atleast she get to keep her son happy, da kuma rlshp dinsu ta uwa da da bai lalace ba dan gabaki daya adnan yanxu ya canza hali ya dawo marar kunya gashi bata isa ta hanashi kudi ba sai yabude safe inta yadauka ko tanaso ko bata so he is just terrorizing her life. saidai aikin gama yariga ya gama babu wani mafita.
tunda aka kama hanyar gida daga ita sai layla ne basa magana acikin motar
sauran kuma duk hirar kyau, haduwa da kayan jikin nur kawai akeyi da alama de gabaki daya ta burgesu dan dayan antyn adnan har googling jaka da blazer din jikin nur
tay waikoda zata samu irinsa ta siya amma sai taga ashe customed made ne
frankie yariga yasan za'ayi hakan,dolene wasu zasuce zasu kwaiwaye suturrar nur shiyasa yayi dwelling akan zallan hadaddun customised tailored outfits just for her inda ko kaje kasuwa saidai ka samu shigensa amma badai irinsa zak zak ba....
[22/04, 23:00] Anne-Aurora🦋: EPISODE 9🦋
SURAYYAHMS
wajajen Karfe bakwai saura jirginsu Nur firdaus ya iso garin kaduna, bayanta dawo gida kowa yay mata maraba sede Kafin ta yi komai wanka ta faɗa donji take jikinta har wani danko-danko yake mata. Ga ta da son wankan dama kamar agwagwa duk rana saitay wanka kamar sau uku balle kuma dataje tayi kwana ukun Abuja bata wani samu lkcin kulawa da jikintan sosai ba yau Hatta gashin kanta ji ta yi kmar yana mata wani kaikayi kaikayi..
Mikewa zaune tayi Ta warware doguwar bakin gashintan data dunkuleshi in a pony tail tashiga toilet din da ke cikin lapiyayyen dakinta,tsaye tayi na dan lokaci kamr wata mai nazarin bandakin nata wanda ke dauke da lafiyayyen babban bathtube na hollow cup jacuzzi, kalarsa white komai da ke cikin bandakin kalarsa kenan. Ahankli Ta mika hannu ta zare hair clip din da ta daure tulin gashinta da ya riga ya wargaje yazubo a kafadunta
,baki sidik mai wani irin tsayi da tsantsi protein hair mask, traditional shampoos, da non sulphurous conditioners kala-kala masu tsada dake a jere ta dauka inda kusan babu kalar da babu awajen wannan na da nasaba ne da yadda take bala'in son tsaftace komi nata.a lokacin ta manta da komai tashiga tara ruwan dumi cikin bahon wanka snn ta shiga ta soma abin da ta fi so a rayuwarta wato wanka.
Ta jima tana kalkale sassalkar fatar jikinta batare da ta tuno da komi daya faru a airpot ba, can kafin ta soma wanke sumar kantan bayan tayi conditioning dinsa da mint hair masque tana cudawa da kumfar bayan Ta kammala komi ta dauro alwala ta fito snn ta bushar dashi a handryer.
Doguwar rigar baccinta me laushi ta saka ta dauko hijabin sallarta ta tada sallah tajima azaune tana karatun qur'ani da muryanta me dadi sannan ta samu cikaken nutsuwa ta zauna ta soma cin abincinta acikin nitsuwa, brown spaghteti jollof da meat balls, A gefe kuma wani gasasshiyar meal din hanta ce a cikin bowl na tangaran ta sanya fork tana cin hantar a hankali bayan ta gama da jolof din. Da ta gama, ta kora da ruwa mai sanyi, sannan ta kishingida a sofar dakin tana dan hutawa nan tajivwani abu na tsantsan shauqin imani da tausayi na neman shigarta tare da tursasa mata tunani bisa yanayin yadda taga yar uwarta layla ta lalace duk ta rame
dazu dan harga Allah yadda taga laylah a lalacen yay mata ciwo
snn bazata iya tsayawa tuhumarta bane badon komi ba saidan tunanin halin makircinta da tay sai dan layla sosai tasha bata makurar mamaki musmmn ma lkcin rubibin aurenta da adnan yadda ta dinga mata rashin mutunci da rashin kunya, sede ko makaho yaga layla ayau yasan ba dadin rayuwar aurenta takeji ba tunani tay karkuma tafara kkrin taimakon ta tazo tasake juya mata wani makirci da sharrin a idon mrss haseena, besides
tasan yanxu layla tay wayo tunda ta iya zaman aure dan haka duk wani abu yaje ya taso mrs hasina zata iya dragging insa akan kawunta sannan tazubar masa da mutunci gara kawai ta fita a sha'aninsu
aranta tace inde har laylah na bukatar taimakon dagaske she wll look for a way to find her.
take ta kawar da wann tunani tafara tunanin birthday inta da zaizo nan da kwana uku gashi haryau Razia bata gama exams din ta ba bare ta dawo kamar yadda tay musu alkwari,itade bawai abun ya darata bane amma yadda taga matayen kawunta suka saka rai akan 18th birthday dinta yasa take son itama taga wann ranar
saidai harga Allah bataso ace razia tay missinh inshi att all
tunani ta dinga akan hakan har bacci mai nauyi ya sunkuce ta washe gari ta farka ta cigaba da normal life activities dinta na chilling ayayinda su hajya saadatu da hjy bilqis suke famar shirye shiryen mata simple home birthday party iyasu ya su.
ata fannin su layla kuwa tun ranar da suka hade nur a aiport bacci ya kaurace wa idanuwanta dan duk sanda tay juyi sai sabuwar kamannin nur din kawai take kallo, yadda nur ta wanku ta canza ta zama kamar wata yar shugaban kasa ya tsaya mata a wuya ya kuma razana kokon zuciyarta bana kadan ba dan abune wanda kwata kwata ko a mafarki batayi tsammanin gani ba,
irin takurarren feeling din nan kishi,nadama, haushin kanka, da kuma rasa nayi shiya shakurema layla hanyar fitar numfashi dagata mirgana nan sai ta mirgina can sai kaga zurrr hawayenta na sauka kamar ruwa
dan yadda suka san nur da sanyin hali da kuma tsananin haquri
sam batay zaton zata mance dasu da wuri har tay glow up haka ba. mrs hasina kam ma kullum tsammani take nacewa nur din ai zatagaji daxama a kaduna snn zata dawo taroketa gafara nd she is alwys convincing herself da wann tunanin, dan gani take ai nur din bazata iya tattara rayuwarta da komi nata ta zauna a wajen wasu na daban ba in ba wajenta ba.
abubuwan duniya suka taru sukama layla yawa akan kirjinta, tun tana iya nazari har tazo tarasa gane shin zallan zafin nadamar rayuwarta takey ko tsantsan kishi da baqin cikin ganin nur takeji.
yadda suka dawo gidan batako runtsa ba tun asbh takasa haquri takira mrs haseena, mrs hasina tana daukawa kawai tafashe mata da kuka
tanamai bata labarin yadda jiya taga nur firdaus a airport da duk wani abinda ya faru.
amemakon ta bayyana mata asalin me takeji aranta na kishi, hassada, razana da nadaman rayuwa sai gabaki daya tabita sauya maganan tafara
lissafoshi a matsayin laifikun nur firdaus..
mummy i cant believe dat yaa nur har zata iya ta mance damu, bakiga walakancin datamin bane waidan tabani kudi harda cemin wai ince miki ba kudin karuwanci bane, kuma wai aure be karbeni ba. ta dinga zagina tanamin dariya....kuka take tana cewa mummy menayi wa yaa nur ta tsaneni harfa dariya take min sabida tasan halin datasaka aurena aciki mummy wallhi ko kaffara bazan yi ba itace take yawan janye hanklin mijina akaina, pls what i have i done wrong to yaa nur takemin haka
agabana suka tsaya karkiga haukr rawan kafar da adnan yakey akanta itama tanata kulashi dan kawai su kuntata min...mummy dan Allah ki taimaka min kirabani da yaa nur she is really destroying nd hurting my marriage tunjiya i cudnt even sleep
yadda Layla take maganan tana kuka cikin matsanancin damuwa kai zaka dauka ita aka zalunta tun a farko. duk sai mrs haseena taji babu dadi aranta.. bayan ta gama rarrashinta tahau mata fada tace mata ai duk lefinta ne tunda itace take nuna ma duniya batajin dadi auren..nan ta fata babbata shawara akan kawai ta dinga irin packaging inna na mata, har misali take buga mata da wasu matan dake auren kudi bama soyayya ba mijin nacin ubansa amma a reality sai ka gansu tsaf tsaf sunfi kowa ma zakewa.
wann shawarar shine ya danyi uplifiting din spirit din laylah, musm da mrs haseena tace zata turo mata kudi itama ta sissiya kayan gyaran jiki tay fess next time suka hadu da nur kuma tazage tanuna mata cewa she is happy tama fita samun rayuwar aure me dadi.
hakanan dai mrs Haseena ta zuzzuga laylah snn ta bata wasu shawarwari na yadda zatana samun shigewa cikin dangi dan itama ta yagi rabonta na arziki tun kan azo ace za'iy mata kishiya.
tunda mrs hasina ta ambace batun kishiya hanklin laylah ya dada tashi danta mugun tsanar kishiya sabida tanada matsanancin kishi ajininta. ahaka dai har suka kakkare wayar. duk takaici da haushin nur ya dada cikama mrs hasina ciki wato ma ashe har nur tazo abuja amma shine batako nemeta awaya ba, dahar zata rubuta mata zazzafar text message me dauke da wasu mugayen kalamai sai kuma tafasa tare da yankewa aranta cewa ai koma yayane wata rana nur din zatace zatay aure to itama anan ne zata walakanta ta dan kuwa ta yanke aranta bazataje auren ba
London,UK.
10.00pm
Dr simran na zaune a gidanta na birnin u.k ita kadai tana waya da wata shaqiqiyar kawar aikinta baturiyace ana ce mata Dr shelly wills wanda kusan halinsu ma banza daya yake da dr simran, awani fannin ma shellyn ta wuceta rashin hankli
shigowar email ya katsesu tana budewa taga sakon bincikenta ne akan familyn khadi aka taro, nan da nn tace ma shelly babe give me a scnd i wll call back..tunma kafin shelly ta amsa ta katse wayar ta jawo laptop dinta ta bude sakon acikin Adobe reader file tafara karantawa sama sama dan tsabar yadda take tsananin jin kishin javeed bata iya samun nitsuwar yin wasu abubuwa.
kawaide taga akwai yar 17yrs da kuma yar 22-23 yrs kuma sune suke hannun alhaj abbkar ciroman, nan taja wata arniyar tsaki cike da tukukin baqin ciki tace ashe ma yara kanana ne? yo me javeed zaiyi da yara kanana haka, isnt this a disgustin phedopilic mindset, hmm lallai javeed din nan dan rainin wayone nine zai hadani da yar 17,23 years?
wani irin haushi me tsanani taji ya kara rufeta. gabaki daya ma bata bi kan profile din nur ba, dan tasan ma karyane javeed yace zai aure yar 17-18 yrs it can neva eva happen even in dreams.
kawai sai ta saka ido akan na raziar tahau karanta labarin razia bit by bit, sede tun daga yadda take yatsina fuska tana yi da baki gaba gaba tana turasa kamar zatay amai fuskarta yay jaaaa da borin kishi da tsabar haushi zaka san cewa sosai personlityn razia ya mugun razanata.
bayan tagama sanin wacece razia sai tay ignoring file din nur da ko budewa ma batay ba ta kara bude na razian ta dudduba hotonanta tafara kalla
tsaye ta mike arazane bayan taga hotonta na farko taga yadda take da wani irin kyau da aji bata da wani abun kushel tsabar ma abun yacakketa bata san sanda glass cup din hannunta ya subuce ya fadi akasa ba. tunda taga kan wankan haduwa da kyau a