Author : SURAYYAHMS Category : Romantic Hausa Novels
har inda suke yanxu dan baison suna yawan yawo galantly acikin gari and beside hala chance din ganin junan su na karshe kenan har abada
batay mai musu suka wuce gida sharply ta fada wanka shikuma ya haura can sama wani boyayyar sashe dake kallon building din da suke ciki.
mugayen qurds dinsa ne kaca kaca awajen tun kan ya iso yakejin karar duka da tare da nau ukan gurnanin azaba da ake famr xantarwa ataciki.
Sen farida bala, da duk likitocin da sukay aiki har da masu yima dr surayya allurai duk sune anan yau kwanan su uku anan wajen anakan dika musu ruwan azaba kala kala.
kai inkaga senator farida bala bazaka ma ce ita bace tsabar ta daku tay lukwi. Daga yanayin tsayuwar javeed kasan he is impressed da kalar azabar da mr aqeel yasaka aka basu likitocin duk an yanke musu hannu and zanesu bana kadan ba.
ita kuma an mata allurai masu gigita saitin kwalwala da zautar da jini yafi sau shida banda azaba babu abunda take ji dan yau kwana uku kenan batay ko bacci ba bare taci abinci ba
dan ruwa ma watsa musu akey a fuska sai abasu dan diss susha dan karsu muttu da wuri.
tunda ya musu kallo daya ko kara kallonsu baiy ba ya karbi video da aka ma senatr bala
live tun agidanta da sukaje kamata dan agabanta suka kashe kowa nata snn suka sakata ta xauna da da camera agabanta tasss tass tay self confession tun daga yadda take siyo yan yara maza daga kauyuka tana lalata musu rayuwa har ixuwa case dinta da mrs haseena, yadda ta turo mata sadaat ya aureta da yadda suka hada plan ana yaranta da batawa nur firdaus suna da sukayi
snn aka sata tay providing evidences takuma furta ma jama'a dakanta cewa babu wanda ya sakata tay wann videon she said she is having a suicidal tots kuma abubuwan da tay ma innocent nur firdaus ne kawai yake hunting inta dan haka tana neman gafarar alu'uman musulmi.
the video was perfect dan duk wanda yaga acting din datay zai dauka willingly ta tona makanta asiri javeed yace ma mr aqeel kar yatura wann videon wa various agents insu na media houses har sai bayan shida matarsa sunwuce morocco.
#SURAYYAHMS
bayan sallah asr lkcin Nur har ta fito daga wanka tagama shirya kanta cikin wata fitted mermaid gown na wata kyafaffiyar leshi royal purple da stones ajiki banda powder da kajol da lip gloss bata shafa komi ma fuskrta ba ta shafa turare me sanyi ta fito can waje harabar gidan dats so calm and breezy da xumudin jiran xuwan jadidah dan tasan tunda har javeed ya amince toh tabbas jadidan zatazo.
tazauna acikin wani lema kenan tana shan very chilled lemonade juice da straw tunanin adnan da layla masu yawa sun cike mata brain inta gashi bata da wayar kanta bare ya dauke mata hankli
within 20 min da zamanta sai ga wata lancruiser white jeep ya shigo all tinted motar yana tsayawa sai ga jadidah dat look do scared and confuse ta sauko sanye da hijabinta sai kallon girman gidan take kamar wata lost sheep alaman tana cikin matsanancin tsoro yagama lullumeta
da sauri Nur firdaus ta taso tayo wajenta janet da naima suka biyota abaya da wani irin murna a voice dinta tace hey..J.D...
jadidah....
suna hade ido jadida tasaka ihu in extreme shock na ganin nur firdaus agabanta jikinta na rawa da wani irin gudu ta taho suka rungume junansu sosai suna dariya
da wani irin intense excitement tace "ohhh my god..nur dama ashe zan kara ganinki mehnnn looook at youuuuuuuuuuuu ure a freaking angel nur wai dan Allah wai zanca ki akaje akayine a kadunan?
nur na kyakyala dariya ta riko hannunta tace toh wayasani come let sit riko hannun jadidan tay suna takawa atare
kafin nan softly tace janet pls get us sumtin nice to eat
a ladabce janet tace yes maaa ta wuce ciki da sauri..jadidah sai bin kowa da komi takeyi da kallon mamaki. har naima tazo suka gaisa snn taja gefe ta tsaya.
kan jadida a mugun kulle ta fara zubawa nur tambayoyi sun kai ashirin alkci daya
saidai nur bata wani buda mata labarin rayuwanta dayawa ba kawai tace mata ai tay aurene ta auri mr ghost data hadu dashi a kabari shiyasa bata jin labarinta yanxu...
haka suka dinga kwashewa da daria altho bakaramin mamakin yuwar komi jadida taji ba.
sai admirring in yadda nur ta dawo takeyi tana shan mamaki
tun da suka zauna hira kawai suketayi har janet ta kawo ma jadidahn varieties na ababen tabawa.
tare suka hau ci suna ta surutu akan yanayin rayuwarsu ta baya nan ne nur tajijji asalin labarin gidan auren layla cos is all over
yadda ake gulman aurenta ana kafa misali dashi a grp dinsu na dacan na makarnta.
yanayin yadda jadida ta gaya mata sauyawa adnan ne ya kashe mata jikinta sosai wanda badan tasan jadida bazata mata karya akan adnan ba da sunyi fada kaca kaca akan wasu abubuwan data fada cewa adnan yanayin su yanxu kamar xina shaye shaye da kuma irin dukan da akace yana ma layla agidan san...
duk sai taji tarasa abunda ke mata dadi sai can da tay wani tunani muryanta kasa kasa tace ma jadidan ta turama adnan din text da wayarta yanxu tace mai yazo tanan tunda asokoro suke ai baida ma nisa da maitama
kawai sotake taji wasu abubuwan daga bakinsa cos she just cant belive wai adnan dinta ne ya dawo haka
aikuwa jadida tana tura text din ko minti uku baiyi ba Adnan ya
kirata suka gaisa ya tanbayeta koda gaske takeyi nur na son ganinshi yanxu tace masa ai gasu ma atare amma yay sauri sabida nur din bata da waya ahannunta in suka rabu ba lallaine ya sake samunta ba
jikinshi na rawa ya amsata da toh dan dama daga office dinshi yake marmaza ya kimtsa kansa ya dau car key dinsa a hujajan yazoshi wani store ya saiya wani hadadden bonquet na flowers yanata gyara zaman suit dinnsa zuciyarsa kamar zata ballo waje dan xumudi
daga bangaren nur kuwa jadida na gama wayar tace J.D bari naje ciki na gaya ma mijina kinxo inya amince zan kaiki ciki sai ku gaisa kinji..
da murmushi me fadi jadida tace toh saikin dawo..nan nur ta mike ta wuce cikin gidan da dan sauri wanda kusan kicibis sukayi da shi a dede kofa da alaman yana shirin fitowa wajenne dan ya sameta.
suna hade ido yay sauri maida wayarsa aljihu dan already suivellance securty drone yay capturing hirar adnan da sukayi da jadida duk yaji.
murmushi me sanyi ta sakar masa ganin idonsa nakanta da sanyin muryan shagewba tace dama kaina zo dauka wont you say Hi to my best friend??
fuskansa babu yabo ba fallasa yace "i will...little mama. are u not done having fun?
jikinshi ta dawo a shagwabe ta dan riqeshi ta baya har yanamai shaqar qamshinta cikin sauke ajiyan zuciya tace " mine i want to ask u sumting...yadda take narkewa ajikinshi da shagwaba yasaka ya lumshe idonsa yace
"toh i am listenig menene
..cikin i i na tace "nace ba..it is okay by you if...if..i speak with one more person..nayi alkwari bazai dau lkci ba, bana son na tambayeka ne agabanta shiyasa nakeso tun anan ka gayamin
..dan Allah basai ya shigo ciki ba just 5 minute ma is all i asked for...
shiru yay jikinsu na manne dana juna dacanma kamar bazai amsata ba sai kuma yay wani yar tunani atleast she respect him enuf ta nemi ixininsa duk dama tasan abune da bazai so ba..
bai amsatan ba kuwa har suka fito waje inda jadidan take zaune kallon su ta dingay tundaga can nesa tana furta masha Allah ganin irin yadda javeed din yacika namiji har namiji gashi da tsayi da irin kyaun nan na asalin sadaukai nur firdaus is calm beside him dan bakaramin dacewa da juna sukai ba.
tun kafin su iso ta miqe tsaye jikinta na rawa rawa sabida kwarjininsa daya cike mata idonta.
koda yay mata sallama kusan rusunawa tay with respect ta hau gaishesa ya amsata queite impressed da tarbiyanta.
sun gama gaisawar kenan nur tanakan kkrin introducing insu formally sai wayar jadidadn ya fara kara
daukawa tay da tsoro tsoro jin adnan yace mata ya iso cikin anguwar amma bai baifa gane wani kwana zaibi ba.. ce masa kawai tay ya jirata anan.. koda ta katse wayar tsoron idanun javeed ne ya hanata cewa nur firdaus komi sai sum sum take mata da ido
javeed ya saki wata boyayyar murmushi ya rike hannun nur anashi yace "muje wajen tare tunda bakon naku ya iso.
Gaban nur ya fadi tay saurin dagowa ta kallesa ganin be wani damu ba yasaka tay ma jadida ido akan su tafi wajen kawai atare.
mamakin yadda akayi javeed ya furta kalman bakonsu kai tsaye ya hana jadida sakat, da kafa suka taka har waje bakin gate
hannunsa nacikin na matarsa umarni ya bawa jadidan akan ta kira adnan din tace masa ya shigo street din taciki ciki
kirarsa tay within 7 min sai gashi ya iso dan tundaga nesa ya dinga kallonsu ya yanko da wata gudu kamr wanda zai sake stiring motar haka yakeji dayaga nur firdaus a tsaye..
yana yin parking motar agabansu taji javeed ya sake mata hannu ahankli hakan baiwani mata dadi ba takalleshi da soft voice nata tace mishi..
mine baka gaya min amsarka ba fa.. pls can i???..
gyada mata kai kawai yay..
dede adnan ya karaso da flowers din ahannun sa cikin matsanncin zumudi yace "habibty?ohh my god dama dagske JD take zan ganki?
Nur tay masa murmushi me sanyi snn tace "Hi salam alaikum..
yana mata wani irin maitar kallon so ganin yadda gabaki daya tacanza mishi takara haske ga wani irin kyau bakinsa har na rawa rawa da zumudi ya amsa sallamarta snn yamika mata flowers din a hannu
ta karba dakyar sai tay saurin mikawa jadida dake gefenta
kai tsaye adnan ya fara surutu farr farr yana gaya mata yadda yay kewarta sosaaii har da zuwansa KD nemanta dayakeyi gidan kawunta in abun ya ishesa altho dolene adnan ya baka tausayi sabida yadda yake maganan da shaukin sonta da kuma ruwan hawaye dake cika mai idonsa but the fact that he ignore javeed's presence abayanta yasaka batako iya ce masa uhmmm bare uhum uhm ba..
ganin zaifara sakin layi da batun yaba kyaun da tayi jadida tay saurin katsesa da cewa "Adnan pls we dont have all day kaga ai bamu kadai bane anan, she... she just want to talk to u about laylah.
atake annurin fuskar adnan din ya dauke cak yay kamar zai riko hannun nur din sai yaga taja baya da sauri ta dan koma jikin mijinta ta gsaya
sai asannan ya daga ido ya wani kalle javeed din sama da kasa wanda atake yaji ya tsanesa bana wasa ba.
cikin dauke kai da maraice murya yace 'habibity..guduna kikeyi kuma? cant we just see batare da munyi maganan kowa ba.you knw i missed u kuma bazan taba dena sonki ba no matter who i married
at dis point wani irin kallo javeed yake masa wanda su kansu basusan maanansa ba
cikin lumshe ido da budewa nur tace 'Adnan..listen. zaka iya yin shiru muyi magana.
da tsaurin ido yace eh amma ba akan layla ba ko
matsawa tay ajikin javeed din ta dan fuskaceshi snn tace okay fine ba akan laylah ba, but lets talk abt you adnan waime ke faruwane..meye nake ji akanka pls tell me is not true dan Allah
shanye hawayensa yay yace wat did u hear abt me habibity
araunace tace bana son na furtasu a fili cos i just cant belive u cud do this to me..
hawaye ya cike idonta tace Adnan zina? shaye shaye, dukan mata? rashin ji pls tell me none of this is true
hawayen dayake dannewan ya sake su suka zubo sabida yadda yaga nata na xubowa muryansa adan rarrabe yace i am sorry habibity..bazan iya miki karya ba, i am sorry dat u have to hear it dis way amma dan Allah kisani ba haka nake ba..if only i cud turn d hands of clock wallah da saidai na mutu da na auri yar uwarki..habibty
..look at you now, wani namji ne zaiso ya rasaki acikin rayuwrsa what did you fucking want me to do when i knw lost you for life, bana son zaman aure na da layla yay dadi bare har inyi wani rayuwa da ita..i am still hoping she dies, maybe youu and i will still have a chance cos i love you so much habibty
share hawayenta tay cikon karfin hali tace "Adnan pls stop this munringa mun gama maganan nan kuma kamin alkwari cewa zaka kula da laylah..mun amshi qaddarmu so, can you just stop ruining your life for my sake? koda ma babu case din layla in Allah yace bakaine mijina ba we are neva gonna be
hawaye na fita a idonsa muryansa harna rawa rawa yace
habibty..Nur..meyasa kike furta min haka? kode kinsamu wani wanda yafi miki nine a duniyan nan pls just tell me..instead of blaming me for all this shit dat ur absence has put me truu
cikin katsesa nur tace i dint come here to fight you nide nasan inde har kana kaunata da gaskiya bazaka taba fadawa acikin wayannan manyan zunuban wai dan kacire kuncin qaddararmu aranka ba..adnan ana cinye galabar qaddara ne da tsananin haquri, tawakkali, da yafiya da barin ma Allah komi dan shikadai ne yasan daidai, God knws i am not your wife frm d begining shiyasa ya rabamu..so, can you just get over this and stop all this irritating habits, Adnan gaskya kabani mamaki i dint expect dis frm u..wai ina hankalinka yake.. katuna fa kaine kake tunamin Ayoyin Allah inna mance, u protecd me,shield me frm disgrace, fought for me, u trusted me, but just like dat u going to ruin ur life for my sake toh dan Allah meye ribarka? me kake tunanin zanji araina inhar nasan cewa sanadiyata naka rayuwar ya lalace
hawaye na fitowa har ta hancinsa yace okay, to kidena kuka, i wll stop..wallh zan daina duk wani abu da baki so inde har zaki dawo garin nan nina san wallh ke matata ce
a tsime javeed ya fixgo nur baya snn yakalle adnan din yace "is Enough KID. time up!!go in side babyna zanzo na sameki aciki yanxu.
muryanta kasa kasa cikin girmamawa tace 'okay, thank you..
daganan ta sauke kanta kasa ko kallon jadidan batay ba ta juya xata shiga gida
da wani irin baci rai me tattare da ruwan kishi mai tsanani Adnan yamiko hannu zai fizgota jikinshi sai tau yaji anwanka masa wani ginannen mari akan fuskansa hajijiya ya kwashesa zai fadi kasa jadida tay sauri wajen rikeshi.
suna hade ido da nur data tsaya in shock yace baby go inside the house now..
a tsorace ta juya da sauri zata wuce adnan ya fixge kansa ajikin jadida yay gudu yaje ya tarota yana cewa babu inda zakije and u better tell me who d fuck dis guy is da har zai mareni akanki.. ina ruwansa da mu eeh?
tun bata amsa ba javeed ya fincikosa baya yace..kaiiii yaro kana so iyayenka suyi asararka yau ko.. baby go on and tell him who i am to you karyasaka na zaneshi.
a mugun tsorace nur ta share hawayenta taxo gabansu ganin yadda javeed yay ma adnan din wani irin rikon walaknci dana rainin hankli da hannu daya ya jawosa baya da belt din wandon suit dinsa amma ko motsi bayai yay sai huci da gurnani.
muryanta a sanyaye tace "Adnan pls i am begging u dan Allah ka bari. fincikar kansa yake ahannun javeed da karfi hawaye na fita idonsa yace "habibty kawai ki gaya min wann din shi wayene awajenki?
hawayenta na zuba ahankli tace He is my husband.. and i love him so much! kaima inason kay haquri kadau qaddara kasan cewa bazamu taba zamowa abunda kake so muzamaan ba..ive moved on pls u have to move on too.
amugun raunace ya fashe mata da kuka yace Nur mijinki fa kikace min?Nur miji? and u loved him so much, NUR you mean you have moved on how dare you..wallh karya kikey nikikeso noory i knw u love me..in kika rabu da soyayyata kinmin butulciiii
zucyartaa kamar zai fashe dan tausayinsa cikin girgixa kai tace" Adnan bazan taba iya mantawa dakai araina ba bazan taba butulce maka ba..bazan kuma iya sabawa qaddarar da Allah ya shimfida tsakaninmu ba, you are now married to my own blood sister kuma i have accepted it, dan Allah compose urself and accept that we can neva be, no matter how much we wait.
araunace yace amma dai kinaso ko? nur dan Allah kice kina so fiye da wannan mutumin..karki bari kyansa da kudinsa ya rudeki.. i was first.
i love u first dont forget that
Cikin katsesa nur tace its doesnr matter who is first adnan wann mutumin mijina na ne..and i fell in love with him we got married, i am very happy with him...just do the same for urself in har da gaske ne kasoni kuma ina da wani kima a idanunka..inkuma bani da shi then kagaya min in sani sabida incire raina akan irin zaman mutunci da amanar dake tsakanina dakai let me knw dat the adnan i know is Dead..dan you can't ruin ur life this way. in kuma haka zakaci gaba da tfyr da rayuwarka har abada bazan taba yafe maka ba.
tana fadin hakan ta juya da sauri takoma cikin gidan adnan yadinga ihun sunanta kamar zai balla kirjinshi yanayi yana ihu ma javeed yana ce masa ya kwace masa nur dinshi da kudi..
dakyar jadidqh dake kuka sosai tajawo shi cikin motarsa dan ta lura dagangan javeed yake gaya masa wani maganan sabida kishi but she just cant blame him yay kkri ma sabida matarsa ce fa.
adnan har yabar wajen ihu kawai yake ma javeed yana tsine masa akan auren nur firdaus dayayi yana ce masa saiya kwace abarsa kota halin kaka ne.
jadida taso tabishi a motarsan koda zata sassaitashi amma javeed ya hanata sam yace Drivernsa ne zai kaita gida.
ko minti biyar mai kyau adnan baiyi da barin kofar gidan ba
Yana dan shan kwana wasu bakaken motoci suka blocking dinsa kafin yakaiga ganeko su wayene saiji yay an cakkamai allura an saka shi a wata baqar mota anyi gaba dashi motarsan ma duk akabiyosa abaya