Author : SURAYYAHMS Category : Romantic Hausa Novels
wanne ya dace tadauka ma familynsu aciki
hannunta na rawa rawa tsabar taga wasu irin duwatsu da bata taba gani arayuwnta ba ga kuma baban voults na black money, tana xuba duwatsu a idonta ko kan wani abu baije ba
haka tay ta ruwan idon tsakanin kudi da duwatsu can kawai sai ta dau dutsi guda daya
tana dauka sheik yazo ya tattara sauran ya maidasu cikin cage din snn akace mata tagama nata kenan ta dawo wajen zamanta tare da kowa. da dutsin a hannunta ta koma gefen anty suad ta zauna sai kuma taga anty suad ta hade rai ta kau dakai bata ko kallonta duk sai tay tunanin ko bakin ciki aka fara mata don tay zabi me kyau.
next hajy zubaida ne amma sai mother tace a'a nur firdaus ta zauna dan itace a tsakiya tunda sune manya
nur tana hade ido da javeed sai taji ta tsorata sosai musmn yadda taga kamar he is nervous, bata taba ganinsa ahaka ba. he look tensed sosai ana bata izinin bude nata cage din taga ya sauke idanunsa can kasa
addua tay aranta hakanan ta ciro abubuwan dake ciki ta jerasu akan daddumar gabanta kamar yadda taga lady sid tay.
acikin na nur babu dutwasu amma akwai gwalgwalai, kudi raw cash, heirloom dagger, da kuma voult key na duka dukiyan dake cikin gadon mijinta javeed.
Nur tay shiru for a while batare da ta dago kanta ba, kowa awajen kallonta yake anaso aga mezata dauka kowa da kalan harsashensa. addua tay aranta kai tsaye ta bar dukk wani kayan duniyan da idonta yahau kai ta dauki dagger tarike....
suna hade ido da javeed taga ya dauke numfashinsa yawani irin lumshe idonsa sosai sai taga sheik haidar yay murmurshi me sanyi sosai khaleefa da kamil suma suna murmushi
da wani irin dan uban mamaki mother ta mike tsaye atake tace ma nur "my doter kin tabbata abunda kike so kenan? a ladabce nur ta amsata cikin girmawa..cikin son tsorota ta anty suad tace "yarinya look again ga gadon mijinki awajen you cud be rich forever. nur ta sake kallan komi tace "i still choose this one"
alhaj attah ya kasa boye farin ciki aransa dan atake yaji kamar wata duniya sabuwa ce ta dawo hannunsa saidai baice komi ba
nur ta mike da dagger ta koma gefe itama sai taga lady sid tana wani irin harararta tanaata kallon jaka marar brain.
hakama tana ji lkcin da ta mike tsaye hjy zubaida cikin dariyar mugunta tace wawiya marar rabo ga dukiyar mijinki a tafin hannunki kinki dauka dama talaka ko a ruwan kudi aka tsomasa sai ya fito bai jike ba
nur duk ta zauna da tunanin habaicinsu aranta tace koma shirme tay ne toh amma ko ajikinta wann din taga damar dauka
akazo kan hjy zubaida
ita kam ma emiralds ne babu gold babu diamond sai, kati na kudi 15million us dollars sai wasu fitilu na da can.
otakam minti daya bai dauketa wajen tunani ba tasaka hannu ta dauki katin kudin shikenan aka gama
mother ne ta taso dakanta tay jawabi cewa dolene kafin ajawo wani cikin mufasa sai anmasa gwaji na son duniya da greed da selfshness da disloyalty
tace duk wanda ya dauki abun wuya kowani irine "yanuna she is weak and undertestimated all about the material not really fit for the mufasas. wanda ya dauki kudi kuma" yana nufin zai iya saida su wa enemies dinsu kenan, cos he can be bought, not trustworthy, and powerless. wanda ya dau dutsi kuma "is a symbol of hypocricy and greed. zai iya zamowa enermie nan gaba. wanda zai dauki key din gado "shikuma barawo ne kuma zai iya zubda jinin mufasa akan dukiya"
kafin ta cigaba tahowa tay ta riko hannun nur dake rike da dagger din suna tsaye daga gaban kowa tace look at her, so young, but she chooses possibility over certainty, a true mufasa woman thinks beyond today. she left all oda luxuries with steady hands, she took the heirloom dagger..she came here to build, not to beg us!
nur firdaus itace kyautar da muka samu a ahalinmu, every body..''this is our lady mufasa".
Anty suad ne ta taso da gudu tazo tarike nur tana murmushi me fadi tare da dora ma hannunta kiss tace "i knew it. Welcome, to the mufasa my dear! atake duka aka miqe tsaye hajy amira har hawaye ya fara zuba a idonta, javeed yatare nashi yanata hamdala amma ya kasa motsi dan baison yay rashin kunya squezing inta agaban kowa.
alhaj attah yaxo shima da murnansa yace ma nur she shud be ready to be the future ruler.
hajya zubaida da lady sid aka barsu kababa a tsaye kowaccen su takasa daga ido ga baqin ciki ga borin kunya.
gashi ba halin barin wajen haka mother ta sakasu suka ma nur congratulations na zamowarta lady mufasa, wani irin intense anger and hatred yasaka hajy zubaida tafara yima nur kallon matacciya tun anan, dan gani take bazata taba iya hadiye wann baqin cikin ba yo ashe ma na simran kadan ne this girl is just thier curse kamata yay ta mutu kawai dan tun datazo banda duhu babu abunda suke gani
lady sid tasha baqar magana wajen anty suad acikin mutane sai kirarta wawiya babban banza makwaidaciya takeyi
tana cemata duk zamansun nan ya kamata ace tafi haka wayo amma dake bata da rabo shine taje tana daukar dukiya.
mother haka ta saka su suka aje duk wani abunda suka dauka ba adai ce musu komi ba tunda sunji sakamonsu ai shikenan.
nur firdaus batasan me akeyi ba duk ta rude harsaida ta dawo jikin javeed suka dan yi gefe ya rungumeta ajikin shi sosai da kalman i am proud of you snn tadawo hayyacinta aka dan zazzauna nur na kusa da javeed da mother
aka kawo ma nur iniation gift dinta kowa zai kawo nasa ancenstral mother tazo da wani abu a cup ta bata tasha wanda tun nur bata idda sha ba lady sid ta binne kanta ta fashe da wani zazzafar kuka dan tasan mother bazata baka wnn cup din ba saidan tana da yaqinin cewa zaka haifo musu new generation of mufasa heirs..
nur tana gama sha mother tay mata addua o masu yawa snn ta damka mata wani abun wuya a hannu. anty suad taxo ta damka mata heavy pair of bangles "tace may ur hands be heavy with pride..nd not shame.
sheik haidar yazo yabata raw cash in gold dusted bills yace mata tunda ta dawo jininsu ta rufe kanta da kudi ayayinda duk wani kura yazo mata..yana bata hjy amira tazo ta damka mata wani abu a hannu kamar key ankli tace mata "speak less, watch more. Allah ya tayaki rikonmu. khaleefa ma ya bata wani abu a box yace "being a mufasa is hard..dont forget to shine kinji? kamil yaxo ya bata pouch na ajiyayyen kudi ahnkl i yace "if you hurt my brother.. i will feast on you preety girl. kowa yay murmushi dan ba kowa yagane meyake nufi ba...while shi yasani, abu ne wanda yake shirinyi da rayuwr simran cos she is no longer with javeed dolene ya kwashe jikinta and dat too for free
ayayinda kowa yake cikin nishadi lady sid ko a wasa bata boye baqin cikin shigewar nur firdaus cikin ahalin mufasa da sauki har haka ba, kai this girl is too lucky, gata dai saida taci shekaru sama da arbain a gidan tunda aka aurota har ta cika 53yrs amma wai yarinyar da tazo kwanan nan ta samu shiga ahali ita bata samuba
har aka gama hidima akayi ma nur duk wani abunda za'ayi mata ita da hjy xubaida basa cikin hayyacinsu
garama ita hjyan zubaidan lisafin kashe nur din kawai takeyi amma lady sid kwata kwata bata ma yi nazarin cewa greed dinta bane ya jawo mata komi, sai gani take kamar sa'a ne kawai yay ma nur din yawa
kuma dake ita matar javeed ne kuma karama ai dole ne dama azabeta abarsu tunda sunsan ita zatazo tana haifa musu generations dinsu.
javeed was very proud of her, yau akaro na biyu da idonsa ya ciko da hawaye akan nur duk dama tagaya masa cewa batama san meyasa ta dauki dagger ba kawai zuciyatta ne yace mata ta daukeshi..
yau ko sex basuy ba enjoying moment dinsu kawai sukayi a bathtube wajajen 11:30 pm sukayi bacci rungume da juna
washe gari sassafe around 10am kowa ya fito da shirinsa na tafiya, har yanxu fuskr su lady sid da hajy zubaida ba asake ba haka akay breakfst mother tay nasiha me shiga jiki kowa ta samai albarka
ta dauko kudi me yawa ta bawa zubaida kyauta, ta dau dutsin gwal me dan girma ta bawa lady siddika duk dama murnansu a iya wuya ya tsaya dan harga Allah duk ji suke kamar zasu mutu da baqin cikin nur wai yanxu nur ce fa lady mufasa hmm.
mother ta kara jadaddawa ahalin mufasa cewa nur is like thier blood now, she wll bear the future of the next mufasa generation, dan haka dutie ne akan kowa ya kare rayuwrta da mutuncin ta, a dau fansa domin ta, sann kuma abunda zata haifa na farko acikin nan gidan za'a fara rainonshi ko mace ko namiji.
nur tana ji tana gani aka fara kirarta da lady mufasa aka nuna mata filin da zaa binneta acikin family inta bar duniya da wasu few abubuwan daya kamata ta sani.
bankwana me dadi sukayi da hjy amira kafin anty suad ta jata gefe ta dan mata nasiha itade nur duk mamakin canzawar matar takeji aranta shiyasa haryau take kafa kafa da ita
anty suad tace mata idan ta huta sosai zata nemeta daga baga sabida akwai matsayi dayawa wanda zata dorata akai musmn game da harkan ajiyan kudi da ma'adanai.
haka nur tay sallama da kowa tay musu isasshen godiya komi ya zanca mata at once, ganin all the mufasas are now treating her like blood sister.
aranta tace kawai dan ta share abun duniya ta dauki adda?...
sai ta tuna hjy amira takan ce mata abu me wuya ne wani dan adam yazo cikinsu bai nuna kwadayin arxikinsu ba shiyasa da abun duniya suke kwajin initiations dinsu, and besides mother has already see it before dan badan sunsan Nur zata zama nasu ba, da tun farko mother bazata taba gayyatar su ba. babban misali shine akan hajiya zubaida duk years datay a matsyinta na amarya ko sau daya mother bata kirata moroco ba sabida already tasani basu cancanta ba kodaga hali.
kafin azhr duk akayi bankwana da kasar moroco hajy xubaida da kamil ne kawai suka wuce lagos dan ya aiwatar da abunda zai aiwatar akan simran kafin ya tafi.
alhaj attah kuma kaduna ya wuce domin ya sanar da hajy mammy cewa nur firdaus ta zama ahalin mufasa yanxu sann ya karasa tattaro wasu abubuwa na mahaifyar javeed wanda ayanxu nur din ce xata gada.
javeed da nur suka sauka agarin abuja kusan da daddare. wani karamin zazzabi ke sandan jikin nur dan haka bata wani jima ba tay bacci haka ma yau basuyi sex ba saida asuba daga nan sukay wanka yaje sallah tare da motsa jiki ita kuma bata wani jima tana karatun qur'ani ba tay bacci.
yau adnan yake cika kwana uku anan duk ya galaibaice inda ake daureshin har yay shati yay jaaa wajajen 8.30 am na safe bai jima da samun abun karyawa ba yana daga dauren yaga an shigo da wani katoton drum
dake kansa ne ke reto yana kalllon yadda suka juye ruwan acid aciki har saida ya cika wanda duk depresion mai yawa dake damun brain din adnan sai dayaji yana neman ceto ransa da karfi kuma atsorace dan sosai ya hau tuna inda shi da abokasan suka sullebe gangan jikin sadaat acikin acid a drum wanda ko bones dinsa ba asamu ba.
tun kafin javeed ya shigo dakin adnan ya riga ya kara sakin fitsari a wandonsa..
sai firgici yake musmn da suka hade ido da javeed.
ido kawai javeed yay aka bude masa baki, nan adnan ya zunduma ihu yana cewa oga kay hakuri, na tuba wallh
nabar maka nur, oga dan Allah karka kasheni kaya hkuri oga
nikadai mamana ta haifa, indan nur ne na baka ita, dan Allah kar ka konani acikin wnn abun.
javeed bai wani kulashi ba ya nemi waje akan chair ya xauna yana kallonsa sai rokonsa yake.
shi sam baida niyyar walakanta adnan but a murder crime is a murder crime.. dole ne shiya bashi wahala anan dan inhar ya mikasa wa hukuma yasan duk yadda akay nur dinshi bazata ji dadi aranta ba
shikansa tausayi yaron yake bashi and for the fact that yaso nur amma bai taba taba jikinta ba, kuma ya tsaya mata duk rintsi duk dama sultan ya gayamai a gagguce ne amma he can still feel the loyalty.
barazana kawai yay masa da matsayinsa dan yasan cewa shi bawai mijin nur bane kawai shi hukuma ne kuma yakamashi ne sabida kisan kai da sukayi.
yace masa his freinds are next duk sai yasaka an hange su shikuma daya kawo plan din zai konashi da wann ruwan acid din yadda sukama sadaat
adnan ya dinga kuka yana rokon javeed, tsabar ya firgita bai kuma boye masa komi ba, the pain of lost, and everything is still fresh in his memory kamr jiya abun ya faru da shi.
javeed yay kamar baijin tausayinshi amma sosai ya bashi tausayi dan ya lura abunda ya faru da nur din sosai ya taba masa lafyar kwakwala
suna cikin haka mr aqeel ya shigo ya bashi report dinsu da sukayi na wajen da akay kisan, authentic reports and evrything
saida yagama dubawa snn ya kalle adnan ya karkada kai. ya bawa mr aqeel file din snn shida kansa ya mike ya kwance adnan din ya saukar dashi
lokacin kuka kawai adnan yake ya gama cire ransa ga rayuwa
hakanan javeed yace ma gurds dinsa da kowa a basu waje
suna ficewa ya tsuguna agaban adnan ya umarcesa daya dago ya kallesa suna hade ido report din ya nuna masa yace duk wani abunda ya faru aranar yana cikin report din nan,. nan ya masa fada kamar shi ya haifeshi, musmn ma game da daukar qaddara da hakuri sa rabuwa da abokan banza, snn yace masa kar ya sake amfani da fushi da zafin abunda yakeji aransa yace zai dau ran mutum. he is just lucky cewa Duk DNA na abokansa aka samu ajikin stick din da aka nitsar da gangan jikin sadaat cikin acida din amma banda nashi badon haka ba da dolene zai mika shi wa hukuma sukashe shi sabida ba ai koda sadat baida gaskiya hurumin su bane daukar mataki.
duk da haka ma javeed yay masa alkwarin cewa zai saka ayi medical report na cewa he is under mental health and anxiety dan sabida yasamu afuwa da freedoom nayin rayuwansa in return zai masa alkwarin cewa zai dena duk wani halin banza da yakeyi wanda nur firdaus tace bata so.
sosai jikin adnan yay sanyi jin wai javeed zai rufa masa asiri dan ya samu chance yay rayuwarsa normal despite abunda ya aikata..bai yi masa girman kai ba yace ya amince zai canza halin sa zai dawo yadda yake dacan amma dan Allah kar yagaya ma nur cewa yay kisan kai baison ta tsaneshi.
javeed bai ce masa komi ba cikin bude ido da lumshewa ya kira gurds aka kai adnan yay wanka suka bashi kaya me kyau. snn aka ajesa a wani daki agidan yaci abinci har yay bacci.
chan bayan azhr Nur tagama shiryawa zasu je shan iska da su janet da naima a waje kenan sai taji anata magana da sunan mrs haseena a tv, da kamar bazata kalla ba wani abu yace ta dan zauna ta gani
taga hot topic nema 2 days ago wai har ansamu gawan likitocin kuma ana tunanin sadaat ne ya kashe su,..
yanzu haka hajy mairam ta saka yan jarida suna yayata labari karya na cewa sadaat bai mutu ba dan kawai mrs haseena ta bar idda ta fito aikin siyasa tay musu amfani da wann rubibin case din yaran tan ayi program dinshi na musmamn a media dan sukara samun dumbin mabiya tunda a idon duniya yanxu sune victim ba sadaat ba.tsaki kawai nur firdaus taja bata kara kallon tvn ba suka fita wajen shan iska su naima suna bata labarai tana dariya
she look soo happy duk takara cike fatarta tay bulbul jiikinta na sheqi babu shakka zaka san cewa sperm din javeed is very very powerful dan bakaramin buduwa tay ta hips da nono ta dawo babban mace ba.
tashuwr adnan daga bacci kenan ya tsaya daga windon dakin dayaken yanata kallonta daga nesa hawaye ya cika idonsa but now he is not sad at all, ganin nur ta samu farin ciki arayuwarta ma ya ishe shi, dama can baiy deserving inta ba
Hala Allah ne ya nuna masa wasu boyayyun halinsa wanda shine amsarsa na meyasa bazai taba bashi nur firdaus a matsayin matarsa ba.
baijima a tsayen ba mr aqeel yazo da medical report dinsa
dake nuna cewa adnan yana da wani irin chronic schzorprenic mental ilness dan haka dole ne ayi sparing dinsa on the base of health ground kafin case din ya mutu. javeed ya masa haka ne dan ya ceceshi daga zuwa prison ko mutuwa
snn ya bashi cheque, na diyya daban, na kyautar kulamasa da nur dayay alkcin da baiya nan daban, sedai bai gaya masa haka dan yasan yaron da taurin kai bawani karban kudi akan nur zaiyi ba but he feel dat the boy derseves it. nur tana zaune a harabar gidan amma har aka fita da adnan a mota bata sani ba dake motar sun tinted ne
straight aka ajeshi a kofar gidansa snn mr aqeel ya bashi full adress na gidan iyayen sadaat daga nan bai kara ganin walkiyansu ba.
Babu wani abu mafi muni da abun tsoro kamar kaci haqqin mutum bakajin ko dar dar aranka littafina ba kyauta bane kudi ake sawa ake karantawa ga wanda imaninsu yakeda saura chat me and pay via 08060712446
[02/07, 16:38] Ladysu: Babu wani abu mafi muni da abun tsoro kamar kaci haqqin mutum bakajin ko dar dar aranka littafina ba kyauta bane kudi ake sawa ake karantawa ga wanda imaninsu yakeda saura chat me and pay via 08060712446
#SURAYYAHMS
jikin adnan a