Chapter 26 Reading NUR FIRDAUS BOOK 2 HAUSA NOVELS COMPLETE BY SURAYYAHMS.txt Arewa Novels

NUR FIRDAUS BOOK 2 HAUSA NOVELS COMPLETE BY SURAYYAHMS.txt

Author :  SURAYYAHMS Category :  Romantic Hausa Novels

Chapter   26 / 112

75K to 78K   out of 335.4K words

graff diamonds jeweries,da customise high heel shoes na original gianvito rossi, da hermes clucht da perfumes da watch kominsa set.

kowani akwati da abunda yake ciki wanda amarya zata bukata hatta kayan make up dana gyaran jiki da komi an zubo su..

wani akwatin ma zallan kudine aciki aka cika dashi sabida jigilar make up, bridal fittings, da sauransu sabida kayan nata ba adinke yake ba, snn suna da designer nasu da zaiyi fitting din kafin ranar daurin auren duk sum aje address da date da komi...


komi awajen saida ya balain burge nur firdaus sabida they are all her favourites things, sai ji tayi kamar nata ne dan exctly abubuwan datakeso taga an kawo su ma razia.

razia kuwa tudaga kallo daya datama shoes din ma tasan ba size dinta bane size din nur firdaus aka kawo...

angama kallon kaya lafya, iyayen sukama razia bayani cewa, akwai wanda zasu na aikowa su dauketa zuwa gyaran jiki da bridal fitting sabida nan da kwana biyar ne daurin auren..

saida iyaye matan suka gama nasu snn babanta ya fara mata nasiha, nan ne kuma kan nur firdaus ya fara daurewa dataji alhaj abbakr yafara da ambatar sunan inlaws dinsa da mufasas sai kawai tay shiru dai har aka gama ita tafara tashi tabarsu anan tay waje

tafiya take tanajim gabanta yana mugun fadi tare da bugawa can waje asaman bene ta inda babban swimming pool dinsu yake ta taje ta tsaya cikin tunanin

"to wani mufasa ne kenan anty razia zata aura, kenan zai iyuwa suyi aure a family daya???she just wish wayar javeed yana tafiya da ta kirashi ynxun nan taji meke faruwa dan tasan dolene zaisani tunda sunan famlynsa kenan.

tana cikin wann lissafe lisaafen sai ga nan razia ta fito ta wajen tana nemanta

suna hade ido tace litle sis ya akayi kikazo nan kika tsaya ke kadai baki tsoron wann shegen ruwan akasa ko??

murmushi nur tay tace
anty razy kawai tunani nakeyi akan wani abu...

razia tace tell me?

dan shiru tay sann tace"...ive been wondering what if a family daya zamuyi aure..i mean..an razzy kinsan me? shima fa gayen nan dana gaya miki sunan familynsa kenan...to ke meya sunan naki mijin, pls tell me kinga ance nan da kwana biyar ma fa zasuzo su daukeki...

shiru razia tay thinkin of tagaya mata ko tay shiruuu kar hakan ya zame musu matsala da javeed...but she knw dolene nur tazo tasani tunda servant din gidan mufasa za ana aikowa suna kaisu wajen fitting da sauransu, kuma tasan nur ta sansu tunda tace suna fita tare dashi...

beside tunda taga an saka rana taji kawai tagama karkare plan dinta wanda tay alkwai ko molly bazata san me zata shirya acikin 4 days din nan ba.


cikin lumshe ido da budewa razia tay kamar bata san da komi ba ta kama hannun nur suna kallon idanun juna

ahankli tace lil sis kinga,sau daya nima nataba haduwa dashi, sabida babane suka fara nemansa da maganan aure kafin nan yanemi na muka gana but i think his name is javeed..
...javeed Attah mufasa....

akangare nur take kallon bakin razia jin wasu igigyoyi na tsin tsinkewa acikin zuciyrta da kwakrlta

atake sai taji komi nata ya tsaya mata cak...

bakinta na rawa rawa tace"javeed????..a..a..an..anty razia kikace javeed ne zaki aura???

...tunkan razia ta amsata taji wani irin shakuraren numfashi ya makureta, taja da wani irin karfi kamar wacce zata hadiye ranta tamutu atake dan batasan yaushe ta kwace hannunta acikin na raziar ta fara matsawa da baya baya ba...

rawa rawa jikinta yafara tanajin kamar mafarki takeyi..

amugun tsorace razia tace nur please stop ryt der, zaki fadi...ki tsaya muyi magana
ko kin san shine????

kafin razia ta kara budar baki gani tay idanun nur yay luiiiiiiii tana tangal tangal...

tana kuwa kara step wato tundaga saman benen gidan tafado harkasa directly ta fado da nbya fanjam acikin bababan pool din kuma a sume....

wani irin razanannen ihu razia tay wanda ya jawo hanklin kusan kowa agidan, a guje ta bi matakala ta sauko kasa tana ihun sunan
nur, ida kafin ma ta iso maaikatan dake ta wajen harsun zagaye bakin pool din ana ta salati kowa na tsoron fadawa cikin ruwam sabida yana da yawa da kuma zurfi sosai
gashi a sume ta fada

da mugun gudu razia ta karaso wajen tana kiran nur nur batay wata wata ba tafada cikin ruwan tafara diving aciki har can can kasa snn ta hangota harta sha ruwa tana neman ta fara floating razia ta wani jawota dakyar da wahala ta iya fitowa da ita waje......

enjoy ur night my junior brothers weding dinner is tonite...see u guys on monday with hotter episodes.
[05/05, 19:38] BLUE💙: EPISODE 30🦋
@surayyahms..
Dakyar razia ta fito daga ruwan itama masu aikin da suka cike bakin pool din kowa yatsorata anata doka salati nan sukay marmaza wajen taya razia ta karasa fitowa nur firdaus waje snn aka shimfidata akasa akwnce malala kamar wacce batada rai ajikinta kwata kwata.

jikin razia nawani irin rawa rawa tazube gwuwarta akasa araunace tanata kallonta ganin yanayin ta kamar wacce bata numfashin wanda hakanne yasa takara fashewa dawani irin tsoratccen kuka...

nan dan nan tafara matsa mata ciki acikin rikicewa tana kukan tana cewa nur nur nur dan Allah kiy haquri ki tashiiiiii innalillah wa innnna ilaihi rajiun na shiga uku,..i..i shudnt have tld u dis i am so sorry pls dont leave me am sooo sorry nurrrrrr..

gabaki daya tabirkice tana matsa mata ciki da kirji tana hura mata iska abaki tanata kuka

haquri take bata ba acikin hayyacinta ba har iyayen suka fito ta wajen suma a rikice sukayo kansu batama sani ba dan tamugun tsorata ganin nur bata ko responding and her body is getting more colder and ligher each amd evry secnd, da wani irin karfi alhaj abbakar ya bambareta ajikin nur din ya mika ta wa hajya bilqi, kuka kawai take tanacewa nurrr please wake up dan Allah Dan Allah inda kasan ita ta turota acikin ruwan.

nan alhaj yay iyayinsa amma inaa duk jikin sa saida yay rauni, ga yarsa razia na kuka agefe duk ta karaya itama bata wani jima ba numfashinta ya dauke ta suma da tunanin ta kashe yar uwarta.

nan hajya saadatu ta ciccibe nur din a hannunta sukayi mota da ita ita kuma raziar aka kawota daga baya

babban asibiti akay dasu direct inda aka kai nur emergency aka fara bata taimakon gaggawa raziar kuma aka daura mata ruwa.

fadin kalar tashin hanklin da iyayen suka shiga ciki bana kadan bane, banda jeka ka dawo da ziriya babu abunda sukeyi a kofar emergency kowa ya daga hanklinsa sosai cikinsu duk anrasa wazai rarrashe wani.

babu wanda yasan asalin abunda yafaru dan haka har police alhaj abbakar ya kirawo asibitin snn aka fara interrogating dukkan ma'aikatan gidansan inda wani mai aikin kula da flowers yace shine kawai ata wajen yana ban ruwa wa flowers lkcin da yaga abun ya faru amma shi baisan meyafaru asaman ba kawai ganin nur yay ta zamo tun daga saman benen gidan ta fado fanjam acikin ruwa sai kuma razia ta sauko tabita cikin ruwan ta cireta...

toh bayan wnn dan bayanin ba asamu wani tangible bayani abakin kowa ba face harsaida sukayi kusan awa takwas suna jiran farkwansu a asibitin,

razia ce ta farka tuntuni amma tsoro da nadamar gayawa nur wann maganan ya hanata iya bude idonta barema taji meke faruwa, itade bata san wani irin game javeed yake bugawa ba but she knws is going hurt her sister real bad dan ko abunda yafaru jiya ma kawai yasaka tagane cewa bakaramin son shi nur firdaus takeyi aranta ba, ita abunsan ma haushi yafara bata sosai,dan gabaki daya jitake kamar ta gaji da komi snn ko kadan bata fahimce meye javeed yake nufi da su ba.


kukan zuci kawai takeyi tanata rokon Allah ya fitar dasu duka ahannun wann bawan Allah she deeply regret telling nur firdaus javeed zata aura,sai ynxu kuma takejin kamar bata kyauta mata ba dama boye mata kawai tay harsai ta gani dakanta she was just sooo confused ta rasa menene mafita.

toh tasan inma ta boyen dolene nur zatazo tagane in bad way and she wll still be in this painful position tunda dai tagaya mata cewa tasan mutanensa..

adduarta shine kar wani abu yasame nur hakanan dai tay shiru tanata kukan zuci...

sam taki tabude idonta she was scared angry nd confused she just want everything to be over to leave this country and neva come back ji kawai take kome ya isheta.


bayan kamar 2 hrs da farkawan razia lkcin sunkai wajajen 8-9 hrs a asibitin kenan dake tun gabanin magrib aka kawosu, daga alhaj abbakar sai hajya sa'a suke zaune akofar dakin da nur take ciki sunyi zugum
basu cewa junansu komi ba kowa na cikin
tunanin zuci da kuma damuwa.

kusan 12:30am na dare nur firdaus ta farfado jikinta a matukar muce kamar ma bazata iya motsi da gabobin jikinta ba

tana farkawa dataga kanta agadon asibiti tuni tafashe da wani irin tsorataccen kuka
kawai ji tayi trauma na rayuwarta na baya kmr yana neman ya dawo mata afresh..

nan da nan likitocin suka taru akanta suna dubata amma batace musu komi ba sai sheka kukan kawai takeyi ahankli take ambarta sunan javeed cikin numfashinta.

lkcin komi ma dawo mata kai yake kamar yanzu ne ake xubo matasu..

Duk yadda take mugun jin tsoron rasa shi da tsananin kishin javeed har yanxu wani bangare na brain dinta ce mata yake karyane badai javeed dinta bane zai mata haka saidai in wani javeed din ne daban koma hala yan biyu ne taya ma xata tabbatar da haka??

soyayyarshi ya riga ya mugun shigarta da har ynxu gani take duk wann batun karyane bazai ma taba yuwa javeed dinta yazaga ta snn ya auri yar uwarta razia ba.

sai can data gama kukan tareda nazarta komi acikin zuciyarta tareda da kin daukar komi aranta kafin nan tafara magana tace akira mata kawunta ita zataje gida..


hajya bilqi ne dama agefen gadon razia
tarafka tagumi sai ga nan hajy sa'a tashigo a harzarce tace hajya Billy kifito likita yace nur firdaus tafarka tana neman mu Alhamdullhi..

azabure hajy bilqin ta mike tsaye itama tana furta Alhamdullh nam tay marmaza taja mayafin ta tabiyo bayanta suka wuce dakin ICUn su uku anan suka samu nur akwance tana kuka ahankli..

ficewarsu keda wuya razia ta dirko kasa da ga kan gadon tabiyo bayansu saidai koda tazota bakin kofar dakin ICUn kasa iya budewa tashigo ciki tay dan batasan da wani irin emotions nur zata farka ba.


daga ciki kuwq rufuwa iyayane sukayi akanta kowa na mata sannu harsaida sukaso bata tausayi sai kallonsu kawai takeyi tanata gyada musu kai ahnkli hawayenta na sauka a fuskrta kamar ruwa.

da muryanta dake fitowa dakyar tace musu ina anty razia?

hajya bilqi tace mata ai razia nacen kwance dan tun da fito da ita a ruwan itama ta razana ta suma bata farfado ba..


jin hakan yasaka nur tafara kkrin zata mike

alhaj abbakr yakasa iya daurewa yarikota dam ajikinsa dan ya matsu yaji meyene ya faru snn ya akayi ta fado tun daga saman 3 storey bulding ta fado acikin wnn uban ruwan wnda shikansa ya tabbata da akasa tafado da saidai a dauki gawarta..

muryansa a raunace yace "Ina kuma zakije auta?? jikinki fa babu karfi dan Allah koma ki kwanta kinji..

cikin muryan kuka nur tace baba inaso naje wajen anty razia ne i knw she must be worried ni fa wallh bansan zan fadi acikin ruwan ba..

rukota yay ajikinshi araunace sannan ya rungumeta sosai jin ta kara fashewa da kuka me tsuma dan ita kadai tasan me takeji

but she want to deny everything and act like she is okay..danma kar ya zama mata gaskiya dan harga Allah ji take kamar bazata iya jure zafin rashin javeed a wann karon ba..

alhaj dake rike da ita yafara rarrashinta yana cewa karki damu razia will be fine and she did evrything a sister wud do, she saved ur life..

cikin kuka nur tace mishi i know she wll daddy shiyasa nake so naje wajenta i want her to knw i am fine.

Razia dake manne da jikin kofar tawaje kuka takeyi har tana jan zuciya very silently ruwan idanunta a lumshe sosai dan kwata kwata batay tsammanin da wann furucin nur zata farka ba,for a minute har tay tunanin nur zata iya jin ma ta tsaneta sabida tasan tagaya mata cewa zata aura mata saurayi, she tot ta kira iyayenne dan tagaya musu komi dayake faruwa sai kuma taji nur bata furta komi ba
face damuwa da ita datayi..

abun ba zallan mamaki kadai ya bata ba har daure mata kai yayi sosai...

jin anata rarrashin nur din aciki yasaka ta dan sassauto da nata kuka snn ta turo kofar ahankli ta shigo ciki

kusan atare iyayen suka jiyo suna kallon ta da mamaki suna hade ido da nur ta taho da sauri suka rungume junansu ahnkli suka fashe da wata ssanyar kuka ahankli take shafa kanta tanamai bata haquri wanda dagaji kasan razia ta tsorata

shiru iyayen sukayi suna kallonsu hajy bilqi da hajya saa duk sun raunanta sunata hawayen suma..

nan razia ta tallabo fuskr nur hawayenta na zuba tace litle sis dan Allah dan Allah kiyafemin i am really sorry i shudnt hav....

tun bata karasa ba nur ta girgiza mata kai tace "an razzy u did nothing,.. its all my fault, i just freaked out over nothing....wani irin kallo me cike da sakoni take ma razia alaman bata son suyi maganan javeed anan agaban iyayen nasu...

Koda alhaj yafara musu tambayoyi yawanci nur ce ke amsawa razia sai kallonta take tana mamakinta sosai..

ta rasa har yaushe yarinya karama haka take da irin wann karfin zuciyar danne komi a lokci guda
sai kuma ta tuna cewa zai iyayuwa kwakwalr nur firdaus da kuma zuciyarta ya saba da daukar ire iren wann pain da shock din shiyasa jikinta yay developing pain nd trauma control da kansa.

tanaji nur tace ma baban nasu cewa ai hira sukeyi sai jiri ya kwasheta shikenan bata san ya akayi ta fado ba she made razia look like a hero aka wuce wajen.


ranqr sunga gata a asibitin dan kuwa duk wani abu dasuke da bukata shi ake musu
banda ma nur da ta nace zata je gida da sai bayan kwana biyu za'a sallamesu..

a dakin nur din suka kwana cikin daren washe gari likitoci suka dubasu da snn aka basu wasu drugs wajajen 8:30 am na safiyar suka dawo gida kowacce ta wuce room dinta da nauyin abubuwan dake ranta

already alhaj abbkar har yasaka anyi pool drill anyi draining dika ruwan pool din an sake rufeshi.


nur tunda taje daki take bacci sabida allurai da aka mata bawai dan tana da niyyar baccin ba.

razia kuwa kasa yin komi tay tanata jeka ka dawo da tunani kala kala a cikin ranta
tarasa me nur take nufi da rufe maganan

tsabar damuwa dacan har zata kira molly ta gaya mata koda mata zata samu wani mafita tawajenta amma kuma data tuna yadda mollyn take da negative thinking akan nur sai kawai tariqe komi aranta da tsananin tausayin nur datakeji kamar zai fasa mata zuciya.


dakyar tay wanka ta sha ruwan zafi waidan ma su hajya saa sun sakota agaba da cewa tay harse nur ta farka kafin su saka wani abu acikinsu tare,

anan ma iyaye mata sunta mata questions akan hirar da sukeyi daya jawo har nur ta fada a ruwa amma haka razia ta musu wala wala tace musu hirar film ma sukeyi kawai jirine ya kwashi nur din ta fadi befr she cud catch her shiyasa ma ta tsorota sosai.

tun daga nan sai maganan ya mutu
suka fara tunanin yadda zasu kula da nur sabida shirin auren razia da mufasa cannot be stopd gashi basuda wani lkci.



ata dayan fannin kuwa
gabaki daya javeed ya rasa meke masa dadi
yana zaune shirune a room dinsa amma jininsa taciki tafarfasa takeyi musmn da aka kawo mai labarin cewa nur ta fado daga saman bene izuwa cikin ruwa ta suma..

sosai jikinsa ya bashi possible abunda zai iya faruwa,..

haka ya dingajin bacin rai da fusata taciki dan kamarma yaje gidan kawai ko ya saka men dinsa su dauko masa ita ya kula da ita dakansa haka ya dingaji, saidai kuma ba abune wanda zai iya risking yinshi yanxu sabida yasan safetyn rayuwarta is more important dan duk wani fushi da haushinsa da zataji yanxu.

haka sultan ya dinga satar kallonsa baice masa komi ba dan shikansan so yake yaga wacece nur fiedaus din nan ido da ido ganin javeed yake mata wani irin son da
shikansa bai isa ya kiyasace yawansa da zafinsa ba.


ranar gabaki daya daga kan sultan din har qurds din baya baya sukeyo dashi sabida mugun mood
swings da anger prblm dayake fama dashi,abu kadan sai ga ransa ya baci sosai akai, dan ji yaje kamar yay tsuntsu yaje yaga ya nur take, he almost cant bear to see her hurting tunma bai tabbatar da hakan ba.


bayan komi ya lafa
razia da kyar ta sake yin wanka tasaka wani dogon riga tanata kallon time sabida ta matsu nur firdaus ta farka suyi kyakkwan magana akan lamarin sede duk sanda ta lekata sai taga har yanxu tanata bacci

hanklinta dada tashi yakeyi idan tazo ta leka taga tears din ta na saukowa silenty ko acikin baccin, ga wani irin nannauyar jan zuciya da sheshhkar kuka datake yawan saukewa sosai razia tadamu dan tariga tasan dolene nur firdaus zata shiga wani irin mayuwacin hali akan javeed ganin bazata iya daurewa ba kawai tay deciding zataje room dinta ta dau waya ta tura ma javeed din sako game da halin da nur take ciki ata inda tasan hala zaigani cos she just cant bear to see her sister hurt.

tafice a dakin kenan bada jimawa nur ta farka da wani irin ciwon kai me tafe da zazzafar zazzabi ga wani irin ciwon ciki da azaban yunwa dake murdata.

ta jima akwance tanaji kamar ba ita bace for a moment tanamai dada tursasa brain inta da zuciyarta dan karma ya amince da gaskiyr lamarin.

kai koda gaskiya ne tasan bai dace ta dagawa razia hankali ba batare da taji zancen daga bakin javeed din shikansa ba.


wayarta tajawo tasake gwada lambarsa still baya zuwa, ta yi dialling lambr yakai sau goma gabaki har daya jikinta ya raunata hawayenta na zuba nan da nan ta hau rubuta masa sakonni

26 / 112